Mejo Najeeb Page 36 By Autar Alheri
“”Seda taɓacewa ganinsu tukunnah Hajiya mama tasaki wani kayataccen murmushi tabbas wannan yarinyar da biyu tayi hakan duk abinda suke faɗa tanajinsu yinatayi kamar batajiba domin tabarsu da halinsu, Humm tasauke numfashi…Anty hawwa da mansura kuwa wani irin abune ketaso musu arai me mugun zafi,,,,yayinda juwaira kejij kamar tabi bayan isseta ta shaƙota sabida takaici, wani irin mugun tsaki taja tana miƙewa tabar wurin, Ummi tabita da kallon tace “kaɗan ma kika gani indai Maryam musah Gombe ce ƙanwarki ce amma kinkasa gane halinta…..Munir kam da sajad sunkasa magana sabida baƙaramin daɗi yadda isseta tayi yayi musuba.Ita kuwa tana shiga part ɗinshi bedroom tawuce kaitsaye kamin taɗaga wayar tayanke sedai tana zama wani kiran yaƙara shigowa, ɗagawa tayi alhakali tana kallon wayar inda atake kyakkyawar fuskarshi tabayyana yana’nan kamar yadda yake aɗazu sedai yanzu duka idonshi abuɗe suke yana kallonta “inawuni tafaɗa cikin sexy voice ɗinta me bala’in kashewa mejo jiki….seda yalumshe blue eyes ɗinshi kafin yaƙara buɗesu a kanta kawai batare da ya amsaba yana kare mata kallo…Itako ganin yayi shiru yaƙi magana kuma gashi ya zuba mata ido kawai yasa taturo ɗan ƙaramin bakinta gaba tana juya manyan idanuwanta..ido yaɗan zaro kaɗan kafin kuma yasaki wani lallausan murmushin gefen baki a hankali yace “nikike turawa baki gabako? Humm zaki sani duk ranar da nakamashi kuwa, yayi maganar yana taune lips ɗinshi na ƙasa…ƙara Turo bakin tayi tana marmada mishi manyan idanuwanta, wanda yajishi har cikin ranshi, a hankali yace “ohh my god sweet life zaki kasheni da salonki yafaɗa akan lips ɗinshi…taji abinda yace sarai amma setayi kamar barajiba, tace ‘humm mikace yah najeeb?? Ta tambaya tana ƙara kashe mai murya..sake buɗe idonshi yayi a kanta cikin wani ɗan iskan sexy voice shima yace “ohh I miss you so very much nace please kicire wannan kayan naganki da kyau, yafaɗa yana ɗan matse ƙafarshi…ido tawaro itama tace “nacire kaya fa kace? “Eh kicire mana kawai bra zaki bari kuma karkice a’a Please kisan anan mata kawai kemana yawo a tsirara nikuwa na mamata nakeson gani domin banaso wancan yaɗauki hankalina Please Maryamm, yaƙarasa zancen yana wani ƙanƙance ido yana ware su….haba ai Hajiya isseta najin hakan ta shiga kiciciniyar tuɓewa aranta tace “nashiga ukku ni Maryama agida mafarauta awaje kwarata wannan wanne irin abune? Shi kuwa gabaki ɗaya yamayarda Hankalinshi gareta jira kawai yake yi yayi ido huɗu da twins ɗinshi domin dagangan yace mata wasu mata namusu yawo tsirara bawasu mata Suda ko fita basuyiba tunda sukazo inazega wasu mata, yana cikin wannan tunaninne isseta tagama cire kayan jikinta tabar daga pant se bra, ajiye wayar tayi akan bedside tamiƙe domin tasakawa ƙofar key…wani irin waro ido mejo yayi lokacinda yahango mazaunanta suna juyawo domin korabinsu pant ɗin Berufeba kuma betaɓa ganinta ahakan tana tafiyaba se ayau, cikin mugun buƙatuwar da tazo mishi yanzu yasaka hannu da sauri yana dafe mejo ɗinshi da tayi wani irin harbawa..itako batamasan yanayi ba domin sam batayi tunanin ze iya ganintaba data ajiye wayar akan bedside, ahakan tajuyo nanma breast ɗinta kamar zasu faɗo yadda suke girgiza gashi nipples ɗin ne kawai arufe…da sauri mejo yasaka hannu ya ɓalle maɓallan wandonshi tare da dafe hajiyar jin tana neman tsikewa sabida tamatsu acikin wandon, cikin wani irin sauti yace “wayyyoo allahnaa washhhh Maryam..hakan dayace ne yasa isseta kallonshi domin zamanta kenan taɗauki wayar yayi wannan abun. “Minene yah najeeb?? “Ohhhh my goodness Maryam kece mana ahhhh…ido taɗan waro tace “nikuma minayi?? Bebata amsaba secewa yayi “Please kijanye bra ɗin naƙara ganinsu Please…”ya Salam gaskiya a’a yah najeeb kabari idan ka dawo kagansu…”wayyo Maryam wlh zanshiga damuwa idan baki bari nagansuba dan Allah kicire wayyyoo, yaƙarasa zancen yana wani mimiƙewa..Isseta bata ƙara cewa komaiba tarufe idonta kawai tafidda mishi twins ɗin awaje yadda jajayen nipples ɗinta suka bayyana. “Ohhhh my god babyyy ahhh Maryam inasansu wlh kijuyaminsu ahhhh it’s so beautiful breast ohhhh sheath ahhhh yafaɗa agigice domin gabaki ɗaya Maryam ɗinshi yau kam tagiguta duniyar shi…ido kawai isseta tazuba mishi tana kallon wadda yake matsar ƙafa yana mulmula akan bed ɗin se matse pilo yake yi ajikinshi yana surutai….kamar ma yafara fita hayya cinshi bata gama tinaninba taji saukar muryarshi data koma very slow yana fadar “Please baby kicire pant ɗin inaso naganki babu shi kiɗora wayar anan kasan zanga abuna kinji wayyyoo Please Maryam ɗauko sisterm na kihaɗa naganshi sosai wayyyoo marana ahhhh Maryam ohhhh my god, yafaɗa yana ƙoƙarin fidda mejo ɗinshi awaje….wani irin waro ido isseta tayi jin kalaman shi dakuma abinda taga yana shirin aikatawa, cikin sauri tayanke wayar tana faɗar nashiga ukku mizan gani hakan…..shi kuwa tana yanke wayar yashiga koma kira amma taƙi ɗagawa yakira kusan sau huɗu amma taƙi taɗaga tana kallon wayar domin yanayinshi yabata tsoro ita kam…jefarda wayar yayi ƙasa yana dafe mararshi cikin dabircewa yake faɗar “Please Maryam miyasa zakimun hakan wayyyoo zansha wuya zancutu Allah ohhhh ya rabbi, hakan yaketa murƙususu shi kaɗai har bacci yayi awun gaba dashi yana ayyanawa aranshi koma mizasuyi zasuyishi gobe suƙare jibi subar ƙasarnan shikam baze iya jurar rashin matarshi ba.Itakam isseta tajima zaune tana mamakin mijin nata kafin tamiƙe domin saka kayanta kawai taga mace tsaye a gabanta duka fuskarta arufe amma ga yadda take tsayen tasan ita take kallo gata kuma babbar mace domin tayi ukku ɗin isseta….itama idon tazuba mata kawai batare da nuna taji tsorontaba kotaji kunyar samunta da pant da bra da tayi tunda har cikin bedroom ɗin mijinta tasameta dudda tasakawa ƙofar key toyama akayi tashigo? Tayiwa kanta wannan tambayar…wani irin kallon kallo sukeyiwa juna kafin matar tayi ƙwafa cikin kakkausar murya tace “Maryama kike kowa ? Kisani kinyi kuskuren shigowa rayuwar najeeb bakeba gimbiya laweesat data haɗaku seta gane kurenta wlh balleke banza ballagaza dama ashedai dagaskene ke karuwarce yawon banzanki kika je ƴar uwarki bata faɗi ƙarya ba domin gazahi nagani wlh shiyasa natsaneki natsani duk wani mesunanki natsani Maryama arayuwata..taƙasa zancen cikin ƙonar rai ga dukkan alamu baƙaramar kiyayya takeyida wannan sunanba…wani irin shi’umin murmushi isseta tasaki tare da ɗagowa tana kallonta kana tace “Humm tabbas kuwa bata faɗi ƙarya ba Ni karuwa ce ta’asalima kuwa wadda zata nuna miki aikin jaruwanci na haƙiƙa amma fa ba kamar naki karuwancinba domin nikam bakaruwar karkanuka da aladu bace wadda kowanne jaki zezo yatakata yatafi, no nikaruwar mijinace cikakken mutun mecikar haiba da kamala ga kyau ga kwarjini kuma gashi abin farautar awaki irinki, sedai kisani duk wata farautar dazaku masa bazaku taɓa cimmasaba domin kuwa shi zaki ne wanda ke killace acikin sunƙunrun jejin da cikakkiyar dimusa kegadinsa. Dan nishawa tayi kamin taci gaba da faɗar “ashe kuwa ginga bawai awaki irinkiba ko kurayene da manyan ƙwarin dawa sunyi kaɗan sutunkareshi balle ke domin kuwa sama tayiwa yaro nisa sedai yatada kai yayi kallo, kuma wlh kifita daga ido koma wacece ke domin bakin rijiya bawurin wasar makaho bene…. isseta narufe bakinta taji saukar wani gigitaccen marinda seda ta tangaɗa, ɗagowa tayi cikin mamaki tana kallon wannan matar dake cika tana batsewa kamar zata fashe, babu zato babu tsammani itama taji saukar nata tagwayen maruka har biyu wanda saura kaɗan tafaɗi, domin seda jinta da ganinta suka ɗauke na wuccin gadi, arazane itama taɗaga tana kallon Isseta datasauke mata kyawawan marukan tana huci..nuna kanta taya da yatsa tace kika mareni?? “Humm kaɗan ma kika gani muddin kikace zaki shiga tsakanina da mijina…kukan kura matar tayi tayo cikin isseta kuwa nan suka fara dambe kamar ba gobe sosai suka daku inda Allah yabawa isseta Sa’ar matar tadoka kanta ajikin table ɗin dake tsakiyar ɗakin. Hakan yasa tasaki ƙara sosai domin taji dukan bakaɗan ba atake tafara ƙoƙarin tserewa aikuwa isseta tace bata isaba nantafa ƙoƙarin cire abinda tarufe fuskarta dashi amma taƙi bari suka shiga kokawa wurin kokawar ne zuben hannun matar yafita kuma alokacinne Allah yabawa isseta damar cire mayafin fuskartata sekuma tafaɗi ƙasa kafin ta tashi matar tayi wuff tafice daga bedroom ɗin, dagudu isseta tafito perlor amma koda tafito bataga kowaba, hakan yasa tayi saurin komawa cikin bedroom ɗin tana mamakin wannan matar wacece? Tajima zaune tana mamakin wannan al’amarin kafin ta’ajiye zoben da marufin fuskar akan mirror tashiga bathroom tayi wanka tafito maitashafa kawai taɗauki kayanta tasaka, wurin mirror tanufa domin tafesa turare tanacikin fesawane idonta yasauka akan wannan zoben datacire hannun matar datashigo mata..ido tazubawa zoben tana tunanin hannun waye taganshi kuwa agidannan tajima tana tunanin kafin tawaro duka mayan idanuwanta cikin mugun mamaki tace *HAJIYA UMMA???* Mahaifiyar yah najeeb nooo sam bazeyuba sosai zuciyarta ke dukan tara tara akan wannan zoben kafin kuma tace “Humm sedai idan mekamadashi ne amma tabbas ahannunta naganshi ranar da takaini ɗakinta lokacinda yah najeeb yarikani. Can kuma se wata zuciyar tace “to tayaya ma hakan zefaru?? Gaskiya Bama zeyuba amma Bara nasaka mata ido naga idan naganshi ahannunta to wannan me kamadashine..da wannan tunanin taɓoye zoben kawai tafito tare da saukowa general perlor dan tasamu abinda zata sakawa cikinta, tana fitowa kuwa bataga kowaba a perlor hakan yasa tanufi kitchen kaitsaye..Mejo kuwa yajima yana baccin can cikin baccin kuwa yafara mafarkin Maryam ɗinshi tana mishi salonta datake gigitashi domin sosai take shucking ɗinshi acikin mafarkin, tana lailaya kan mejo ɗinshi da harshen ta…wani irin banƙarewa yayi yana faɗar “ohhhh sheath ahhhh Maryam so sweet ohhhh daɗi ahhhh thank you so much my sweet lifeee thank you ahhhhh…adede wannan lokacin general Faruk da general Aliyu suka shigo bedroom ɗin nashi..ido suka zaro atare jin abinda yake faɗa dakuma yadda yakeyi duk yafice gayyacinshi acikin mafarki…kafin sunyi wani yunƙurin sukaji yace “wayyyoo Allahnaa Please don stop baby goooo ahhhhhh daɗiiiii Maryam so sweet sosai wayyyoo marana ahhhh Maryam i love You so much wlh I really love you my sweet lifee please karki barni Maryam wlh idan kikabarni zan mutu ohhhh Maryam Please shuck shuck shuckkk meee very hot Maryamm ahhhhhh,, yafaɗa agigice ga dukkan alamu gab yakedayin release…gadan gadan general Aliyu yatunkareshi yana faɗar “ɗan iska aidole kazo kana mafarkin matarka tunda kashanyamu kabarmu can zaune muna jiranka kaiko kana’nan kana kwasar daɗi amafarki ai wlh baka isaba,,, hannu yaɗaga ze kaimasa duka da sauri general Faruk yariƙe tare da faɗar “Please kabarshi bro awannan yanayin idan katadashi besamu nutsuba zesha wuya kuma bazamu samu nutsuwarshiba wurinyin abinda yakawomu dan Allah zomuje mubarshi har lokacinda yatashi.. harara general Aliyu yadokawa general Faruk da golden eyes ɗinshi kafin yace “bawani shigar masa dazakayi wannan ai iskanci ne wlh.. dariya sosai general Faruk yayi kana yace “iskanci fa bro? Hum wannan abunfa kowa yaniyinsa da mafarkin dakuma azahiri kawai dan Allah yakawoka dakinshi lokacinda yanayin nashine zaka saka mishi ido, tobara kaji kaima ai jiya kayi naka kanata sambatu kai hadda su kuka ma kuma duk amafarkin nida najika miyasa bance iskanci bane….ido general Aliyu yazaro yace “Faruk yoshe kakoyi sharri haddaƘazafi ma..”bawani sharri yafaɗa yana gocewa dokanda general Aliyu yakawo mishi yana dariya yafice daga ɗakin shima general Aliyu dariyar yakeyi yabi bayanshi suka bar mejo nayiwa katifa ɓarin madara..!🙈🤩

