Labarai

Kanwar Matata Complete Document

Description/Story:

Kanwar Matata! Complete Hausa Novel Document Written By Fateema S. Omar 

 

Description

🌻🌻 *KANWAR* *MATATA* 🌻🌻

 

Story and writing

by

*FATEEMA* *S* *OMAR*

 

Alhadullih Allah ya bani ikon Nakammala *DR* *AMEENA* lafiya kuma Allah yasa sakon da nake son isarwa ya isa gareku kuma xakuyi anfani dashi

yau ina dauke da sabon labari me suna

*KANWAR* *MATATA*

Allah yaba ikon rubuta alkari aciki ameen

 

*PAGE* *1* *-* *2*

 

*BISMILAHI* *RAHAMANIR* *RAHIM*

————📖Wata budurwa ce ta fitu daga bed room tana sanye da pink shirt sai trouser black iya kuwa yayi mugun kamata ko hula babu akanta

kyakykyawace sosai sade ba fara bace sosai

*MA’ISHA* ke nan budur war da baxata huce 17 years ba

kai tsaye kitchen ta nufa

ta had’awa tea tafito parlour ta xauna akan canter carpet ta aje cup d’in a ta fara danna phone d’inta

tana danna phone tana shan tea a hankali

sada ta shanye tea d’in tas san-nan tashi ta kuma bed room

tana shiga ta tadda *SAFNA* ta fito daga toilet tana daure da tawol ajikinta kalonta

*MA’ISHA* tayi tace “sister har yanxu baki shiryaba ko tu indai ya *MA’IN* ya dawo kinsan baxaki fitaba” murmushi *SAFNA* tayi tace ” hhmm inbanda abunki *MA’ISHA* ai fitata taxama dole sabuda kinsan jiya kwana nayi ina xaxxab’i kuma dai kinsan ba’a son masu ciki dayin xaxxab’i” “hhmm nidai inaso inga ranarda xaki haihu sister tunyanxu yana k’arami ma ana wan-nan rawar kan inada anhai feshi ra nar sai Allah ciwon mai iyali” dariya aunty Safna tayi tace “kedai bari y’ar uwa nima na k’agu naga na haihu inga wai nice da baby ranar sainayi kukan dad’i” “to Allah ya kaimu time d’in”

haka sukaringa hira har aunty Safna ta gama shirinta tsaf ta tafi huspital

bata dad’e da dafita ya *MA’IN* ya dawo a parlour ya yada xangu

ya ciro phone d’in shi yakira Safna tace mishi ita bata dawoba saida sukasha hirar *love* san-nan sukayi salama

kira ya k’ara dannawa amma harta yanke ba’a d’auka ba

tsaki ya ja yak’ara danna kiran amma shiru ba adaukaba dan haka yafara kiranta ahankali *MA’ISHA* amma bata amsaba ba tsaki k’ara ja yamike yanufi bed room d’inshi saida yayi wanka ya sauya kaya ya k’ara fitowa parlour amma ba mutsin mutun a cikin gidan

room d’in aunty Safna ya nufa kai tsaye

baiyi tunani komaiba ya kutsa kai ciki

tana kwance akan bed tayi d’aid’ai tana baccinta hankali kwance

ajiyar xuciya yasauke ya k’arasa kan bed d’in yafara k’iran sunanta ahankali *MA’ISHA*

cikin bacci taji ana kiranta ahankali ta bude white eyes d’inta tayi manya dasu ta xuba mishi wani irin sihirtaccen murmushi yayi yace “baby kinaji ina kiranki amma ko ki amsa ko” wani dugun tsaki taja tamike xaune tana laluben hijab d’in da xatasaka

ta d’auko xata sake nan yayi saurin riketa ya kwace hijab d’in ya mannata da jikinshi yana cewa “haba baby me kike kok’arin rufewa bayan kinsan cewa duk wata gab’a ta jikinki mallakinace nan gaba to mexaki b’uyemin bayan duk kayanane” tureshi tafara kokarinyi amma sai ya k’ara rungumeta sosai ta kasa kwacewa kalonshi tayi idonta taf da kwalatace “waikai wanne irin mutunne da kaje islamiyya ba dasainace jahilci ne yake damunka amma kanada hankali kanada ilimi amma kake abu irin wadda ko axamanin jahiliyya banji tarihin wadda yayi irinshi ba” sakinta yayi tayi saurin mikewa ta tashi daga kan bed d’in ajiyar xuciya ya sauke yace “Allah ne ya jarabeni da sanki *MA’ISHA* bayi kaina bane kuma duk da ke *KANWAR* *MATATA* ce amma inada tabbacin xan malakeki kuma karki manta cewa nida Safna auren xumunci akai mana ba na soyayyaba ke kad’aice burin raina inaso ki bani had’inkai ki karb’i soyayyata nikuma namiki alkawarin aurenki”

hara rarshi tayi tace “inkai idonka yarufe akan soyayya kanason sab’awa Allah to nida hankalina kuma ni ba jahila bace danhaka baxan iya karb’ar soyayyarka ba saidai in itace sanadin mutuwarka to Allah ya jikanka”

wani irin murmushi yayi xaiyi magana phone d’inshi tafara ruri

xarota yayi a aljihu ya kara akunne yace “hellow, ok ganinan xuwa” yana gama fad’in haka ya kashe wayar ya dubeta yace “baby duk kincinyemin time ku abinci banciba amma bakomai ganinkima ya kusar dani to kixo in miki kiss na bye bye ko” wani irin kalo tayi mishi

yayi murmushi yace to shike nan xamu hade ne yanxu sauri nakeyi yana gama fad’in haka ya fice daga room d’in

ajiyar xuciya ta sauke ta kuma kan bed d’in ta xauna tayi ta gumi tana tunani irin abunda xai faru in aunty Safna tasan abunda ke faruwa gata damugun kishi hhmm “Allah ka taima keni” ta furta a fili

4:30pm aunty Safna ta dawo gida ta tadda *MA’ISHA* axaune tayi ta gumi ku shigowarta bata ganiba

dafata tayi tace sister me yake damunki figigit ta dawo daga duniyar da tatafi

xama tayi kusa da ita tace “haba sister baki tab’a b’uye mini komaiba amma wan-nan karan kina b’uye min wani abu”

kai ta xirgixa tace” walahi bakomai aunty kawaidai bana jin dad’ine sosai” “ayya to sannu kitashi ki je kikwanta ki huta” kai kawai ta gyada ta mike ta shige room d’inta Safna ta bita da kalo

danjinta kawai tayi amma duk time d’in data fita unguwa to haka take xuwa ta tadda ita

time d’in da ya *MA’IN* ya dawo har *MA’ISHA* taware sunfara hira da aunty Safna

a parlour ya tadda su sunata hira harda dariya

k’arasowa yayi kusada aunty Safna ya rungumuta jikinshi yanacewa “my lovely darling hira kukeyi keda kanwartawa” ya k’arasa maganar yana kalon *MA’ISHA* yana wani murmushi da shi kad’ai yasan ma anarsa

kauda kaitayi cike dajin haushisa

aunty Safna ya kala yace jeki had’omin tea xansha

mikewa tayi tanufi kitcking

tashi yayi yadawo kusada *MA’ISHA* yakamu hannunta yace “baby me yasameki naga duk kin had’ade rai konine namiki laifi innaimi afuwa” tsaki taja ta kwace hannunta ta tashi

dasauri ya jawota ta fad’a jikinshi

wani irin duba tamishi xatayi magana sukaji salamar aunty Safna……….!

karku manta yanxu aka fara

 

Kanwar Matata Complete

File Name   Kanwar Matata… Hausa Novel Doc.
Title   Kanwar Matata Complete
Author     Fateema S. Omar
Group    Ai  Hausa Novels
Genre    Fiction Story
Published Date    17/07/2024
File Size    113KB
Format Size    TXT
Book Price    Free
Phone No
Download Yaroma Namijine Complete Novel Document By Aisha Aliyu Garkuwa 

Click the below green button to read the novel online

 READ THE NOVEL


Proceed with your download by clicking the below button

 

 

Be With Us

 

DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog.

Back to top button