Hausa novels

Kurkukun Kaddara Takun Farko Chapter 53 By Hafsat Bature

💋KURKUKUN ƘADDARA💋

E53

Wuff suka mimmiƙe kusan atare suka Juya suna kallonta, Daga ita sai jar vest da short, Ƙirjin nan gasu nan tulu tulu, kana ganin fatarsu daga sama ga zanan tatoo ɗinta na bindin ɗawisu,
Da yake basu iya gulmar ba, da wasu ne cewa za su yi a’a amma sai suka haÉ—a baki wurin cewa”Eh, muna faÉ—in ra’ayin mu ne akan ki, An kawo mana masifa ke da Majnun,” ruÆ™e ha6a tayi can kuma saita saki dariya tana nuna su da zira ziran yatsun hannunta, cike da shaÆ™iyanci cikin harshen turanci tace”Idan na fahimce ku, kamar kuna kishi ne akaina, saboda kunga abu tubarkalla ba kamar naku ba, ashafe kamar allon bango, Ni fa kokwanto nake yi akan ku anya mata ne kamar ni? Cos ba ku da banbanci da Æ™attan dake acikin ku, Komai naku irin na maza ne babu Æ™irar mace a jikin ku”

tsabar mamaki yasa suka saki baki kamar wawaye suna kallonta, Hibbe ce tai Æ™oÆ™arin mayar mata da martani wurin cewa”To angaya miki muna son nonon ne, Æ´ar rainin wayau, sai kace ba É—azu kika gama yunÆ™urin kashe kanki ba, ae da mun san haka ki ke wlh da mun Æ™yale ki…..” hibba bata Æ™arasa maganar ba, sakamakon tsawar da Æ´ar gidan daddy ta kwatsa mata, har saida suka É—an girgiza saboda sautin ta da tsiwa yake fita.

“Da alama ku É—in dabbobi ne, Nasan ba ku san me ake nufi da dabba ba, saboda na lura Jahilai ne ku baku san komai ba, shiyasa aka killace ku kamar yadda ake yi ma dabbobin, A katafaren gidan daddyna akwai irin ku da ake killace wa, muna da zoo don dai banzo da wayata ba dana nuna maku yadda nake watsawa Æ´an uwanku dabbobi hatsi Suna Ci” Duk da basu fahimci me take nufi ba, amma sun yi matuÆ™ar har zuÆ™a, Sai tsuma suke yi.

ita ko sai tiÆ™ar dariya take yi fararen haÆ™oranta kamar bata ta6a cin abinci ya gifta ta cikinsu ba, hannu takai tana shafa boobs dinta hada matsasu Yayin da take kallon su tace”Gaskiya najiye maku baÆ™in ciki, WaÉ—annan da kuke gani, majiyar daÉ—i ne su, sai da su ake ado, dasu ake jan hankalin Namiji, ae duk macen da bata da wannan to bata da banbanci da dutse a idon namiji, babu wani wuri da za’a ata6a ajikin ku aji shauÆ™i, A bushe ku ke.

A matuÆ™ar ruÉ—e suka kallonta, sun gaza gane inda zancen ta ya dosa, da ya ke ta mai da su shashashu hada cewa idan suna son ganin nata zata nuna musu, don su tabbatar cewa ita É—in macace ba kamar su ba da suke abushe,” shiru su ka yi babu wanda ya tanka mata.

Dariyar shaÆ™iyanci ta kuma saki tana wasa da harshe tace dasu”wai sun ma san yadda ake yin mu’amala da mace da Namiji? Ko mace da mace? Idan suna so zata koya musu har ma da yadda ake samun baby” Kallon kallo su ka shiga yi atsakaninsu, kamar suce mata eh saboda suna san sanin me take nufi amma sun kasa.

“Alamu sun nuna cewa kuna so, to zan fara koya maku yadda ake yi, ni kawai i naso in wayar maku da kan ku ne, ta yadda zamu dinga jiyar da junanmu daÉ—i,” babu wanda ya lura cewa azeeza ta gudu zuwa cikin É—akin su, tana shiga taje gaban gadon angel ta fashe da kuka tana kiran sunanta, a lokacin angel har ta fara bacci can cikin kunnanta ta dinga jin shessheÆ™ar kuka Azeeza, a firgice tafarka tana faman yamutsa fuska, azeeza bata jira ta gama buÉ—e idonta nata ba, taci gaba da magana tana fadin

“Angel kizo ki gani, Æ´ar gidan daddy zata 6ata mana tarbiya, wai zata koya mana yadda ake samun baby,” tashin hankalin da ba’a sama shi date, saboda tsabar ruÉ—u, A fujajen angel ta Æ™arasa waro manyan idanuwanta akan fuskar azeexa hannunta dafe da Æ™irjinta take kallon azeeza sai ku ke ta ke yi baiwar Allah.

“Wai hada cewa mu ba mata bane, Æ™attai ne, saboda bamu da irin Æ™irjinta, kuma ma wai jahilai ne mu ana kullemu kamar dabbobin gidansu….’ daÆ™yar angel ta samu tatattaro maganganun azeeza da suka tarwatsa kwakwalwarta, ta haÉ—esu wuri É—aya ta karance su tsaf, tunaninta ya dawo kan saiti lokaci É—aya ta fahimce su sosai, Muryarta afusace tace”yaushe akai hakan? Ki faÉ—a min tana ina”

Ta yi maganar tare da wurga eye balls É—inta kan gadon unaiza bata ga kowa ba, RuÆ™o hannunta azeeza tayi ta sauko daga saman gadon taja ta har zuwa sashen toilet É—in su, tun kafin su shiga ta soma jiyo sautin muryar Ƴar gidan daddy tana koya musu yadda zasu Kusanci junansu, Wata irin kururuwa angel tasaki Yadda kasan Badakare ya durfafi filin yaÆ™i haka ta faÉ—a Cikin toilet É—n, Hankalinsu gaba É—aya ya dawo kanta, Sai huci take yi idanuwan nan sun kaÉ—a sunyi jawur, Unaiza kuwa koda angel ta faÉ—o toilet din bata daina magana ba, saboda tsabar futsara hada cewa”halan itama tazo É—aukar lecture ne” Wani irin kukan kura angel tayi bata dira akan kowa ba sai asaman jikinta, gaba É—aya suka kife Æ™asa, wani irin jahilin bugu tadinga kai mata kamar xata kashe ta, tana kuka tana fadin”wlh baki isa ba, ashe baki da hankali wawayi kawai Jakkar banza, Ae babu babban jahili sai ke daÆ™iÆ™iya, Kuma ke ce dabbar badai su ba, Dama ni nasan zuwanki Cikin rayuwarmu ba alkhairi bane, saboda babu kunya atattare dake Æ´ar iska kawai…..” kuka sosai Angel da unaiza suke yi, Duk ta gurjar mata baki hada jini, Su hannah sai kuka suke yi suma suna roÆ™on Angel akan ta Æ™yaleta kada ta kashe ta,

tace musu ae ƙwara ta mutu saboda shaiɗaniyace ba mutun ba, Sautin Kukan Unaiza ne Ya isar ma kunnuwan masu bacci na cikin ɗakin, ba arziƙi suka farka danish da Gabriel hada Sarah da jamima, hatta majnun sai da ya farka, Bomb ya tashi sauƙi sai wurin Allah,

Da gudun gaske Su Gabriel suka nufo Ciki toilet É—in, a lokacin har Unaizah ta sume, Amma ita angel bata sani na, bugunta kawai take yi ta haukace bata ji bata gani, Da Æ™arfi Danish ya sanya hannu ya damÆ™i damtsen hannun angel ya janyeta daga saman Unaiza ya jefar da ita gefe É—aya, Sai faman haki take yi hawaye ta ko’ina kan fuskarta, Sai kace ita aka buga bayan itace tayi mata jahilin bugu, abunda bata ta6a tsammani ba, Danish Ya rufe ta da faÉ—a ta inda yake shiga bata nan yake fita ba, Kowa laifin Angel yake gani saboda basu ga hujjar da zaisa ta tayi mata irin wannan mugun mutuwarba, hatta haris sai da yayi mata faÉ—a, Deeja dai bata ce komai ba, saboda ita ta yarda da angel sosai tasan cewa tabbas wani mummunan abunne Ƴar gidan daddy ke Æ™oÆ™arin bijiro musu dashi shiyasa tayi mata wannan kafurin bugun, Su hanna ma suna abayan angel, gaba da baya, kawai basu ji daÉ—in bugun da ta yi mata ba ne, Javed ma yana goyan bayanta, shi ko gabriel babu wanda ya ke supporting acikin su, shi da sarah, WaÉ—anda ke goyan bayan Unaiza danish da haris, ba yadda ba su yi da ita ba akan ta faÉ—a musu me unaiza tayi mata da har ta sumar da ita amma taÆ™i gaya musu, gudun kada ta rudar da tunaninsu, abune da basusan da shi ba, yanzu idan suka ji tofa za’a samu matsala wani daga Cikinsu zai Æ™wallafa rai akan son sanin ya akeyin abun, daga nan kuma za’a iya samun matsala, su kuma da suka ga taÆ™i faÉ—a musu sai suka yi tsammanin ta tsani Unaiza ne shiyasa ta bugeta ba gaira babu dalili.

Zuciyarta ta Æ™untata sosai Musamman lokacin da Danish ya nuna ta da indext finger É—inshi ya gargaÉ—e ta akan karta kuskura ta Æ™ara ta6a lafiyar jikin Æ´ar gidan daddy,” Ta zazzaro idanuwanta waje tana kallonshi, muryarta cikin kuka tace”Bazan daina ba, bugunta yanzu na fara wlh, kai É—in banza har ni zaka nuna da yatsa akan na bugu wannan jakar yarinyar” Sosai angel ta zazzaga musu masifa, daga cikin sashen toilet É—insu har zuwa cikin É—akinsu kana Iya jiyo muryarta, saboda tsiwarta, bayan ta gama masifar, ta kalli su hanna tace su biyo bayanta, su koma É—aki, Su kuma su haris ga Æ™anwar babarsu nan suyi jinyarta, kuma idan ta farka su gargaÉ—e ta akan karta kuskura koda gigin wasa tace zata Æ™ara shiga gonarta, babu ruwanta da Æ´an uwanta, ” Bayan fitarsu angel daga Cikin toilet É—in, suna shiga Cikin É—akin su suka samu Majnun, Ya hargitsa duk wata shimfiÉ—a, Ya watso da bargunansu da fululluka, wannan karan hada akwatin kayansu ya zazzage komai na Ciki Ya watso su waje, Ya kinkimo madubin nan nasu Yana Æ™oÆ™arin kwaÉ—a shi da Æ™asa, Suka haÉ—a baki suna faÉ—in Karya kuskura Ya fasa musu madubi,” Dariya ya kama yi yana yi musu gwalo, hada É—aga musu gira yana murmura musu idanuwanshi Sai ma ya maida abun wasa idan ya É—aga sama sai yace musu”In fasa? Zan fasa” Daga ya yi yunÆ™urin Æ™unduma shi da Æ™asa da gudu suke tunkarar shi, Ya dinga yi mu su yawo da hankali, har suna tuntu6e wurin binshi, Saboda bargunansu dake yashe Æ™asa, duk in suka É—aura Æ™afarsu, laushin jikinsu ke fusgarsu kamar zasu kife Æ™asa, Sun ci baÆ™ar wahala gashi suna matuÆ™ar son madubin, Sun rasa ya zasuyi da majnoon akan Ya Æ™yale musu madubinsu.

Angel tuni ta nufi gadonta ta kwanta tana ci gaba da yin shessheƙar kuka, zuciyarta duk ba daɗi, zuwan unaiza ya tarwatsa farin cikinsu, Ta zamar musu tamkar annoba, bakomai yafi tsaya mata arai ba face yadda Danish Ya nuna ta da yatsa, duk don saboda ta bugi ƴar gidan daddy, dama ta lura ba ƙaramin jan hankali shi take yi ba da ƙirjinta, nan take zuciyarta ta dinga raya mata cewa sonta yake yi, shiyasa yake goyan bayanta, kamar jinjira haka tadinga kuka bame lallashinta,.

Acan Cikin toilet kuwa, Bayan fitarsu angel, Ya rage saura Danish da Haris sai Sarah da Deeja, don tuni gabriel Ya koma cikin ɗakin su, Da taimakon shi su parveen suka kar6e madubin nan daga hannun Majnun, shi ya damƙe musu shi da dabara, ya cafko shi ta baya, aiko yasha bugu a wurin parveen har zaune shi tai, yai ta ihu yana faɗin zata kashe shi, daƙyar su Hibba suka raba ta dashi, tana huci tana jifar shi da harara, tafi kowa tsanar yaron kamar ta kashe shi.

*Toilet*

Sarah ce ta É—ebo musu ruwa a tafin hannunta suka watsa saman fuskar Unaizah nan take tafarka tana kuka tana ambaton Sunan mommy da daddy tana faÉ—in where are they? Suna gani mahaukaciya zata kashe ta, zata rabata da rayuwanta amma basu iya zuwa sun cece ta ba, ita ba za ta Iya zama School É—in nan ba, ko dai su cire ta ko kuma ta kashe kanta, ta gaji da rayuwa cikin dabbobi, ” duk wannan Sambatun da ta ke yi akan kunnan su haris, kuma ko kaÉ—an basu ji haushin kalamanta ba, saboda kallon yarinya suke yi mata,

“Jikinta zafi, ba Æ™oshin lafiyane da ita ba, amma taÆ™i natsuwa ta kwantar da hankalin ta,” sarah ce tai maganar, Haris yace”Batasan ciwon kanta bane shiyasa, Ni zan koma É—aki, Danish gata nan kusan yarda zaku yi da ita, lamarinta ya fara gundurata,” da biyu yae maganar ganin irin kallon tsanar da Unaiza ta ke jefa mashi, jini duk a hancinta amma masifa ta hana ta shiga taitayin ta.

Fuce wa yae daga cikin toilet É—in, kamar jira ta ke haris ya fita, ta É—aura idonta akan Danish dake zuÆ™unne gabanta, duk da tana acikin mawuyacin hali, hakan bai hana ta nuna halin nata ba, hannayenta ta É—aura saman shoulders É—inshi, ta rurruÆ™eshi tana zuba mashi ruwan shagwa6e, A Æ™arshe ma sai ta kalli sarah da ta rage acikin toilet É—in tace da ita”Ki tafi kawai, nagode da taimako, Danish zai É—auke ni mu dawo ciki,”

Sarah na fita daga cikin toilet É—in Ya rage saura su biyu, Cikon na ukun su shaiÉ—an sai kuma ni da nake rubuta littafin.

janyen hands É—inta tai daga saman kafaÉ—unsa ta tallabo fuskarshi da su, ta marairaice mashi fuska tana faÉ—in”Kana ganin irin bugun da Æ´ar uwarka tayi mini duk ta fasa mini jiki, ni bansan me na mata ba, she hates me for no reason, i don’t know why bata son gani na”

magana take yi amma hankalin shi gaba É—aya yana kan Æ™irjinta da take ta turo mishi su, sun cika mishi idanuwan shi, ta ko’ina ya rasa sukuni ya rasa madafarshi, linzamin shi na niyar kubce mishi, Shu’umin murmushi ta saki ganin yadda maÆ™ogaran shi ke ta yin sama da Æ™asa kamar yana haÉ—iyar yawu, Ƙara kashe mishi mirya tayi tana fadin”kalli fa gani duk ta raunata min jikina” tae maganar tare da sakin face É—in nashi da ta tallabe da hannunta biyu, ta zaune dirshan tana Æ™oÆ™arin zame ziririn hannun vest dinta, Gabanshi yae mugun faÉ—uwa, da sauri ya damÆ™i hannunta yana girgixa mata kai, muryar shi Æ™asa Æ™asa ya furta”Ba sai na gani ba its ok, ki yi haÆ™uri bata kyauta miki ba, amma kema ki daina yin abunda zai 6ata mata rai, angel tana da mutunci bata tsani kowa ba, sai dai rashin fahimta ne dake atsakaninku,” Yatsina fuska tayi, tana faman cizon le6enta, ta kuma cakumo gaban rigarshi tana yamutsa tace”ni ba wannan bane damuwana ba, ka tuna alÆ™awarin da ka yi mini na cewa komai nake so zaka yi min” lumshe mata ido yae alamar ya tuna, hakan ba Æ™aramin daÉ—i yae mata ba, É—aga mashi gira tai tare da cewa zan fada maka, amma a kunnanka, bana son wani yaji,” kafin yace wani abu ta rungumo shi jikinta, tare da kai bakinta saitin kunnan shi tayi mishi raÉ—a, Ni kaina bansan me ta faÉ—a mishi ba, raba jikinta ta yi daga nashi, yayin da idanuwansu ke kallon Cikin na juna, batare da Æ™yaftawa ba, Allah kaÉ—ai yasan me ta faÉ—awa babyn angel,

(Yanzu zan saka maku page 54, Idan kun gama da wannan ku duba zaku ganshi, Masu son karanta middle Step book 2 whatsapp suyi min magana 08103884440 masu son facebook paid group Ga link ku danna shi za kaiku ga wadda zaku yi ma msgana👇)

 

Click Here To Download Kurkukun Kaddara Takun Farko Complete

 

 

( mu hadu next page In Allah yakaimu da rai da lafiya, masu yi mun ya jiki ina godiya)

Back to top button