Hausa novels

Mejo Najeeb Page 37 By Autar Alheri

“Sosai yamatse pilo kamar shine Maryam É—inshi 😅yajima yana mayarda numfashi kamar wanda yayi sex da gaske kafin yashiga motsi yana buÉ—e blue eyes É—inshi dasuka cika tab da jaraba bakomaine yatadashiba face yadda jikinshi ya lalace domin mejo bayason Æ™azanta kokaÉ—an,,,ahakanli yaware manyan idonshi yanabin cinyoyin shi da kallo kafin yawarosu duka yana faÉ—in what??? Badai mafalkine yazama zahiriba innalillahi Maryam zaki kasheni da raina wayyyoo Allah yafaÉ—a yana dafe kanshi…dariyar da yaji general Aliyu yake ce da itane yasakashi É—agowa dasauri yana kallonshi,,,shigowar shi kenan yaji mejo na wannan salatin shine abin yabashi dariya. Cikin shaÆ™iyanci yace “au seyanzu kagano hakan? Humm wlh najeeb bantaÉ“a tunanin fitinarka takai hakanba se waÆ´annan lokutan gabaki É—aya kabirkice kakoma fitinnanne naÆ™arshe.. “banda sharri fa general Aliyu idan bayanzuba yoshe kaga yayi hakan dahar zaka É—auki abun danisa hakan wai lokuta haba dan Allah, cewar general Faruk…”Allah dagaske ne ba yau ne yafaraba akwai wata ranama agidanshi hakan yayi,, dayake wannan lokacin da gaske ne gabaki É—aya yahargitsamun lissafi duk naÉ—imauce Allah dakyar nabar gidan yanzu ma kaga abun harda mafalki, sabida jaraba, yaÆ™arasa zancen yana sakin wata dariyar….duka mejo yakaimishi babuzato kawai yaji saukar dukan, hakan yasa yaduÆ™e dasauri yana riÆ™e wurin tare da yiwa mejo kallon zaka É“allanine? Ganin yakoma yowa kanshi ne yakwasa aguje yana faÉ—ar wlh bazaka kassarawa matata niba yawwa garakai kariÆ™a ahannu hadda mafalki, nikosamu ma banyiba Allah zuwazanyi nayi aurennan koma huta da sharrinka mejo……daharara mejo yarakashi kafin yashiga bathroom yabanko Æ™ofar yana murmushi Æ™asa Æ™asa domin Wani lokacin general Aliyu nasakashi nishaÉ—i daga gefe É—aya kuma yana tuna Maryam É—inshi, lumshe kyawawan idanuwanshi yayi kafin yasakarwa kanshi ruwa yanajin daÉ—in yadda suke sauka ajikinshi……general Faruk ma binbayan general Aliyu yayi yana dariya domin wlh baÆ™aramin birgeshi diramar waÆ´annan Aminan junan takeyiba anyawai bazedawo Nigeria dazamaba kuwa? Yatambayi kanshi..IssetaTana shiga kitchen É—in tashiga nemawa kanta dan abu mesauÆ™i taci ganindai duk abinda zata dafa É“ata lokacine yasa taÉ—auko indomei É—aya taÉ—auko arish sedai abinda yabata mamaki duk abinda tabuÉ—e wasu abubuwa take gani a cikinsu kamar Æ™wari kamar tsutsotsi kamar gashi gashi, kuma gasu make aleda amma idan tabuÉ—e akwai surkulle cikinsu, damamki tashiga buÉ—e duk kayan abincin dake kitchen É—in kama daga shinkafa doya kwai mai arish kai da duk abinda ake amfani dashi na abinci.. “innalillahi wa’innailaihi raji’un wannan wanne irin abune hakan? TafaÉ—a cikin daga murya tanaja baya ganin yadda tsutsa keyawo acikin buhun shinkafa. “Lafiya Anty Maryam?? Cewar Munir dayashigo kitchen É—in domin yaÉ—auki lemu yaje yakaimata wayar ta dayasiyo mata sekuma yaganta anan.. aÉ—an tsorace tajiyo kana tace “wlh duka kayan abincin gidannan basuda kyau zokaga abinda ke ciki, tanuna masa…Æ™arasowa yayi yaÉ—uba shikam Bega komaiba, yace “bakomaifa Anty Maryam. “Innalillahi bakomai fa kace gashi inagani tsutsa nayawo acikin komai da kenan, nikam wlh bazan iya anfani dasuba kuma bawanda zanbari yaÆ™ara anfanidashi agidan domin duk wanda yacishifa zecutu, tafaÉ—a idonta nacikowada Æ™wallah alamar tatsorata da abinda take gani É—in.. “ikon Allah shikenan Anty Maryam tunda bazakiyi anfani dashiba kabari yanzu masamo miki abinda zakici kafin ajima Sena ajiye miki naki kayan abinci a pert É—in yah najeeb..sukuma sesu cigaba da anfani da wannan É—in…”sam bazeyuba munirrr, yaji tafaÉ—a cikin daga murya. ÆŠagowa yayi cikin mamakin yadda muryarta takoma alokaci É—aya yana kallonta, amungun razane yayi baya ganin yadda gabaki É—aya kamanninta suka sauya kamar ba itaba duka idanuwanta sunfito waje… innalillahi wa’innailaihi raji’un Anty Maryam lafiya kuwa?? Miyasameki?? Kafin isseta taÆ™arayin magana Hajiya mama tashigo kitchen É—in tana faÉ—ar lafiya Munir mikakeyi a kitchen yanz..shiru tayi ganin yadda yake zare ido gaya kuma isseta atsaye duk tafita kamanninta..”Karka sake kace zaka ajiyewa Maryama wasu kayan abincin kadauke waÆ´annan dai kakawo wasu azuba anan É—in kuma duk abinda za’agirka agidan Maryama ce zata jagoranci yinshi hakan zekawo karshen sihirinda kukeci acikin abinci domin kuwa Maryama naganin abinda bakwagani kuma Ni da kaina zakawo karshen wannan zaluncinnn, taÆ™arasa maganar cikin daga murya kafin tayi wata irin girgiza segata takoma Æ™atuwar macijiya rabi kuma isseta…wani irin waro ido su Hajiya mama sukayi atare itada Munir kafin suyi bala’in Æ™waÆ™ume juna kamar zasu É“allacikinsu kowanne yashige cikin cikin É—an uwanshi, suna salati…seda gimbiya mardeeya tagama Æ™are musu kallo tukkuna tasake girgizawa aiko Sega isseta akasa itako tayi tafiyarta.Su Hajiya mama na inda tabarsu har Ummi tashigo kitchen É—in cikin sauri taje gun isseta tana faÉ—ar “subhanallah Anty Maryam lafiya kuwa miyafaru ne? A hankali isseta tabuÉ—e dara daran idanuwanta akan Ummi kamin tayun Æ™ura tatashi tace “M. khamis sahabi yunwa nakeji yah munir yace zesiyomin abinci bedawo bane? “Eh kam nibanmaga yah munir ba amma barana kirashi awaya.. “ga.gani anan barana siyo miki yanzu zandawo yayi maganar duk adabirce kana yafice daga kitchen É—in….hajiya mama kuwa seda Ummi ta taÉ“ota tana faÉ—ar lafiya mama? Duk mikukeyi anan? “Uhnm mikikace Ummi eh a’a bakomai kama Maryam kirakata part É—in yayanku batada lafiya kinjiko…to kawai Ummi tace badan tayadda ba tariÆ™a hannun isseta suka fice….da kallo Hajiya mama tabisu har suka É“acewa ganinta kafin tasauke ajiyar zuciya tace “tab É—ijam lallai akwai yaÆ™i agidannan tana gama faÉ—ar hakan tashige bedroom É—inta zuciyarta fall tsoron abinda taji da wanda tagani yanzu.Har bedroom É—in yah najeeb takaita seda ta zauna tukunnah itama ta zauna kusanta tareda dafa kafaÉ—arta tace “Maryam musah Gombe. Takira asalin sunan isseta yadda suke kiranta a school É—inshu..ahanki isseta taÉ—ago tana kallonta batareda tace komai. “Miyake faruwa ne Maryam Please kigayamin karki É“oyemun komai dan Allah domin kisan dai ayanzu munrigada mun zama É—aya tunda kika shigo cikin ahalinmu banaso wani abun yasameki agidannan Please kigayamin miyake faruwa?? Nisawa isseta tayi ahankali kamin tace “Maryam khamis akwai matsala agidanku wadda bansan daga ina take faruwaba amma tabbas akwai matsala kuma zan bibiyeta tabbas Sena gano inda gizo kesaqa agidannan.. “eh tabbas akwai matsala Anty Maryam amma ke bansan wacce matsalar kike magana akaiba dan dai inada tabbacin ba akan abinda su Hajiya umma suka mikine É—azu kike magana ba, sabida nasan wacece ke komi mutun zemiki indai dan kiji haushi ko ranki yaÉ“ace yayi shi to yayi aikin banza shiyasa bandamu akan abinda naga yafaru É—azunba..”Humm ba’a kanshi nake maganaba Maryam.. “Please Anty Maryam kidena kiranada Maryam a school ne kawai ake kiranada hakan anan idan kika faÉ—i hakan agaban dady kosu Hajiya mama faÉ—a zakisha kisaba da faÉ—ar Ummi kinji…..É—an murmushi isseta tayi kana tace “okay in sha Allah zan kiyaye Ummi yanzu abinda nakeso nasani Please shin bayan Anty hawwa da aka É—aurawa yah najeeb aure da ita minene tsakanin juwaira kuma dashi ya najeeb É—in?? ÆŠan murmushi Ummi tayi kana tace “babu komai tsakaninsu Anty Maryam domin yah najeeb bemasan da juwaira ba, itace kawai kehaukarta akan shi, tana faÉ—ar tana sonshi tun wata rana dayaje maidani school lokacinda hutu yaÆ™are taganshi tunranar taÆ™wallafa rai akanshi koyanzu shine yakawota gidannan kuma yah najeeb bemasanda zamantaba wlh domin nasan aÉ—an zamanda kikayi dashi kinfahimci waye shi itama nagaya mata yah najeeb ba’irin waÆ´annan mazan bane amma taÆ™i fahimta…..sekuma mansura dudda bakiyi atambaya akantaba amma dai zanbaki amsa mansura cousin sister É—in yah najeeb ce yar Æ™anwar Hajiya umma tun tana Æ™arama take agidannan gun Hajiya umma abinda ke faruwa kuwa tunda mansura tagirma taÆ™wallafa rai akan yah najeeb itama ba wanda take so samadashi, yanzu idan kin fahimta masu takarar mijinki mutu ukku ne agidannan sekisan abinyi akansu, taÆ™arasa zancen tana murmushi..”Humm ukku dai kikasani amma huÉ—u ne kuma ta huÉ—u dukkansu tafisu haÉ—ari, cewar isseta tana gyara zamanta.Ido Ummi tawaro tace “banganeba acikin gidannan kuma? Waya gayamiki hakan? Ummi ta tambayeta cikin mamaki….”Humm Ummi kenan ba wanda yagayamin nice da kaina naganta kuma bacikin waÆ´annan dakika faÉ—a bane domin duk tafisu girma…”ikon Allah to wacece wannan anty Maryam? “Nima bansaniba Ummi amma zansani very soon. “To shikenan Allah yabayyana mana koma wacece….Ameen y Allah. “Shine matsalar dakike faÉ—a agidan? Ummi tasake tambayar isseta.. É—an kallonta tayi dagefen ido kamin tanisa tace “bawannan matsalar bace matsalar danake magana akai akan kayan abincin gidannan ne kuma billahil azim Sena gano daga inda matsalar tafito domin daga yau nizan riÆ™a girka abincin gidannan, tafaÉ—a idanuwanta nafirfitowa waje,,,,ko Ummi datake yiwa maganar seda gabanta yafaÉ—i….kafin Ummu tayi magana sukaji sallamar yah munir,,,amsawa ummi tayi tukunnah yashiga yamiÆ™awa isseta abincinda yasiyo mata tareda wayar da bebata ba É—azu yafice warshi shikam ko kallon gefen datake beyiba domin shikam tabashi tsoro….yana fita ummi ma tafice dazimmar anjima zata dawo….abincin tabuÉ—e taci sosai tukunnah tamiÆ™e tayo brush kana tafice Æ™asa domin ta haÉ—a abincin dinner sabida yamma tayi sabida bazata Æ™ara bari kowa yayi abinciba agidan….!

Back to top button