Hausa novels

Harijin Tsoho Page 16 Romantic Hausa Novel

A zabure habeeb ya ruƙo wakilin nashi yana faɗin”dawa aka ɗaura inba daniba,innalillahi nashiga uku,waye ya aurar min mata”cewar habeeb cikin ƙaraji yana tuɓe babbar rigar da yasakaShiko abba janye daddy yayi sgurin dan jamaar da sukasan dashi aka ɗaura auran sunata tyshi murn cce shi zatnshi nacangma ɗaurin uren ƴar aminins lafiyane.shiyasa be kawo komib.Falonshi ya shiga dashi,suka zauna daddy ya dubeshi cikin rashin fahimtavyace”yazaka janyoni mu shigo ciki ubar jamaarmu awaje,?””sabida inaso nayi tattaunawar sirri dakaine “cewar Abba.Ay be gama rufe bakinsaba habeeb ya faɗo falon hankali atashe yana kuka,yayi gurin abban ya fara mgn,”laifinme nayi ka hanani auran zahra,kataimakamin abba don Allah wallahi inason zahra da duk kan zuciyata”ya faɗi yana kuka.”sabda baka dace da ita ba,kuma kaima kasani baka dace da zahraba shiyasa na hanaka auranta,katashi kaficemin da gani sauran dalilin zan turamaawaya”cewar abba cikin fushi.Habeeb yasha jinin jikinshi musamman daya ganshi zaune da mahaifin khadeeja,be tsaya jaba ya miƙe sub sub ya fice afalon yana waigen fuskr abban da ake hango tsantsar masifa acikinsa.”alhaji inba da habeebun ka ɗaurawa zahra urebato dawa ka ɗaura mata meke faruwane ka fito dani haske mana?”cewar daddy bayan fitar habeeb ɗin.”na hana habeeb auran zahrane sabida be dace da itaba”cewar Abba.”To daka hanashi auranta seka aurawa wa tunda de ay naga an ɗaura auran?”cewar daddy.”Alhaji sammani kai na aurawa zahra,kaine mijinta,wanda inhar ka kasa riƙe auran zahra alhji nasan ko bayan raina bazaka kula da iyalinaba”ewar abba yana jin zafin abinda habeeb ɗin yayiwa khadeeja.cike da mamaki daddy ya zare glass ɗin idanunsa yace “ni kuma alhaji,me zahra zatayi da tsoho irina,haba sam bakayi tunaniba yayin yanke wannan hukunci meyasa”ewar daddy cikin damuwa.Hawaye abban zahra ya fara yimasa gamida duƙawa kan ƙafafunsa yace”zahra amanace agurinka dana gamsu ɗari bisa ɗari zaka kula da ita,kataimakeni ka amshi wannan aure don Allah”ya faɗi ikin kuka.rungumeshi daddy yayi ajikinshi yana faɗin”tunda kayi haka nasan dole akwai dalilin daya wuce duk tunanin kowa,kadena roƙona na maka alƙawarin riƙe zahra amana komi wiya,amma inaso karta san nine wanda ta aua yanzu senan gaba pls”cewar daddy alƙawarin hakan abban yay masa.tuni labari ya isa ciin gida cewa bada habeeb aka ɗaurwa zahra aureba,da wani tsohone,dan sunan ya kwantawa mutane.ayko zahra wata kururuwa tasaka ta fito d gudu zuwa falonabba tana kuka wurjanjnta faɗi gabansu tana faɗin.”abba kaimin rai habeeb shine na rsara rayuwata dashi shi nakeso dan girman Allah karka kaini inda banaso”rarrafawa tayi ta isa gaban daddy ta kama ƙafafunsa tana faɗin”daddy kasa baki wallahi banason owa se habeeb shikaɗai ka faɗawa abbana kar yabani anda banaso”ta daɗi tana ɗora kanta aasha kitso ƙanana akan guiwowinsa,kallon kan takeyi anajin kison a burge zuciyarshi,daurewa yayi ya ce ana ɗao kan nata”kiyi aƙuri kije zan masa mgn kidena kuka”miƙewa tyi cike da yaƙinin da take dashi na cewa zyi maganar.ta miƙe ta fice tana kuka me taɓa zuciya da daddy kejin kukan har cikin zucyrshi.koda ta fita bacwanda yace komai na tsawon lokaci kamin abba ace”acikin gidajenka wanne zaa kai maka ita nasan duk agyare suke?””akaita wanda kecan malali,yakubu evenue,zefi min safe”cewar dady cikin jin nauyi danshi ganin abun yake kamar a mafarki wai yaauri zahra yarinya datake masa kallon mahaifinta.**********Halima da khadeeja sunji saɗin fasa auran duk da basu san wata auaba,amma,sude hakan yayi musu suger.da laasar abba yasa aka fito da zahra ita kaɗai se kuka takeyi,hannuna ya kama yaje yabadaddy awanda kowa ke ɗaukar hakan amatsayin amintacetaa yabashi ita yakaita gidan mijin nata.daddy sata yayi a mota ya karɓi key ɗin a hannun drivernsa yaja yabar gurin da ita tana ta kukajin sun fara tafiyane yasa zahra ɗago kanta ta dubeshi tace cikin kuka”daddy yanzu kaima ka goyi bayan wannan auran kenan?””ba goyon baya nayiba zahra,mahaifinki yayi fushi yanzu shiyaa ma nae akawoki kawai in kaiki,amma kije yanzu kizauna duk abinda mijin aki ya mik wanda badaidaiba kitabbatar kin faɗamin ni kuma zan sanar da mahaifinki araba auran salin alin ba wanda yaji ya gani ki auri wanda kikeso kinji ko”cewar daddy cikin lallaɓawasosai ta gamsu da bayanin daddyn shiyasa ma ta dena kukan da takeyi suka iso gidan lafiyaye me gadi ya buɗe musu getgudan sabn ginine na zamani da sosai ya burge zahra.har ciki daddy ya shigar da ita inda ya jima yana mata nasiha kamin ya barotaagidan.ayko miƙewa tayi ta zaga gida bacabinda babu acikinsa kuma komai ya mata kyau jitayi dama gidan aurantane da habeeb daya kwashi soyaa.*********se washegari ƴan wa akaje ganin ɗakin amarya kowa se son barka akeyi da gida n.hakade taro ya watse batare da zahra tasan angon nataba.mamantako samun abba tayi dabatunauran kan baa kyautaba yadinga bata haƙuri,be ɓoye mata kowaye mijinba,amma ya gargaɗeta karta faɗaa kowa.hankalinta ya kwanta jin cewa ba wanine can da batasan halinshi bane.abba ta waya ya tura wa habeeb hotunan wanda ya kaɗu sosai daganinsu,ayko haƙuri yaba abba gamida roƙonsa ya rufa masa asiri.abba besake binta kanshiba,ya maida hankalinsa kn cikin khadeeja.kranta yayi yamata faɗacsosai inda tai tamasa kuka.likitansi ya kira yamasa bayanin abinda ke faruwax inda ya buƙaci acire cikin an kar mahaifina yaan abinda ke faruwa.khadeeja dakeczaune agurin ita baso tayi acire cikinbacso tati acewa habeeb ya aureta dole ayko firgitar datayi na jin batun cire cikinne yasa jini ya ɓalle mataagurin cikin ya zube ɗin.inda dama office ɗin likitanne,agurin aka gama komai akai mata wankin ciki wanda abba sosai yagodewa Allah da basu kai gacire cikinba ya fitada kanshi.magunguna aka bata abba ya dawo da ita gida da kanshi.***********Amarya yau take cika wata guda cif a ɗakinta kuma kullum se daddy ya kiratacawaya yaji in komai lafiya,dan damacancemata mijin matafiyine..yau tai alwashin kai ƙara ta farko gurin daddyn tundadama yace koma menene taje ta faɗa mshi ga ƙawayenta da ke ta bata shawarar yadda zata kashe auren bama kamar khadeejawacce tasamu kanta.itade halima tsohon dacakace an auramataneyasa batason auran kuma tasan har abada habeeb baze aurta bane yasa itama take yaƙi da auran na zahra.da wuri ta kimtsa ta nufi office ɗin daddy cikin sabuwar motar da daddyn ya siya mata yasa aka kai mata azuwan mijin natane ya siya mta.daddy yyi mmkin ganin amaryar tashi a office ɗin nasa btare dayasan da zuwan nataba.hannu biyu ya karɓeta bayan sun gaisane ta fashe da kuka da sosai hankalin daddyn ya tashi ya shiga tambayarta abinda ke faruwa.ga mamakinsa seji yayi tace”jiya mijinnawa ya dawo daga tafiya daddy,wai dan kawai nace masa meyasa ya aureni karkaji zagin da yayminaminshegen dukawallahi dazan buɗe maka jikina kaga dukan da yay min zakasha msmaki”cewar zahra tana share ƙwallah”daddy tsabar mamaki dariyace ta kusa kubce masa dan jiya agidan ya kwana ba tare datasan ya kwanaba,kuma yasan lfy ya baro gidan.”Yanzu shi abu ayman ɗin yana gari kenan?”cewar daddy yana kallinta.Eh na baroshi ze shiga wanka yana nan”cewar zahra tana ɗn latsa wayarta afakaice,ayko tasaka ringtone ,duka dady na ankare da ita seji yayi ta kara akunne ta fara mgn.”ganinan dawowa kitso naje kayi haƙuri”ta faɗi tanawa daddy inkiya da cewa mijin natane ke kiranta”daddy dariya yakeson yi amma ba dama.Tana ama wayar tace “daddy bariinje kar ya kuma dukana,dama nacene bari inzo in faɗa maka kar kaji daga baya.””kin kyauta kuma hakan dedene kuta haƙuri da zaran ya kuma kisake faɗamin dan mu kamashi a hannu”Godiya taimasa ya rakota har mota yana faɗin tai tuƙi a hankali.ayko ta fice a harabar gurin anta fess.tuna hanya ta kira halima da khadeeja ta faɗa musu yadda akayi sunata dariya.shima daddy ranr yini yayi cikin nishaɗi dn zahran da salon ƙaryr tata dariya suke bashi.*********yauma agidan ya kwana ba tare da sanin zahranba dan se dare yake shigowa ta vaya.Har ya kwanta bacci yaji wayarshi na ruri da sauri yaɗaga kiran ganin zahrace ga mamakinsa ihu yaji tnayi,tana faɗin”kayi haƙuri don Allah krka kasheni wayyo Allah na daddy mijina ze kasheni”miƙewa yayi yana daria ya buɗe ƙofar ya shiga falon a hankali,hangota yayi zaune abunta akan gadonta riƙe da wayar tana ta ihunta.be ƙarasaba ya dawo ɗakinshi yana faɗin”ganinan zuwa gidan naku zahra kiyi haƙuri”cewar daddy da dariya tagama cin ƙarfinsa.”kabari da safe kazo yanzuma na faɗa makane dan kasan yana dukana”cewar zahra cikin sheshsheƙar kuka.”to kibashi haƙuri dole ammaca ɗauki mataki akanshi.haka yakashe wayar yana dariya dan abun yabashi dariya sosai.**********Washe gari weekend ne hakanne yasa daddy ya fice ta ƙofar bya sannan yaje ya mata knucking ƙofar falon nata.ayko cikin jin daɗi tazo tabuɗe masa ya shiga.ayko kuka tasa tana ganinshi tana faɗin “daddy ka fitar dani agida daka kawoni wlh kasheni zeyi ka taimakamin”ta faɗi tana kuka.”ay zuwan da nayi kenan jeki kiraminshi sitasa nayi sammakon zuwa dan in sameshi agidan”cewar daddy.”Ay da asuba yake fita yanzuma bayanan”cewar zahra tana kuka.”To kiyi haƙurinkidena kuka,yanzuke meye babban abinda yafi damunki dashi?”cewar daddy.Ayko gyara zama tayi tace “daddy kayi haƙuri amma zan faɗi abinda ke damuna,”wallahi daddy tunda akayi auranmu da abu ayman ko hannuna be taɓa riƙewaba,baya kwancia dani danai mgnshine yacemin badan haka ya,aurenibadan shi yatsuabaze iya hakaba,shi kawai ya aurenine dan kare mutunci”ta faɗi tana kare fuskarta.Shuru daddy yayi yana nazarinta yace”to kina cutuwa gameda rashin akan atsakaninkune?””Cutuwa kai daddy wlh ko bacci bana iyawa sabida ciwon mara, ina tsoron kar shaiɗan ya rinjayeni”Ajiyar zuciya ya sauke me nauyi yace “bari inje office ɗinshi in sameshi aurebaze yiwu a hakaba.”ayko sosai taji daɗi ta rakshi har mota yaja yatafi ta koma cikin gida tana rawar jin daɗi,ita damuwarta ma numbar habeeb dabata samu.su halima ta kira ta faɗa musu yadda kayi,ayko murna sukai ta tayatadan sun zanyau dole a kwance auren**********daddy ko tunda yabar gidan yasha alwashin yau ze bayyana kanshi amatsayin mijinta dan ra dena kwana da ciwon marar kamar yadda tace tana yi.Da magriba ya tura mata sms a wayarta da numbershi wanda bata saniba._zahra ina hanya yau ki shirya tarbatacadaren yau,Angonki abu ayman_sosai cikin zahra yakaɗa jin cewa yau yana hanya ze dawo.Zamavtayitsuru agidan.Koda taji ƙarar shigoar motarshi da gudu ta leƙa,ta ga motar bata taɓa ganintaba.dafe ƙirji tayi tanahaki.ta ƙofar baya yacshiga ɗakinshi,ya ajiye kayan da ya shig dasu,sannn ya kira numberta,a tsorace ta ɗaga yayi ƙasa da muryarshi yace”ki zo Ɗakina ki kwashe kayan danaczo dasu zan shiga wanka”Amsawa tayi da to ta iƙe ta nufi ɗakin zuciyarta na bugawa.koda ta shiga ɗakin baya nan ya shiga wankanɗauko kayan da zata ia tayi ta kai kitchen sannan ta koma ɗauko sauran.ta ɗauko ledar kenan ta juyo shi kuma ya fito daga toilet ɗaure da tawul,yana goge jikinshi da wani.ja da baya zahra ta farayi tana nuna shi takasa yin mgn.daddy da sauri ya zagayo ze isa gurinta dan yaga ƙoƙarin fita da gudu takeyi kawai cikin rashin sani gado ya riƙe masa tawul ɗin daya ɗauro ya rabu da jikinshi se gashi tik agbanta bura na lilo.wata ƙara zahra tasaki ta yanke jiki ta faɗi agurin sumammiya.

Back to top button