Halysaah Page 151 By Khaleesat Haydar
HALYSAAH PAGE 151…Jay yayl breaking silence din parlon bayan kusan minti daya, a hankali yace “I think it’s high time bygones be bygones, presently I hold no grudges against you Bruh, qadr is something we ought to embrace without second thought as devoted Muslims, and i am glad i finally got the opportunity to realize this, beside all this i don’t think it’s making any sense a dinga discussing issue din nan cause Halysaah matar aure ce at this point, this matters should be quite, Jay ya dan yi murmushi yace “No… Marrying her, will be the least thing I will do Ajay, balle kai kan ka kasan you are deceiving your self baza ka iya rabuwa da ita ba for anything” Sai a sannan Ajay ya daga kai ya kallesa a hankali yace “Meyasa kayi wannan tunanin?” Jay ya sauke idonsa yace “Saboda kana sonta, kuma kana son rayuwa da ita har abada, son da kake mata a yanxu probably ni ban mata irinsa ba ma a baya, a karshe ina maku fatan Allah Ubangi ya baku zaman laliya da zun’a dayyaba… Jay ya kara yin shiru na few seconds, sai kuma yace “And… and am sorry for all that has happened earlier, bayan sallan asuba za mu gaya ma Mai martaba komai ya wuce, and I mean komai ya wuce har abada from my side, take care of ur wife Ajay and enjoy ur marriage to the fullest, kar ka sake sakawa a ranka such, dama Allah ya rubuta Halysaah matarka ce tun asall not my wife, wishing you the very best in you married life Bruh Jay na kai wa nan ya dan yi murmushi ya mike yana kailon agogo yace “It’s almost Time for subhi prayer, see ya later Yana kai wa nan ya nuti kofa, Ajay da ya kasa cewa komai ya bi sa da kallo babu ko kittawa har ya fita. Bayan sallan asuba Ajay da Jay na zaune parlon Mai martaba kansu a kasa, tunani ini in ne ke yawo zuciyar Sarki don bai gamsu da reconciliation din nasu ba dare daya, yana ganin hakan kamar wani shirin su ne to avoid further discussion on the matter with him, he was really disturbed throughout yestermight da har sai da booo ya kaurace masa, bai taba tunanın abubuwa na su juhye su dawo haka ba, yoran da suka laso kamar yan bryu babu abinda ke iya…………..abinda she pilys causing, gia taya ya rasa manta kan tamarin, ya jima bei ga abında yasa kansa ya kulle kamar wannan ba, Mai martaba ya nisal yoce “Nayt tarin ciki da jinhaka daga gare ku dan hae da gaske ku ke cause this look like it’s staged Jay ya dan yi murmushi ya yar da kansa yace “It is not staged ranka shi dade, saying this from the bottom of our heart Mai yace “To Allah Ubangi ya maku albarka, Allah ra hada kan ku Nasiha ya fara masu domin kara de kansu daga karshe bayan nasihar kusan minti ashirin ya rufe da cewa “Kuma ina son ku shirya za ku tah Ethiopila tare ku gaida yayenku na can, it’s been long rabon ku da zuwa” Ajay ya daga kai ya kalli Mai martaba, Jay yo sauke idonsa yace “To in sha Allah, ina kuma neman wata alfarma a wajen ka ranka shi dade Mai martaba na kallonsa calmly yace “You are not leaving this Emirate Jawwad” Jay ya kalli Mai martaba a hankall yace “Ba haka zan ce ba your highness…” Mal martaba yace “To me zaka ce?” Jay yace “Allah ya talmake ka, I am speaking on behalf of Junaid, kayl hakuri ka yafe masa ka mayar masa da title dinsa, because he is more fit for the title. Sarki ya dakatar da shi yace “Hold on, Kar ka sake kawo min magana makamancin wannan, are you trying to tell me that hukunci na bai yi dai dai ba?” Jay ya girgiza kai da sauri yace “Not at all sir, Allah ya huci xuciyarka Mai martaba, ba haka nake nufi ba” Sarki yace “To bana son ka sake kawo min maganar nan, this is the third time to kar ayi na hudu Cikin sanyin murya Jay yace “In sha Allah ranika shi dade, a gafarce ni Shi dai Ajay kansa na kasa, a ransa kuwa yana jin Dethroning dinsa da aka yl kamar……………more valuable than the so called title to him. Ua sallama Jay va shiga Bedroom din Maminsa bayan barin part din Mai martaba, Mami dake zaune kan darduma hannunta rike da carbi ta dinga kailonsa ganin yanda ya dawo kamar ba shi ba ga raman da yayı, ya karasa cikin dakin ba tare da ya kalleta ba ya zauna inda ya saba zama a dakın ya gaisheta, Mami bata dena kallonsa ba don rabon da ya zauna exact spot din nan har ta mance, ta dauke idonta daga kallonsa cikin sanyin murya tace “Lafıya lau Jawwad, how was ur night?” Yace “Alhamdulillah Tace “Ya jikin?” Yace “Na ji sauki al” Mami tace “To amma ka rame Jawwad, baka cin abinci ne? Ko in dinga maka girkin?” Without looking at her yace “Ina ci fa Marni Bata sake cewa komal ba, shi ma yay shiru, sun fi minti biyu zaune a haka kowanne da tunanin da yake a ransa, Jay yayi breaking silence din speaking slowly yace “Kiyi hakuri da abinda suka maki jiya Mami, I won’t let that slide just like that” Nan da nan Mami taji hawaye ya kawo idonta ta girgiza masa kai bitterly tace “Ni ce ya kamata na baka hakuri Jawwad, ni na maka laifi kuma duk ni na ja komai, na bi son zuciyata naki barin ka auri warce kake muradi nace lallai ga warce nake son ka aura and here is the result of my actions, nayi da na sanin abinda na aikata Jawwad, nayi da na sanin hada aurenku da Hadiyah duk da baka min musu ba kayi accepting auren, but i am regretting everything now, na kuma yi da na sanin hanaka auren Halysaah, yarinya er mutunci ga tarbiya, ga tadabi da sanin ya kamata, ba kai kadai kayi asara ba nima nayi asara Jawwad, I wished I allowed you marry her, ko da su biyu ka hada da Hadiyah nasan ita zata min biyayya záta…………….rubuta hakan sai ya faru, ko da baki hanani auren Halysaah ba tunda Allah ya kaddara ba matata bace dole akwal abinda zal gifta da zai hana aurerimu, we have to accept this with good fate Mamı, kuma ko da bana auren Halysaah ai naga she is still with you a yanxu, tunda kina ganinta kullum a gidan nan kuma tana kokarin kyautata maki, don haka kiyi hakuri ki dena ba kanki laifi, we were never destined to be husband and wife with Halysaah and I now accept that with good fate, Ina kuma yi mata fatan zaman lafiya da Junaid, a yanda zai yi protecting dinta ma ni ba lallai in samu chance din yin hakan ba cause wani abun idan an mata zan yi kara in kasa taking wani action, shi kuwa he will never allow that happen, zai yi protecting dinta no matter what anybody will say” Kuka sosai Mami take ta dafe kanta tana tana jin bakin cikin asaran da tayi ma tilon dan ta, tasan kuma ba lallai ya iya cire Halysaah gaba daya a ransa ba, Sosai jikin Jay yayi sanyi ganin yanda Maminsa ke kuka, ya koma kusa da ita giving her a side hug amma ya kasa cewa komai cause this past month he is always being emotional, shi da rabornsa da zubar da hawaye kilan tun yana karami, da wuya kaga hawayensa, amma tunda ya rasa Halysaah shi kadai yasan sau nawa ya zubda hawaye a watanni shidda nan, da kyar yayi gathering courage trying not to be emotional yace “Kiyi hakuri Marni, haka Allah ya tsara komai and nobody can change that, ki dena blaming kanki plss, Hadiyah kuma idan kin amince min zan sauwake mata cause i can’t be with someone that doesn’t have any regard for my mother Da sauri Mami ta kallesa tace “A’a kar ka saketa, ba a saki a gidan sarauta babu kwakkwaran dalili……………kawai ina baka shawaran ka kara aure for your peace of mind, don kai ma ba wani kulawa kake samu a wajenta ba, da ace Halysaah tana da kanwa warce ta tasa wallahi da kaina zan shige maka gaba har sai ka samu kanwarta, don ma dai Noor din nan karama ce ai da ita muka nemi alfarman a bamu tunda muka rasa Halysaah Jay ya girgiza kai yace “Ki bar ma wannan batun Mami, I am not interested” Mami tayi shiru tana kallonsa, cikin sanyin murya tace “Saboda me Jawwad, abinda yayi ta shi yayi su suma ai” Jay yace “Na sani, amma i am not interested kawai” Mami ta sauke idonta, sal kuma tace To shikenan, amma ka nemi ko wata ce ka kara aure kai ma ka samu nutsuwa Jawwad” Yace “In sha Allah Mami, I will do so very soon” Sallama aka yi bakin kofar dakin, Mami ta daga kai ta amsa, Ajay ya shigo dakin, Jay ya juya suka hada ido, Ajay ya karasa ya tafi ya zauna kan kujera a hankali yace “Ina kwana Mami” Mami tace “Lafiya lau Junaid, How was ur night?” Yace. “Alhamdulillah” Tace “Ya jikin naka?” Yace “Na ji sauki Mami tace “To maa sha Allah, Allah ya kara lafiya” Shiru ne ya blyo baya a dakin, can Ajay ya mike zai fita don dama gaisheta kawai ya shigo yi, Mami tace “Koma ka zauna, dama ina son magana da kai da Jawwad” Ajay ya koma ya zauna, Jay ya kalli Mami yace “Mami I promise you we are good now, we hold no grudges against each other from henceforth in sha Allah” Mami tace “Ban ga alamar haka ba, yau kusan wata shidda kenan kuna gaba da juna which is so disturbing, ban taba tunanin akwai abinda ya isa shiga tsakaninku ba in har mu bamu yl succeeding raba ku ba, sai gashi mace ta shiga tsakaninku….” Daga Jay har Ajay suka sauke ido daga………..kasan da haka menene zai sa kayi gaba da shi, bayan shi ma sama ta ka Mai martaba ya daura masa aure da ita, ko a baya da kaji ina cewa da saninsa sarki yayi haka ni nasan Junaid bai sani ba kawai sai dai Allah ya yafe min, ka dena ganin laifin dan uwanka sarki yayi haka ne don kare reputation dinsa ba don yayi shawara da kowa ba, don haka nake rokan ku kuyi hakuri ku dawo kamar yanda ku ke da, i will love to see that once again, babu wanda ya isa ya canza kaddara kuma Allah kadai yasan dalilin da yasa abubuwa suka tafi a yanda suke yanxu” A hankali Jay yace “Mami in sha Allah komai ya wuce har abada, i promise Mami ta kalli Ajay, tunda taga bai daga kansa ba tasan bazai ce komai ba kenan, calmly tace “Junaid” Sal a sannan ya daga kai ya kalli Mami dake kallonsa, sauke idonsa yayi yace “Mami i was never angry with Jawwad for once, cause he has all right to be upset and mad at the way things turn out, I only gave him space har zuwa sanda zai huce, wanda a kafin nan nake tunanin zan samu mafita na sakar masa Jeeddah ko da bazai aureta ba bazai dai dinga ganin mu tare ba, probably in the nearest future zai iya aurenta bayan na rabu da ita, billah that was my plan initially, but…. Shiru Ajay yayi ya kasa ci gaba, Jay ya daga kai ya kallesa, sai kuma ya dan yi murmushi ya karasa masa yace “But… you realize you can’t, i am happy you realize that very fast Ajay, nima baxan so ka saki matarka ba a kaina no matter what Mami tace “Duk wannan ya wuce yanxu Ahmad, kar ka sake tunanin sakin matarka, she is the best for you, zata yi maka occupying duk wani abu da ka rasa a rayuwarka, and she will will always be there for you, nayi maka fanin cikin samun mace ta gari Junaid, don…………..lafiyə ya albarkace ku da zun’a dayyaba” Ajay dai bai dago kansa ba, Mami ta kalli Jay da shi ma kansa ke kasa, tasa fadin abinda zata fada ma Ajay tayi, still looking at Jay tace “Let me have one or two words with Junaid Jay yace “Ainght, sai anjima Mikewa yayi ya nuti kofa ya fita daga dakin, Mami ta maida dubanta kan Junaid tace “Hope you are checking on your wife Junaid? Ajay yayi kasa da kal yace “Naje jiya” Mami tace “To ya kamata ka duba kasar da za ku samu Visa babu bata lokaci ku je can ku huta for some weeks ku yi nesa da masarautar nan A hankali Ajay yace “Eh na fara processing na Tanzania, but yanxu Mai martaba yace za mu je Ethiopia tare da Jay” Mami tace “Da ita din za ku je Ethiopian?” Ajay yace “Ban sani ba dai, kawai yace ni da Jawwad mu je” Mami tace “To xan masa magana ya bari ku fara zuwa Tanzania din ko da sati daya ne ku yi a can, idan ya so idan kun dawo sai ku tafi Ethiopia din da Jawwad Ajay yace “To Mami” Mami tace “Ka tashi ka tali ka dubata, tunda har yanxu Hajja bata ce a maidata bangarenka ba” Ajay yayi shiru bai ce komai ba…… Zaune Ajay ya tarar da Hajja a parlonta da Ummi da ta sha kunu tana girgiza kafa, ta inda Hajja ke shiga ba ta nan take fita ba tana cewa “Ai tunda tayi ma sarki rashin mutunci ya kyaleta ta ci bulus a gidan nan nasan shikenan tamu ta kare, tun a sannan ya kamata Sarki ya rufe ido ya mance wacece ita ya dau mataki me tsauri dai dai da wanda zai dauka akan koma waye, amma sai ya dubi Marigayin yayansa ya kyaleta gashi ta samu pasi, to kuwa zamanta ya zo karshe a gidan nan Jawwad ne dolen mu ba ita ba, jiran fitowar sarki kawal nake in je in samesa, dole Aseeyah ta bar gidan nan cikin gaggawa…………yanxu ko hana jikata zamani aure da prana duk kın zama fitina a masarauta, Har ni Jawwad zai budi baki yace Hadiyah ta bi Baabarta Lagos sai ya nemeta? Da Junaid ne ya gaya min haka bozan ji tsoro ba, amma wallahi na Jawwad naji tsoro tunda nasan ba haka yake be, jiya da daddare ko baccin kirki ban yi ba” Ajay ya karasa cikin parlon ya zauna ya gaishesu, Hajja ta amsa tace “Kai kaji wani bala’i Junaid… Nan Hajja ta hau koro masa duk abinda ya faru cikin bacin rai, Junaid yace “Ai gida da yace ta tafi ba da don komai ya fada haka ba sai don ta koma a koya mata tarbiyya, don bata da shi” Ummi ta daga kai ta kalli Junaid, mikewa yayi zai bar wajen a fusace Umni tace “Akwai uban da ya kai ka rashin tarbiyya kai da baka san darajar manyan ka ba?” Hajja ta hade rai tace “Meye haka kike fadi Maimuna? Wani rashin tarbiyya Junaid yayi maki shi da ba kasafai yake shiga harkan mutane a gidan nan ba? Ko shi Junaid din bare ne da zaki yi wannan mugun furucin a kansa?” Ummi ta dinga kallon Hajja ta ma rasa abinda zata ce don takaici, shi ko Ajay tuni ya nufi dakin da Khaleesat take ciki, tun bai bude kofar ba Noor ta bude zata fito ttaga dakin, murmushi ya sakar mata ya ja dogon hancinta yace “Noor or Islam?” Tana murmushin ita ma tace “Noor” Gaishesa tayi ya amsa yace “How are you” Tace “Am fine” Barın bakin kofar dakin tayi ya shiga ciki yana kallon kan gadon dakin…..





