Uncategorized

Tubali Book 2 Page 9 Complete Novel

NA
AISHA ALIYU GARKUWA

Naan please ka bud’e idanunka, Dan Allah kayi numfashi!!”

Ta kare maganan cikin matsanancin kukan, dake bayyana karyewar zuciyarta da rauninta.

Hakan da Dr. Sulaiman ya ganine kuma ya sashi, k’arasowa cikin falon da sauri, hankalinsa amatukar tashe yace.

“Innalillahi Wa’inna Ilaihirraju’un, please Jannart stop crying, kiyi min bayanin abunda yake damunshi.”

Jin muryar Dr. Sulaiman acikin kunnuwanta ne kuma, ya sata d’ago Kanta da sauri cikin shasshshek’an kuka, kana murya asark’e tace.

“Ka taimakamin Doctor, Dan Allah ina tsoron  ya rasa rayuwarsa, numfashinsa tafiya yakeyi, tun d’azu cikinsa keyi masa ciwo, kuma bansamu maganin da zan basa ba.” 

K’arasowa wajen nasu Dr Sulaiman yayi, cikin kuma tsananin yanayin damuwa yace.

“Calm down Jannart, Insha Allah Rayyern zai samu lafiya, ki daina kuka kinji.”

Ya k’are maganar yana me lalub’o waya daga aljihunsa. 

Rayyern dake rungume acikin k’irjinta kuwa, har yanzu da sauran numfashinsa, sannan kuma ahankali zuciyarsa ke bugawa, wanda kuma hakan na tafiya ne, da taimakon bugun zuciyar Jannart din da yake iya jiyowa acikin kirjinsa, kasancewar k’irjinsa da nata suna manne awaje d’aya. 

K’warai yana so ya bud’e idanunsa da suke lumshe, amma kuma bashi da k’warin guiwar yin hakan,  saboda zuwa yanzu komai na jikinsa yayi sanyi.

Jannart kuwa ahankali tasa hannayenta, ta sake matsetshi acikin jikinta, still kuma hawayen dake kwance akan fuskarta na d’iga ajikinsa. 

Duk ta rud’e Yayinda Idanunta sukayi ja sosai.

Dr. Sulaiman kuwa Ganin yanda take arud’en ne yasa shi d’an rank’wafowa, kana cikin kulawa yace.

“Ya kamata mu kaisa asibiti mafi kusa, domin bashi taimakon gaggawa, amma firstly yanzu sakeshi bari na fara sakashi a mota.”

Ya ƙare mgnar yana matsowa kusa dasu,

Sunkuyowa yayi da niyar janye Rayyern dake jikinta.

Dai-dai lokacin kuma Rayyern ɗin ya fara wani irin numfarfashin masu nauyi.

Saurin girgiza kanta tasoma yi, cikin tsoro da kuma fargaban abunda ka iya zuwa tace.

“A’a Doctor Idan na sakeshi suma zaiyi fa.

Kalli yadda numfashinsa keyifa zai d’auke gaba d’aya, Ina jin tsoro ni dai bazan iya sakeshi awannan yanayin ba, Dan Allah kakira mana Dr yazo ya duba shi.” 

Ta kai k’arshen maganan nata tana me, sake rungume Rayyern din acikin jikinta, Yayinda hawayen dake kwance akan fuskarta kuwa ke ci gaba da tsiyaya, tamkar ankunna famfo. 

Baki Dr. Sulaiman din ya bud’e da niyar cewa wani abu, saidai kiran daya shigo cikin wayar tasa ne, yasa shi yin shiru tare da d’aukan wayan ya kara akan kunnensa. 

Daga can b’angaren Ramadan jin Dr Sulaiman din ya d’aga wayan, cikin tsananin tashin hankali yace.

“Please Dr ya ake ciki, ya jikin Hamma Rayyern din? Kun kaishi asibitin Ina fatan babu abunda ya sameshi?”

Ramadan yayi tambayan duk agigice.

Kai Dr  Sulaiman din ya girgiza, kana cikin yanayin damuwa yace.

“Ramadan ya zanyi Jannart ta rik’e sa gam, ta yanda babu yanda zan iya d’aukarsa, saboda tace wai Idan ta sakeshi suma zaiyi, na rasa makama Ramadan Domin ciwon nasa ya tashi sosai awannan karon.”

“Innalillahi wa’inna Ilaihirraju’un, Dr Sulaiman kayi wani abu mana, kayi wani abu kada Hamma na ya rasa ransa, Dan Allah ko Doctor ne kaje ka kira a waje.”

Ramadan ya fadi haka cikin tashin hankali.

Kai Dr Sulaiman ya jinjina, tare kuma da kad’a kansa cikin gamsuwa yace.

“Okay Ramadan amma inajin tsoron tafiya nabarsu awannan yanayin, Rayyern yana gab da suma, gashi Jannart kuma sai kuka take kamar zata shid’e, gaba d’aya na kasa iya control dinsu dukansu biyu.”

“Yah Allah help us.”

Ramadan ya fad’a cikin muryarsa da tayi rauni sosai, cike kuma da tausayin d’an uwan nasa, ga kuma Jannart dake ta kuka, domin daga cikin wayar yana iya jiyo sautin kukan da takeyi.

Jannart dake rungume da Rayyern din kuwa, kwata kwata bama tasu Dr Sulaiman din takeyi ba, damuwarta shine taga Rayyern din ya bud’e idanunsa.

Ahankali ta dawo da kallonta garesa, tare dasa hannunta d’aya ta tallafo hab’arsa cikin kuka tace.

“Dan Allah  Naan ka bud’e idanunka, kada ka daina numfashi, kada kuma ka cire rai da rayuwa in sha Allah, ai zaka samu sauki ko, nasan zaka warke zaka samu lafiya mu koma Nigeria lfy en Mamynka da Abbanka su ganka lfy, za kayi rayuwa kamar kowa muna bukatar ka a tsakiyar mu, dan Allah ka bud’e idanunka yanzu, ka dawo cikin hayyacinka Dan Allah…”

Ta k’are maganan cikin tsananin kuka da kuma raunin zuciya, ahankali kuma tasa hannunta akan kumatunsa tana d’an bubbugawa, cike dason taga ya bud’e idanunsa. 

Idanu Dr Sulaiman ya zuba musu, lokaci daya kuma duk jikinsa yayi sanyi, musamman da yaga yanda Jannart din ke kuka sosai da sosai.

Maida wayar tasa cikin aljihu yayi, cikin sauri kuma ya d’auki key din motar Rayyern din, da ya gani akan table,  tamkar wanda zai tashi sama saboda sauri, haka ya sa Kai ya fice daga cikin falon.

Kaitsaye wajen da motar Rayyern din yake ya nufa, yana shiga kuwa ya cilla motar kan titi, tare da nufar  babban hospital din garin, wanda kuma shine mafi kusa dasu.

Jannart dake zaune kuwa duk da taji fitansa, amma bata d’ago Kanta ta kalleshi ba, Idanunta har yanzu suna kan fuskar Rayyern, still kuma ko wani d’igon hawayenta d’aya, da zai fita akan fuskarsa yake sauk’a.

Ahankali take yawo da hannunta dake kan hab’arsa, har ta k’araso zuwa kan kirjinsa.

Lallausan tafin hannunta ta kife akan kirjin nasa, dai-dai saitin zuciyarsa, Jin zuciyar tasa na d’an bugawa ahankali ne kuma ya sata, lumshe Idanunta tare da motsa labb’anta cikin sanyi tace.

“Ya Allah ka taimaki Naanu na Yah Allah ka bashi lafiya, kasanya juriya acikin rayuwarsa, Allah kagani  bamu da kowa anan saikai, Kai ke kulawa damu akoda yaushe, Ya Allah yauma ka kula damu, ka saukaka mana tsanani izuwa sauki ya Allah ka rufa min asiri ka bawa Naanu na lfy.”

Takai karshen maganan hawaye yana me shatata akan fuskar nata.

Rayyern dake kwance ajikinta kuwa, duk wani abu da take fadi yana jinsu acikin kunnuwansa, saidai kuma yakanji kalaman nata da sautin amon muryar nata tamkar acikin mafarki, saboda gangar jikinsa ne kawai take wannan duniyar, hankalinsa kuwa ya tafi izuwa wata duniyar ta daban.

Suna ahakanne kuma k’iran Ramadan ya shigo cikin wayar Rayyern din dake gefe, Ganin sunan Ramadan ne kuma, yasa ta d’aga wayar da sauri tana k’arawa akan kunnenta, ta sake fashewa da kuka, still cikin muryar sheshshek’a tace.

“Ramadan har yanzu  baidawo cikin hayyacinsa ba, na shiga uku Ramadan banason wani abu ya sameshi, duk jikinsa rawa yakeyi, gaba daya ya fita ahayyacinsa, Ramadan ya zanyi….”

Sautin kukan nata ne yasa Ramadan d’an rumtse idanunsa, zuciyarsa cike da damuwa, da kuma tashin hankali yace.

“Zai dawo Hayyacinsa Aunty Jannart, Insha Allah nan bada  jimawa ba Hamma Rayyern zai dawo hayyacinsa, ki daina kuka dan Allah, ki kula dashi kafun Dr. Sulaiman ya dawo.”

Cikin kukan ta jinjina kai, saidai ta kasa cewa komai sai sheshshekanta da yake tashi.

Acan Nigeria din kuwa Mamy dake gefen Ramadan, itama hawaye takeyi gaba daya ta shiga cikin damuwa.

Haka ma Abba wanda ya zauna yayi ta gumi, abubuwa da yawa yake sak’awa acikin zuciyarsa, kallo daya kuma zakayi masa kafahimci cewa yana cikin matsananciyar damuwa.

Kasancewar kuma Ramadan din a hands free ya saka wayar ne, yasa dukansu suke iya jiyo kukan Jannart din, harma da nishin Rayyern dake tashi k’asa k’asa.

Ahankali Abban ya d’ago ya kalli Ramadan, da hannu Yayi masa alama akan ya bashi wayar. 

Ganin hakanne kuma yasa Ramadan mik’a masa,  kara wayar Abban yayi akan kunnensa, cikin son b’oye damuwa da kuma tausasa murya yace.

“Jannart.”

Jannart dake zaune kuwa jin muryar Abban acikin wayanne yasa ta d’an zabura, cikin rawar murya tace.

“Abba Hamma! Hamma!! Abba jikinsa yana ta b’ari,  ga numfashinsa ya kusa d’aukewa, ciwo yakeji sosai, Dan Allah Abba ka taimakeshi.” 

Idanu Abban ya d’an lumshe saboda tsananin tausayin yarinyar da yaji, domin ayanzu kukan ta yafi komai d’aga musu hankali sabida yanaga tashin hankali da take ciki zai hanata yin abinda ya dace.

“Jannart, Jannart!!”

Abban ya kira sunanta ahankali.

Yanda taji sautin muryar Abban ne kuma yasa ta, d’an tsagaita kukan nata tare da amsawa.

“Kiyi shiru kinji ki kwantar da hankalinki, ki daina wannan kukan In sha Allah Rayyern zai samu lafiya, ki daina kuka ki zama mai juriya akan ciwon sa kinji ko Jannart, yanzu addu’a ya kamata ki masa, ki daina kuka domin yawan kuka zai iya jawo miki wata matsalar kema, saboda haka ki share hawayenki Allah nanan kuma zai Iyar muku.” 

Abban ya fad’i haka cikin son bata k’arfin guiwa. 

Jin hakanne kuma yasa ta sanya hannu ta share hawayenta, cikin nuna biyayyarta agaresa tace.

“To Abba.”

Kai Abban ya jinjina cike da yabawa halin yarinyar, kana Ahankali ya zare wayar akunnensa ya kashe, saboda shi d’inma dazai samu dama, kukan zaiyi Domin har abada bazai tab’a son ace wani abu ya samu Rayyern din ba,  haka kuma bazai so ace Rayyern yabar duniya batare da ya sauk’e wani k’aton nauyin dake wuyansa ba, Lallai zaiso ace Rayyern ya rayu, har zuwa lokacin da gaskiya zatayi halinta.

Baya ga haka kuma Rayyern din shine komai nasu, shine AHALI’nsu kuma k’ashin bayansu.

Ahankali ta zare wayar daga kan kunnenta, tare da lumshe Idanunta tana mejin yanda Rayyern din ke sake shigewa cikin jikinta,  Yayinda ya saka duka hannayensa biyu ya rungume cikinta gam.

Wanda  hakan da yayi din kuma alamace dake, nuna cewar yanajin ciwo sosai.

Acan b’angaren Dr Sulaiman kuwa.

Koda yaje EUROUPEAN Medical senter mascow (E.M.S)  din emergency Doctor ya nema, bayan ya shaidawa Doctorn matsalan Rayyern din ne kuma, suka nufo gidan kaitsaye.

Suna isowa kuwa ko gama dai-dai-ta parking ba suyi ba, direct suka nufi cikin gidan Dan bawa, Rayyern din agajin gaggawa.

Jin motsin shigowar su Dr Rayyern dinne, kuma ya sata d’ago da kanta ahankali ta kallesu.

Dr James ne wanda Sulaiman din ya d’auko, ya k’araso cikin falon tare da matsowa inda suke, Cikin kulawa da kuma harshensa na turanci yace.

“Madam ko zaki iya matsawa na dubashi, saboda akwai buk’atar sai nayi checking nasa sosai.”

Idanunta da sukayi jajur ta zubawa farin baturen likitan dake gabanta, kaman mai nazartar wani abu, Cikin sheshshek’an kuka kuma ta girgiza masa kai, murya araunace tace.

“Ka dubashi ahaka saboda bazan iya barinsa ba, inaji ajikina Idan na barshi mutuwa zaiyi, Dr ka kalla fa numfashinsa seizing yakeyi, Dan Allah kayi sauri ka dubashi ahaka kada wani abu ya sameshi.”

Kai Doctorn ya girgiza saboda yasan duba, patient din ahaka ba abu bane da zai yiwu, saboda akwai buk’atar dole sai anyi checking d’insa,  saidai kuma da gaske yaga Jannart ba zata tab’a bari a dubasa, ba tare da yana jikinta ba.

Sanin cewar Idan aka k’ara wasu mintuna ahaka komai zai iya faruwa ne, yasa doctor din matsowa, ya d’aura hannunsa akan wuyar Rayyern, tare dasa wani abu mai kaman na’ura adai-dai kan cikin Rayyern din.

Bayan ya gama saka abunne kuma, ya d’ago ya kalli Jannart dake hawaye, shikam har acikin ransa yana me mamakin k’arfin halinta.

Wani k’wayan magani ya b’allo daga cikin wani sachet, mik’a mata maganin yayi kana Cikin harshen turanci yace.

“Kisa masa wannan ak’asan harshensa, saboda zaifi saurin yi masa aiki, zai kuma yi tasiri acikin jijiyoyin jikinsa.”

Da sauri ta jinjina kai tare da karb’an k’wayar maganin,  kasancewar har yanzu Rayyern din na kwance ajikinta ne kuma, yasa ahankali ta juyo da fuskarsa, ya zamana suna fuskantar juna, fuskar tasa da tayi ja sosai ta d’an kalla, cikin sanyi da kuma tsananin tausayawa, tasa  hannunta na dama ta saka mishi cikin bakinsa, d’aya daga cikin yatsunta tasa ta d’an d’aga harshensa, tare da tura k’wayan maganin ak’asan harshen nasa, kamar yanda doctor d’in ya buk’ata.

Ganin nan take maganin har ya soma narkewa, acikin bakin nasa ne yasa ta, zare yatsarta ahankali tare da zubawa kyakkyawar fuskarsa idanu.

Lokaci d’aya har rama ta bayyana akan fuskar tasa, Yayinda saman fatar idanunsa sukayi wani irin ja, haka ma labb’an bakinsa, da tsabar ja tamkar zaka latsa jini ya fito.

Dogon hancinsa da ya tafi straight ta kalla, hadi da Zara zaran gashin idanunsa wanda sukayi wasar wasar. 

Wani irin hawayen tausayinsa ne ya cika Idanunta,  wanda yasa ahankali tasa hannu ta shafa fuskar nasa.

Sauk’an d’umin hannunta akan fuskarsa ne kuma, ya sashi sauk’e wani irin ajiyar zuciya. 

Ahankali kuma ya sake shigewa jikinta, batare da sanin abunda yakeyi ba kuwa, ya cusa fuskarsa acikin k’irjinta, domin ananne kad’ai Idan ya saka kansa, yakejin nutsuwa na saukar masa, duk da baisan cewa akan k’irjinta yake ba, amma aduk sanda ya d’aura kansa akan kirjin nata, yana iya jiyo sautin bugun zuciyarta, hakan kuwa na taimakawa zuciyarsa, wajen ci gaba da bugawa amaimakon tsayawa da take kokarin yi. 

Jin yanda ya saka fuskarsa acikin k’irjinta ne kuma, ya sata lumshe Idanunta,  tare da d’aura hannunta akansa, ahankali ta shiga tura y’an yatsun hannunta, acikin tarin sumar kansa.

Dr James kuwa fatar jikin Rayyern din ya tsurawa ido, ganin yanda kowacce gashin jikinsa ke mimmikewa ne, kuma ya sashi zare wannan abu mai kaman na’urar daya lik’a masa acikinsa. 

Ahankali ya koma kan kujera ya zauna, saboda yasan zuwa yanzu maganin daya bawa Rayyern din ya soma aiki, kasancewar yasan maganin yana da k’arfi sosai. 

Ganin Dr James din ya zauna ne, yasa Dr. Sulaiman shima ya zauna.

Kallon Dr. Sulaiman James din yayi, cikin son bashi k’warin guiwa yace.

“Zaiyi sauki domin maganin dana bashi yana da karfi sosai, just 20mn zai samu relief don’t worry.”

Ajiyar zuciya Dr Sulaiman ya sauk’e, Dan bashi da wani burin da ya wuce haka.

Duk idanu suka tsurawa su Rayyern din, wanda har yanzu jikinsa ya kasa daina b’ari.

Jannart kuwa hab’arta ta d’an d’aura akan Rayyern din, tare da zubawa hannunsa dake kan marar tasa idanu. 

Ganin yanda yake ta danna marartasa ne, yasa ahankali ta d’aura hannunta akan nasa hannun.

Aikuwa kamar jira yake hakan ya kasance, cikin sauri ya kamo hannun nata ya d’aura ak’asan nasa.

Ak’agauce ya shiga danna hannun nata asaman cikinsa,  wanda da dukkan alama anan yafi jin ciwon.

Ahankali hankali kuma ya shiga tura hannun nata zuwa kan mararsa, har dai ya zamana yatsunta na d’an tabo boxer d’insa, ma’ana asalin kan mararsa, wanda hakan yasa take iya tab’o, kwantaccen gashin dake saman marar tasa.

Ahankali ta lumshe Idanunta, da suke fitar da wasu irin hawaye masu zafi, duk da tasan cewar agaban su Dr Sulaeman suke, amma ta kasa janye hannunta daga inda ya kai mata, kuma Koda ace zatayi hakan ma, to ba zata samu dama ba, saboda wani irin riko da yayiwa hannun nata. 

Sake damk’e hannun nata yayi, cikin kuma zafin ciwon da yakeji ya danna tafin hannunta akan mararsa da k’arfi.

Atake ya saki wani irin nishi da kuma Ajiyar zuciya mai karfi, still cikin gigita ya sake danna hannun nata akan mararsa, wanda ayanzu har tana iya jiyo tudun marar tasa.

Idanunta ta sake lumshewa, fahimtar abunda yake so dinne kuma yasa, Ahankali ta soma yawo da hannunta akan marar tasa, tare da d’an daddanawa tana yi masa massaging jin yanajin sassaucin ciwon yasa cusa hannunta cikin boxer ɗinsa kad’an yana mai danna hannunta.

Dai-dai hannunta ya iso saman penis d’insa ne kuma, ta d’an danna kad’an, batare da ta bari kuma hannunta ya tab’a penis din nasa ba.

“Hyyyyhhhhhhhhhimm”.

Haka da tayi dinne kuma yasa shi, sauke wani irin nannauyan Ajiyar zuciya, tare da jan dogon numfashi, ya sake shigewa cikin jikinta.

Bayan ya d’aura hannunsa akan nata hannun.

Haka ya dinga danna hannunta akan marar nasa, yana me sauke Ajiyar zuciya akai akai, idanunsa dake arufe kuwa, ahankali suka soma matsawa,  saidai yanajin yanayinsa tamkar wani d’an maye.  

Ahankali ya gyara kwanciyarsa, tare da juyawa ya kifa kansa akan cikinta, saidai kuma still har yanzu hannunta na kan mararsa, tana d’an mammatsa mishi.

Dr James ne ya kuma Kallon Dr Sulaiman da yayi jigum.

duk alamomin damuwa sun bayyana akan fuskarsa. 

“Calm down Dr, zai samu sauki na fad’a ma, saidai maganin dana bashi yana sa bacci, amma daya farka komai zai dawo normal, saidai  amma kada yayi wasa da maganin, ya zamana yana sha kullum kuma akan lokaci.”

Dr James din ya fadi haka yana me mik’awa, Dr Sulaiman magungunan Rayyern din.

K’arb’an maganin Dr. Sulaiman yayi cikin kuma nuna godiyarsu yace.

“Insha Allah zamuna kulawa wajen shan maganinsa, mun gode sosai doctor.”

Kai Dr James ya jinjina tare da mik’ewa tsaye, hannunsa rike da y’ar jakar maganinsa, ya kalli Jannart da take rungume da Rayyern din.

“Don’t worry madam mijinki zai warke nan bada jimawa ba, amma kina kulawa dashi sosai akan shan magani.”

Kai Jannart din ta jinjina masa alaman to.

Shikuwa Dr Sulaiman d’an kallonta yayi, cikin tausasawa yace.

“Bari nayi dropping d’insa I’m back, ko akwai abunda kike buk’ata?”

Still kanta ta girgiza alaman babu, saboda duk kukan da tayi ya galabaitar da ita.

Dr Sulaiman kuwa bayan Dr James yabi, suka fice daga falon.

Fitar nasu ne kuma yasa ahankali ta dawo da kallonta ga Rayyern d’in. 

Wanda yayi kwance lub ajikinta.

Idanu ta zuba masa saboda zuwa yanzu, duk wani karkarwa da jikinsa keyi ya bari, sannan numfashinsa ya d’an dai-dai-ta, Dan ahankali yake sakin ajiyar zuciya, saidai kuma har yanzu ya kasa sakin hannunta dake kan mararsa. 

Kyawawan Idanunta masu d’auke da ruwan hawaye, ta tsayar akan kyakkyawar fuskarsa.

Idanunsa dake marairaicewa ta kalla, wanda sukayi yanayi dana d’an maye ko kuma maijin bacci. 

“Naan!!”

Ta k’ira sunansa da wata irin cool voice, mai ratsa jiki da jijiya. 

Muryar da amon sautinta ya ratsa cikin kunnuwansa, duk da cewar baya cikin yanayi mai dadi amman yajita kuma ya gane muryarta ne.

“Naan!!!”

Ta sake kiran sunan nasa akaro na biyu, saidai kuma ganin bai amsa ta bane, yasa ahankali ta sake tura d’ayan hannunta cikin sumar kansa.

Ajiyar zuciya mai nauyi ta ji ya sauk’e,  ahankali kuma taji ya sake matsewa ajikinta, tare da gyara zaman hannunta dake cikin boxer d’insa.

 Sassanyar Ajiyar zuciya Itama ta sauk’e akaron farko, tun bayan tashin ciwon nasa, da taji nutsuwa ya d’an sauk’ar mata.

Sak’e mik’e k’afafunta tayi, tare da d’an rank’wafowa kansa ahankali.

Idanunsa dake ta narkewa ta kalla.

Hakan kuwa shiya k’arawa zuciyarta wani irin matsanancin tausayinsa, hannunta dake cikin gashinsa ta zaro, ahankali ta shiga shafa sumar kansa.

Wani irin sassayan numfashi ya fesar a hankali tare da ƙara matse jikinta kana ya ƙara cusa hannunta cikin boxer insa, domin yanaji masifar daɗin hakan.

Ita kuwa Jannart. Ganin yanda yake ta marairaicewa ne kuma yasa, Ahankali ta sauk’e bakinta adai dai saitin…!

Ahankali ta tura k’ofar d’akin ta shiga, bakinta d’auke da sallama.

Jin sallaman nata ne yasa Rayyern dake zaune akan gado, d’ago idanunsa ya kalleta.

Akaron farko kenan da yaji ya kasa d’auke idanunsa daga kallonta, musamman saboda yanda rigar jikin nata tayi mata kyau, tunda suke kuwa bai tab’a kallonta acikin irin shigar ba.

Ahankali ta k’arasa shigowa cikin d’akin, kasancewar kuma akwai k’arancin haske, acikin dakin shiyasa ta nufo inda yake Kai tsaye, Yayinda hannuwanta ke rik’e da sachet din magungunansa. 

“Naan.”

Takira sunansa in a silent voice.

“Ummm.”

Ya amsa mata adai-dai lokacin daya maida bayansa, ya jingina da jikin kan gadon sabida wata fitinenneyar kasala da yaji muryarta ya fara sakar masa.

Itakuwa jin ya amsata ne yasa ta zama akan bedside drawer, tare da ajiye bottle water’n dake hannunta, magungunan nasa ta b’are tare da juyowa, cikin sanyi tace.

“Ga magungunanka kasha.”

Idanunsa yadan lumshe, tare da mik’a mata hannu yana me shak’an daddad’an k’amshin jikinta. 

Akokarinta na zuba masa maganin acikin tafin hannunsa ne kuma, hannayensu suka had’e waje d’aya.

Da sauri ta zuba masa maganin, tare da janye hannunta daga cikin nasa, kana ta mik’a masa bottle water.

Saka maganin abakinsa yayi, tare da korawa da ruwa.

“Kana buk’atar wani abu?”.

Ta tambayesa asanyaye, saboda duk sanyi ya dameta, duk da cewar ta saka jacket amma tanajin sanyi sosai.

Kansa ya d’an girgiza mata alaman babu, kana ya d’an zame ya kwantar da kansa.

Ganin hakanne kuma yasa Jannart din shagwabe fuska, cikin lalllashi tace.

“Naan abinci fa, kaci koda babu…..”

“Shiiiiii nakoshi.”

Ya fad’i hakan ta hanyar katseta, da kuma wata irin muryar da tasa duk jikinta yayi week.

D’an k’aramin bakinta ta turo gaba, batare kuma da ta sake ce masa komai ba, ta tashi ta koma tsakiyan d’akin.

Rayyern kuwa Idanunsa ya zubawa bayanta, ga mamakinsa kuma, sai gani yayi ta zame ta kwanta ak’asan sofa, batare dako pillow da blanket ta d’auka ba.

Still idanunsa ya sake tsura mata, acikin zuciyarsa kuwa cewa yayi.

“This girl me take nufi, anan zata kwana ne ko meye, wannan wanni irin jarababben gadi ne? Shin wai bata san kusancinta dani zai matsala bace”.

Itadai Jannart bata sanma me yake fad’a acikin zuciyar tasa ba, batare da ta damu ba  gyara kwanciyarta tayi, hade da d’aukar wayarta ta soma dannawa. 

Wannan dalilin yasa d’akin nasu ya d’auki shiru, babu abunda ke tashi sai sautin latsa waya da kuma system d’insa.

Almost 30mn suka d’auka ahaka, wanda zuwa yanzu Jannart ta ajiye wayan nata, Yayinda ta kwanta idanunta na Kallon sama, jacket din dake jikinta kuwa, tuni ya zame wanda hakan ya bawa, breast dinta daman bayyana ta cikin net ɗin saman rigar. 

Rayyern dake saman gado kuwa, time to time yake d’ago idanunsa ya kalleta, Yayinda Bedside lamp din dake gefen gadon nasa, ke  haskata hakan yasa yake iya ganin, komai da komai nata.

Acikin zuciyarsa kuwa mamakinta yake, tare da tunanin inda zata kwana, saboda yana ga kamar kwananta acikin d’akinsa bazai yiwu ba.

Saboda ya tabbatar da abunda yake zargi dinne kuma, yasa shi zamewa ya d’an kishingid’a akan  gadon, tare da ture system d’insa gefe, Ahankali ya lumshe idanunsa,  saboda har yanzu yana jin kamshin turarenta, acikin hancinsa. 

Jannart kuwa jin d’akin yayi shiru ne, yasa ta juyowa ta zuba masa kyawawan Idanunta.

Ganin kamar bacci yayi azaune dinne, kuma yasa ta tashi ta zauna, still kuma kallonsa take, bata kawar da Idanunta ba. 

Shikuwa Rayyern duk da cewar yaji ajikinsa tana kallonsa, amma saiya fusge bai ko motsa ba.

Ahankali ta taso daga zaunen da take, tare da takowa ta k’araso inda yake.

Zama tayi ad’an gefen gadon, hade kuma da turo bakinta gaba,abayyane kuma cike da shagwab’a tace.

“Ka mayi baccinka cikin jin dadi, baka damu ba Koda ma zanji sanyi, kuma dubi yanda kayi bacci azaune, kamar baby boy tayaya ma to, ni zan fara iya gyara maka kwanciya bayan nasan kana da nauyi, ato gaskiya ni dai a’a zan barka a haka kawai, idan ka fad’o ma kai ka  jiyo, tunda kaima ai kanka ka sani.” 

Ta k’are maganan tana me kwab’e masa baki, tare da jifansa da harara, still kuma cikin shagwab’a tace.

“To Idan ya fad’o ma ai dole nine zanyi jinya, Idan ba haka ba yata narke jiki da idanu, yana cewa zafi-zafi, kalleshi da wani dogon hanci da jan bani, kamar na muntsine shi ma, Idan yaso ya farka ya gyara kwanciyar da kansa.”

Ta kai karshen maganan nata, me Kallon faffad’an chest dinta, wanda gashin samansu suka kwanta lub.

Rayyern da yake jinta kuwa wani, irin dariyarta ne ya kamasa, saidai sam bai nuna mata cewar ba bacci yake ba, hasalima duk abunda takeyi din, yana kallonta ta tsakan kanin gashin idanunsa, Dan bawai ya rufe idanun nasa duka bane haka nan yakejin tamkar ya fizgota ya ruggume ta.

“Mutum sai yawan bacci, ko ayayama baccinsa yakeyi.”

Ta kuma fad’a abayyane tare dakai hannunta, tayi kaman zata muntsine shi.

Shikuwa Rayyern Ganin hakane yasa shi, d’an matsawa tare dayin kamar zai fad’o kasa.

Ganin hakan yasa da sauri ta taroshi, wanda dalilin hakan yasa ya fad’a jikinta, kirjinsa da nata suka had’e waje d’aya. 

Yayinda d’ayan hannunta kuwa tasa ta taro, system d’insa dake kokarin faduwa. 

Rayyern kuwa jinsa acikin jikinta ne, yasa shi sake lumshe idanunsa tare da sakar mata duk wani nauyinsa, acikin zuciyarsa yace.

“Zanyi maganinki ne yarinya.”

Wani irin numfashi taja, cikin wahalan jin nauyinsa tad’an zame tare da soma kokarin kwantar dashi.

Awahalce tace. 

“Kai Gaskiya Naan kana da nauyi, sai kace wani doki, wayyo Allah na.”

Ta kare maganan tana me fad’awa kan gadon, wanda hakan ya bata daman kwantar dashi, abaki bakin gadon.

Ajiyar zuciya ta sauke, tare da sake turo bakinta gaba still Cikin shagwab’a tace.

“Yanzu kam Idan ka sake fad’owo, Allah bazan taroka ba, saboda nauyinka zai iya b’allamin murfin kirji.”

Ta kare maganan tana me jera masa pillows agefensa. 

Gudun kada ya fad’o din.

Ahankali ta zare hannunta dake k’asansa, cike da gajiya kuma ta juya ta sauk’a akan gadon.

K’asan sofa ta kuma komawa ta kwanta, tare da juya masa baya, tana me sauke numfashi akai akai, tamkar Wacce tayi wasan tsere.

Rayyern kuwa ganin ta kwanta ak’asan ne, yasa shi bud’e idanunsa, tare da sauke ganinsa akan bayanta. 

Sosai yake kallonta musamman shape din jikinta, da ya bayyana.

Cikin mgnar zuci yace.

“Uhummm nine ma kamar doki ba”.

Yana nan ahaka kuma har ya soma jiyo, sautin numfashinta na fita slowly, da alama kuma bacci ne ya d’auketa.

Ajiyar zuciya kawai ya sauk’e, tare da lumshe idanunsa, yana tuno irin yanda take ta hidima dashi tun daren jiya. 

Hakanan yaji zuciyarsa tayi rauni sosai.

Ahankali ya kuma dawo da kallonsa gareta, idanu ya zuba mata ganin yanda take ta karkarwa, da’alama kuma sanyi ne ke damunta.

 

Ahankali ya zuro da k’afafunsa k’asa, Cikin dan kuzarin da yake dashi ya mik’e tsaye.

D’aya daga cikin pillows din dake kan gadon, ya d’auka ahankali ya nufo inda take kwance.

D’an rank’wafowa kanta yayi tare da sa hannunsa, ya d’aga kanta  ahankali ya saka mata pillown, dai-dai lokacin kuma ta juyo, tare da fesar da numfashin, dake nuna cewar baccin nata yayi nisa.

Idanunsa ya sauk’e akan breast dinta, wanda duk  suka fito suka bayyana kansu ta saman rigar ta. 

Wani irin yaarr yaji ajikinsa, wanda hakan ya sashi saurin janye idanunsa daga wajen, saboda tunda yake bai tab’a ganin breast din mace haka ba.

Wani irin masifeffen karkarwa jikinsa ya farayi tamkar wanda aka jonawa wuta.

Da sauri ya janye Jikinsa baya, tare da d’aukan blanket ya rufa mata, ahankali ya koma ya kwanta, tare da rumtse idanunsa, yanajin yanda zuciyarsa ke bugawa da karfi, saboda ganin kirjinta da yayi.

Ahaka da tunani kala kala acikin zuciyarsa, bacci ya d’aukesa.

5:00 am.

Ahankali ya d’an bud’e idanunsa, wanda bacci ya cika cikinsu, Jin k’aran alarm din dake tashi ne kuma, yasa shi mik’a hannunsa ya kashe alarm din. 

D’an yunk’urawa yayi tare da tashi ya zauna.

Ahankali kuma ya juyar da kansa, inda ya sauk’e idanunsa akan Jannart dake kwance.

Bacci take cike da kwanciyar hankali, Yayinda duka jikinta kuma ke lullub’e da blanket din daya rufa mata, kasancewar kuma blanket ne mai kyau,  shiyasa kwata kwata ko sanyi bataji.

D’auke kansa daga kallonta yayi, tare da tashi anutse ya wuce bathroom.

Koda ya shiga da kansa ya had’a ruwan wanka, bayan yayi wankanne kuma ya d’auro al’walan sallan asuba.

Ahankali ya murd’a handle din kofar bathroom din ya fito, daga shi sai towel dake daure akunkuminsa, Yayinda duk jikinsa kuwa ke d’auke da danshin ruwa.

K’arasawa gaban mirror yayi, hade da daukan wani karamin towel ya shiga goge jikinsa. 

Jannart dake kwance acan gefe kuwa, Jin alamun tafiyarsa ne yasa ta sake lumshe idanunta, tare da gyara kwanciyarta, kasancewar  tun tashinsa itama ta farka, saboda Acan cikin baccinta ta jiyo, k’aran alarm din, saidai ganin ya riga ta tashi, shiyasa tayi kamar mai bacci.

Shikuwa Rayyern gaba d’aya ma ya sha’afa da cewar, ba shi kad’ai bane ad’akin, saboda haka ne ma yaci gaba da sabgoginsa normal kamar yadda ya saba.

Bayan ya gama tsane ruwan jikin nasa ne kuma, ya ajiye towel din dake hannunsa,  batare da tunanin komai ba kuma yasa hannunsa ya zare, towel din daya d’aura akan waist din nasa.

Wanda hakan ya sashi zama naked.

Wannan kuma yana daga cikin d’abi’arsa ta yau kullum, da kuma Koda yaushe, shiyasa arayuwarsa yafison zama shi kad’ai, saboda bayason wani ya gane masa tsiraicinsa Sabida muddin ya fito wonka a lokuta da dama yana tsane ruwan jikinsa yake wurgar da towel din gefe, kana yasa boxer. 

Jannart dake kwance kuwa, Ahankali ta d’an bud’e Idanunta, kasancewar ta rufe duk jikinta har zuwa fuskarta da blanket dinne, kuma yasa ta sanya hannayenta, Ahankali ta d’anyi k’asa da blanket din, wanda hakan ya bawa fuskarta daman bayyana.

Jin motsin Rayyern din da tayi asaman ta, ne kuma yasa ta d’an juyowa, dai-dai lokacin kuma Rayyern din ke maida hankalinsa, ga agogo dan duba lokaci yayinda hannunsa ke riƙe da towel din yana ƙara tsane sumar kanshi da towel d’in kana yama mai mamakin tun daren shekaran jiya da Naan ɗinsa ta ta harba ta miƙe har yanzu bata rusunaba, kanshi ya ɗan jujjuya tare da cewa.

“Bataga haka bama tana cemin doki”.

Kwaffa ya ɗanyi tare da taune lip enshi na ƙasa.

Jannart kuwa d’ago Idanunta da tayi dinne, yasa ta sauk’e idanun nata akan surar jikin D ɗinsa dake tsaye tamkar an kafashi.

Cikin wani irin yanayi mai kama da tsananin kad’uwa, firgici kid’ima had’i da gigita ta saki wata iriyar k’ara tare da fusgo numfashinta, dake kokarin kwacewa, amatuk’ar tsorace ta rumtse Idanunta.

“Innalillahi wa innailaihi rajiun. hasbunallahiwani’imanwakil.

Hehyyyyyyyyyhhhhh!!!”.

Ta saki sautin da k’arfi tare da zazzaro idanunta gaba kana jiki duk na kerma da sauri kuma ta rumtse idanunta da azaban ƙarfi saboda tayi masifar razana da ganinsa a zaratan kuma ingarman  namijinsa.

Rayyern kuwa jin sautin fusgan numfashi, da kuma addu’o’in da k’aran da tayi ne, yasa shi dawowa hayyacinsa, cikin sauri ya kalli inda Jannart din take, lokaci d’aya kuma ya ware towel din nasa ya rufe jikinsa.

Cike da wani irin b’acin rai, takaici hadi kuma da tsananin kunyan gane masa surar jiki da tayi. 

Sake maida kallonsa gareta yayi, yana mejin ransa nayi masa wani irin suya, afusace ya nufo ta.

Yayinda Ita kuwa Jannart duk jikinta ke ta faman rawa da makerketa, har yanzu kuma ta kasa bud’e Idanunta dake rumtse bare ta yi yunkurin huduba.

Rayyern kuwa cikin fushi da tsananin b’acin rai, ya nufota gadan-gadan,  yana isowa kusa da ita kuwa, ya sunkuya tare da yaye blanket din dake jikinta.

Hannunta ya kama tare da mik’ar da ita tsaye, cikin zafin nama da takaici, ya nufi hanyar fita daga d’akin.

Dai-dai sun iso bakin kofar ne kuma ya tsaya, tare dasa hannu ya bud’e kofar.

Kallon Jannart din yayi, ad’an hasale ya saka hannusa na dama ya tura ta waje.

Da karfi kuma ya maida kofar tasa ya rufe.

Jannart kuwa sai alokacin ta bud’e Idanunta, ganinta acikin falon da tayi ne kuma, ya sakata sauk’e wani kakkarfan Ajiyar zuciya, saboda awajenta itakam ya taimaketa nema, daya fito da ita daga cikin  d’akin.

 Dan daya barta ta k’ara mintuna kad’an numfashinta zai iya daukewa, saboda abunda ta gani yafi k’arfin tunaninta ya dugunzuma lissafinta ya dai-dai-ta mata tunaninta.

Rayyern kuwa Koda ya maida kofar ya rufe, idanunsa ya rumtse cike da takaicin kansa, hadi da tsananin kunyan abunda ya aikata da jin takaicin wannan banzan ɗabiar tasa.

Hannayensa duka biyu yasa ya dafe kanshi, cikin d’acin rai yace.

“Why Rayyern Why? Meyasa zan bari wannan yarinyar ta ganni haka? Meyasa zan manta da cewar tana cikin d’akin? Meyasa? Jiya-jiya nan tace min inada nauyi kamar doki yanzu kuma ta ganni haka ya salam cewa zatayi D ɗina kamar na doki!!!”

Ya k’are maganan yana me sake matse kanshi,  Yayinda zuciyarsa ke masa wani irin kuna, naban takaici da kuma haushin kansa da yakeji bai tab’a jin takaicin wannan d’abi’ar tasaba sai yau.

A fili yace.

“In kuma ta kuskura tacemin abuna kamar na doki zataga yadda doki keyin sukuwa kuwa in ya samu sarari, zanyi mgnin bakin tsiwarne”.

Ya ƙare mgnar yana rumtse idanunshi.

Jannart kuwa dake waje a guje ta wuce bedroom dinta tana gudu harda wai-wai dan ji take kamar ma yana biyota ne, tana shiga kuwa ta maida kofar ta rufe k’am.

Hannayenta tasa duka biyu ta dafe kirjinta, dake bugawa kamar zai rabe biyu.

Idanunta ta d’an rumtse saboda wani irin juyawa da taji kanta nayi mata, saidai kuma ko second 6 ba ayi ba,  ta sake bud’e idanun amatuk’ar tsorace, saboda abunda ta gani din again shike yi mata yawo acikin Idanunta.

Da sauri ta d’an soma girgiza kanta, Cikin yanayin fargaba da kuma tsoro murya araunace tace.

“Nashiga uku ni Jannart meye idanuna suka ganemin? Meyasa na bud’e idanuna har na kalleshi da wannan ƙaton abun naaa, wayyo Allah na! Na shiga uku”.

Ta fad’a da  karfi saboda yanda idanunta,  ke sake d’auko mota hoton surar jikinsa.

Jikinta kuwa sosai yake rawa, saboda tsoratan da tayi ne kuma, yasa numfashinta kasa dawowa dai-dai.

Tunda take aduniyarta bata tab’a ganin Namiji haka ba, bata tab’a ganin full halittan Namiji haka ba sai yaudin.

Da sauri ta dan soma bubbuga kanta, ganin tsayuwa bazai yi mata bane kuma, yasa kaitsaye ta wuce toilet.

Tana shiga kuwa ta sakarwa kanta ruwa, duk da sanyin ruwan kuwa, amma bata jinsa, saboda duk atsorace take da abunda ta gani.

Haka dai tayi wankan ba’a nutse ba ta fito, bayan ta dauro alwala.

Yau din kam ko ruwan dake jikinta bata tsane ba, haka ta d’auko wata bubu abaya ta zura ajikinta, hijab ma babba ta saka, bayan ta hau kan sallaya ne kuma ta tada Sallah.

Acan b’angaren Rayyern kuwa, cikin takaicin kansa haka ya saka boxer, tare da daura farar jallabiya akai. 

Bayan ya idar da sallah ne kuma, ya zauna dab’as Akan sallayan, tare dasa hannayensa ya dafe kansa.

Acikin zuciyarsa yakejin inama da ace, Ana dawo da abunda ya wuce, to Tabbas shikam daya dawo da wannan yanayin baya, ta yanda kafun yakai ga bayyana surarsa, zai tasheta yace ta tashi ta fice masa daga d’aki.

Babu abunda ke kona ransa kuma, face Idan ya tuna cewar Jannart din taga komai nasa, duk wani abu nasa na sirri ta gani abinda babu wani mahaluk’in daya gani daga Mamynshi sai Abbanshi suma tun yana yaro abinda babu wata ɗiya mace data taɓa ganin koda hanyan wurin ne,

 “Yah Salam”. Ya fad’i kwaffa ya kumayi.

“Mtswww.”

Yaja wata tsuka mai sauti, tare da jingina kansa da jikin gadon, shi kad’ai ya soma sakin kwafa, Yayinda acikin ransa yake nadamar, kwana d’aki d’aya da ita.

Domin da ace ba’a d’akinsa ta kwana ba, da yanzu duk hakan bai faru ba.

Haka dai ya hau saman gado ya kwanta, yana me sakawa da kuncewa, inda kuma duk haushin kansa yake ji can kuma wani sashi na zuciyarsa ya fara raɗa masa wasu kalamai.

Jannart kam Koda ta idar da sallah, hayewa saman gadonta tayi tare, da takure jikinta waje daya.

Saboda har zuwa yanzu wani sashi na jikin nata, bai daina karkarwa ba.

Yayinda Idanunta kuwa bata isa lumshe suba, saboda da ta rufe idanun nata, hoton surar cikekken namijin duniya ne ke yawo acikinsu.

Ahankali ta soma dan karanta addu’an samun nutsuwa, cikin ikon Allah kuwa acikin mintuna kad’an taji zuciyarta, ta samu nutsuwa, wanda hakan  shi yasa ta tashi, ta koma falo saboda duk wani bacci, ya k’auracewa idanunta sabida data rufesu abinda ya firgitatan take gani tsagal a tsaye.

Koda ta fito falon zama tayi, duk wani tunanin da zai suffanta mata surar tasa kuwa, idan yazo kawar dashi take da gaggawa, wannan dalilin yasa take jin kamar bataga komai ba.

Tana nan dai azaune har gari ya gama wayewa. 

Rayyern dake cikin d’aki kuwa, har yanzu abun na damunsa, saidai kuma babu yanda zaiyi, tunda har ta riga da ta gani.

Kamar yanda ya sabayi kullum, haka ma yau din domin, ganin gari ya gama yin haske ne ya sashi yi musu ordern abinci.

7:30 pm 

Dai-dai ya bud’e murfin kofar dakin nasa ya fito, cikin shirinsa na riga da wando, wanda sukayi matukar yi masa kyau sosai.

Jin motsin fitowarsa ne kuma yasa, Jannart dake zaune afalon saurin sake yin k’asa da kanta, tare da kama y’an yatsunta ta had’esu awaje daya.

Kirjinta kuwa dukan uku uku ya shiga yi, saboda tsoro da kuma fargaba.

Shikuwa Rayyern ganinta acikin falonne, yasa shi tsare ta da idanu, ahasale yake kallonta, saboda yanason ganin ko zatayi tsaurin idon Kallonsa yaga iya fitsararta.

Cikin takun nuna isa ya karaso tsakiyan falon, duk da cewar bashi da isashshen lafiya amma haka ya cije.

Jannart da zuciyarta ke bugawa da karfi, Jin alamun takun tafiyarsa ne, yasa ta sakeyin kasa da kanta.

Ad’an tsorace kana cikin rawan murya tace.

“Ina kwana ya jiki.”

Harara ya watsa mata, tare da gyara tsayuwansa, cikin tsare gida da kuma son amayar da abunda ke zuciyarsa yace.

“Ya isa haka! Dan Allah ya isa haka nan domin naji sauki, ni yanzu babu abunda yake damuna, saboda haka dan Allah Janna ki dakatar da wannann gadin da kike min, bana buk’ata, nagaji da wannan takuran, bazan iyaba wallahi, bayan yawan kallona da kikeyi bai isaba, har kuma da kalleni a yanayin da bai halatta ki kalleni ba, wannan wanne irin abune.

Yanzi ke kinji daɗin ganina a hakane Jannaaaaa?.”

Ya kare maganan cikin wata iriyar narkekkiyar murya mai haɗe da sassayan sautin da baisan dalilin yinsaba.

Jannart kuwa Jin abunda ya fad’a d’inne ya sata, sakeyin kasa da kanta, tare da lumshe Idanunta, saboda ita bata ma da abuncewa, cause ba laifinta bane tunda ta sani ba’a yiwa ido shamaki.

Saidai koma meye ita tajawa kanta tasani, da bata kalleshi ba Aida yanzu tana zaune lafiya.

Dai-dai lokacinne kuma aka soma knocking kofar falon.

D’an hararanta Rayyern din yayi, tare kuma da wucewa yaje ya bud’e kofar, Ganin kuma ordern breakfast dinsu ne, ya samu isowa ya sashi karb’a, tare da juyowa ya dawo falon.

Akan d’aya daga cikin kujerun falon ya zauna, batare kuma daya sake kula Jannart dinba, ya bud’e breakfast din ya soma ci.

Jannart kuwa har yanzu kanta na k’asa, domin ta kasa d’agowa, sai faman wasa da yatsun hannunta da takeyi ta yaya ta ina zata iya d’ago kai bare ta kalleshi.

Kallo daya kuma zakayi mata kafahimci cewa, duk jikinta yayi sanyi, sannan kuma akwai alamar damuwa atattare da ita da yanayin tsananin kunya da takura. 

Ahankali ya d’ago kansa tare da Kallon ta, ya tsaida idanunsa akanta.

Almost 3min yana kallonta, kafun daga bisani ya janye idanunsa daga kallonta, 

for the first time kenan da yaji yayi mata, wani abu na rashin kyautawa. 

Idanunsa ya dan lumshe Ahankali tare da fesar da sassanyan numfashi, lokaci daya kuma ya soma tuno, moment dinta alokacin da bashi da lafiya, sautin kukanta ya somaji nayi masa yawo acikin kunnuwansa.

Sannan ya tuna cewar akan k’afafunta, a jikinta  ya share sama da 8hours akwance, batare da ta turesa ko nuna alamar gajiyawarta ba, tayi kuka sosai har saida Idanunta suka kumbura, duk saboda shi, then now tana zaune ne kuma, agarin da babu kowa nata still duk saboda shi.

Ahankali yaji wani irin rauni ya sauk’a acikin zuciyarsa, wanda hakan yasa shi sake d’aga idanunsa ya kalleta.

Dai-dai lokacinne kuma wayarsa ta soma k’ara.

Hannayensa yasa acikin aljihun wandonsa, tare da zaro wayar tasa.

Ganin sunan Riyyam  na yawo akan screen din wayar ne, kuma ya sashi picking call din.

Tare da kara wayar akan kunnensa.

“Good Morning Hamma Rayyern ya jiki?”

Riyyam din ya tambaya cikin kulawa. 

Ahankali yadan sauke ajiyar zuciya, tare kuma da gyara zamansa cikin sanyi yace.

“Morning Riyyam jiki Alhamdulillah, yasu Mammy?”

“Duk Suna lafiya Hamma, yanzu ma Mammynce tace nakira mata kai, bari na bata wayan.”

Riyyam din ya fadi haka yana me mikawa Mammy dake gefensa waya.

“Barka da safiya Maud’ona.”

Mammy ta fad’a cikin kulawa, da kuma tausasa murya.

Wanda har saida hakan yasa Rayyern din sakin murmushi, cikin yanayin nishadin daya samu kansa aciki da jin sanyi a ransa da cikekkiyar nitsuwa yace.

“Yauwa Mammy inafatan kun tashi lafiya.”

“Lafiya k’alau Maud’o na, ya jikin naka?.”

Mammyn ta tambaya.

Idanunsa ya kuma lumshewa tare da cewa.

“Alhamdulillah Mammy naji sauki sosai.”

“Masha Allah, haka akeso ai Allah ya kara afuwa, Ina surukata Jannart sarkin kuka?”

Mammyn ta fad’i hakan cikin d’an sakin fuska, saboda har acikin zuciyarta, takejin son yarinyar.

Shikuwa Rayyern tambayar da Mammyn tayi masa ne, ya sashi bud’e idanunsa tare da Kallon Jannart din, da duk mood dinta ya sanja zuwa asalin Jannart ɗinta mai cikekken rauni da rashin anci da tsoron fushin wani.

Yayinda har yanzu kuwa saman Idanunta ke d’an kumbure, saboda kukan da tayi daren shekaran jiya.

Maida idanun nasa yayi ya lumshe, saboda wani irin abu na musamman da yaji, ya tab’a k’ahon zuciyarsa yana mai ratsa zuciyar tasa yana shiga cikin asalin ƙahon zuciyartasa. 

Ahankali kuma cikin sanyin murya yace.

“Tana lafiya Mammy.”

Daga can b’angaren kuwa murmushi Mammyn tayi, hade da cewa.

“Masha Allah  Idan tana kusa bata wayan mu gaisa.”

“To.”

Ya fad’a asanyaye, tare kuma da d’ago kansa ya kuma Kallon Jannart din.

“Zo nan Janna”

Ya fad’a yana kallonta.

Ita kuwa Jannart shiru tayi tana tunanin ta yaya zata fuskanceshi.

“Kizo”.

Ya kuma fad’a cikin narkekkiyar murya tare da d’ansa hannunshi ya rufe speaker’n wayar.

K’ara sunkuyar da kanta tayi k’asa sosai.

“Zo nan Janna mai masoya da yawa. Kizi kuyi magana da Mammy kinji ko Janna.”

Ya fad’i hakan cikin tsareta da idanu, tare kuma da mik’a mata hannunsa dake rike da wayar. 

Jannart kuwa sanin cewar da ita yake ne kuma jin yadda yayi mgnar murya a dakene, yasa ta tasowa batare kuma da ta kalleshi ba, ta karaso ta karbi wayan.

“Assalamu Alaikum Ina kwana Mammy.”

Jannart d’in ta fad’a cikin sanyin murya, hade kuma da juyawa Rayyern din baya, domin batason su hada idanu. 

Mammy dake kan layi kuwa, Jin muryar Jannart dinne ya sata fad’ad’a murmushin ta, cikin sakin fuska tace.

“Wa’alaikissalam, lafiya kalau Jannart ya mai jiki?”

“Da sauki sosai Mammy yasu Zaytoon da Riyyam.”

Jannart din ta tambaya tana me kokarin boye damuwarta.

“Lafiyansu kalau, Jannart dama nace bari na kira na tambayi lafiyarsa, Allah ya kara karfin jiki, dan Allah  ki ci gaba da kulawa dashi, sosai kinji Jannart Insha Allah. Allah zai baki ladan hakan.”

“To Mamy Insha Allah nagode sosai.”

Jannart din ta fadi haka cikin girmama, maganan Mammyn saboda haka kawai takejin matar, tana da matsayi awajenta.

Bayan sunyi sallama da Mammyn ne kuma, ta zare wayar daga kunnenta, tare kuma da juyowa ahankali ta mika masa wayan. 

Saidai har yanzun bata bari Idanunta sun kalleshi ba sabida masifar kunyarsa da shakkar sa da takeji, domin wallahi muddin kaga tsiraicin wani to sai kaji kama fiji jin kunyar.

Lura da hakan da yayi dinne kuma yasa, shi karb’an wayan nasa, saidai ya kasa dauke idanunsa daga kallonta. 

Itakuwa Jannart komawa tayi ta zauna, tare da tank’washe kafafunta kai a sunkuye, cikin sanyin murya tace.

“Mammy tace kana cin abinci, haka Mamy ma kullum sai ta fad’a, please kana cin abinci saboda zama da yunwa yana yiwa mutum illa.” 

Ta k’are maganan tana me wasa, da adon bakin kasan rigar dake jikinta.

Rayyern din kuwa idanunsa ya d’an lumshe, kana ahankali yace.

“Uhumm naji Likita”.

Idonta ta jujjuya watoma gatse ya mata.

Idon ta dam juya kad’an jin yana cewa.

 “Yanzu ke kizo kici abinci.”

Kanta ta d’an girgiza, still batare da ta kalleshi ba tace.

“Ni nak’oshi, kuma ai kaine marar lafiya Kai ya kamata kaci sai kasha magani.” 

D’an k’aramin bakinta dake motsawa ya kalla, lokaci daya kuma cikin kasalan daya sauk’ar masa yace.

“Bani kad’ai nake da buk’atar abinci ba ai har dake, oya zo ki zauna kici kiji ko Janna.”

Ya yi maganan nasa cikin bada umarni.

Kanta ta d’an girgiza Ahankali, tare kuma da shagwabe fuska, cikin turo baki tace.

“Ni nakoshi sai anjima zanci.”

Idanunsa yadan jujjuya tare da jinjina kansa, batare daya sake cewa komai ba, kuma ya Mike tsaye.

Sai alokacin tayi saurin d’ago da kanta ta kalleshi, cikin rashin sa’a kuwa karab  idanunsu suka fad’a cikin na juna.

Da sauri ta kawar da kanta gefe.

Shi kuwa baki ya tab’e tare da cewa.

“Taurin kai ba! Da gardama ko”.

Bata fahimci mgnar tasa ba saima,

Ganin da tayi kamar fita zaiyi ne kuma yasa ta cewa.

“Baka sha magungunan kaba.”

Cikin yanayin kwaɓe fuska yace.

“Bazan shaba”.

Da sauri ta zarin ledan maganin tare da matsowa gabansa.

Cikin rauni ido na gab da kawo hawaye tace.

“Please Naanu kasha mgni”.

Wani irin shu’imin kallo ya tsareta dasu,

haka nan yaji kamar zuciyarsa na buɗe wa ne.

“Nasha.”

Ya fad’a atakaice, tare kuma da nufar kofar fita daga falon.

Bayansa tabi da kallo, Ganin da gaske fita zaiyi ne kuma, yasa ta maida kanta kasa, murya asanyaye tace.

“Please Idan ka fita tayaya zan iya sanin halin da kake ciki?”

Ta kare maganan cikin dan inda inda, wanda hakan ke nuna masa zallan abunda take nufi.

Hannunsa yasa acikin al’jihunsa, tare da zaro k’aramar wayarsa ya mika mata.

Hannu tasa ta karb’ wayan, Yayinda shikuwa kaitsaye ya fice daga cikin falon.

Ganin fitan nasa ne kuma, yasa Jannart din lumshe idanunta, tare dakai hannunta kan hancinta, tana me shak’an daddad’an kamshinsa, wanda ya kama tafin hannunta, sanadiyar rik’e wayarsa da tayi.

Rayyern kuwa yana fitowa motarsa ya shiga, inda direct Babban EUROUPEAN Medical senter mascow (E.M.C) Hospital din da suke gudanar da taron nasu ya nufa. 

Koda yaje sunyi mamakin ganinsa kwarai, amma saidai sanin jajircewarsa akan aiki yasa su jinjina masa.

Haka dai suka fara meeting di nasu, wanda suka sabayi akowacce rana. 

Acan gida kuwa Jannart ba ita tayi breakfast dinba, sai wajajen karfe sha biyu, bayan ta kammala breakfast dinne kuma ta kimtsa wajen, tare da dawowa falon ta kunna kallo.

Karamar wayar tasa Samsong dake hannunta, take Dan jujjuyawa ahankali, zuciyarta cike take dason sanin halin lafiyarsa, saidai kuma amma bata da numbernsa wacce zata kirasa dashi.

Domin Koda ta bincika wayar daya bata din, bata samu komai ba Gallery ta leƙa nanma wayam babu komai kwaffa tayi tare da cewa.

“Shi ko hotama bayayi”.

Hakanne kuma yasa ta yanke shawaran, daukan numbern Ramadan ta kirasa. 

Bugu biyu kuwa Ramadan din ya dauka.

“Ramadan.”

Jannart din ta kira sunanshi.

“Na’am Aunty Jannart.”

Ramadan din ya amsa mata, Cikin kulawa tare dayi mata tambayar ya gida.

Da lafiya ta amsa, kana tace ya tura mata numbern Rayyern din, saboda tanason zatayi magana dashi.

Murmushi Ramadan yayi, cikin kuma jin dadin irin kulawan da Jannart din ke bawa Hamman nashi, yace.

“Don’t worry Aunty Jannart bari na turo miki.”

Hakan kuwa akayi domin cikin mintuna 2 Ramadan ya turo mata numbern. 

Ganin ya turo mata numbern ne kuma yasa ta tashi, tare da wucewa bathroom ta dauro alwala.

Anan cikin falon ta dawo tayi sallah, bayan ta  idar da sallan ne kuma, tayi dialing numbern Rayyern din.

Wanda adai-dai lokacin ne kuma suka fito daga taron k’arawa juna sani da suka shiga. 

Tsaye yake akan step yana Kallon wani ruwan swimming pool shi kansa bai san nazarin me yakeyiba bai kuma san me yake tunawa ba, kai baima san me yake kallo a cikin ruwanba, Jin wayarsa na k’ara ne kuma yasa shi, zaro wayar daga cikin al’jihunsa.

Ahankali ya zubawa screen din wayar tasa ido, saboda ganin numbern dake kira, wanda yake mallakinsa ne,  d’an jim yayi har saida wayan ta kusa katsewa, kafun ya d’aga tare da kara wayan akan kunnensa.

Daga can b’angaren Jannart kuwa jin an d’aga wayarne, yasa ta yin sallama kana murya atausashe tace.

“Naan”.

Cikin wata iriyar fitinenneyar murya yace.

“Na’am Janna”.

Cikin sanyi tace

“Naan ya jikin naka? babu inda yakeyi maka ciwo ko? Kaci abinci ko?”. 

Idanunsa ya d’an lumshe, Ahankali kuma Cikin sanyi kamar yanda tayi masa maganan yace.

“Da sauki sosai Janna, I think I’m telling you na warke.”

Ajiyar zuciya ta d’an sauke ahankali, batare kuma da ta damu da abunda yace dinba, cikin tausasa murya tace.

“Please Hamma Naanu kaci abinci?”

“A’a banajin yunwa, but Idan na dawo zanci.”

Ya fadi hakan saboda bayason ta matsa mishi da yawan tambayoyi da muryata dake sashi wani yanayin.

Fahimtar hakan da tayi dinne kuma yasa ta, gyara zamanta tare da cewa.

“Uhumm Saika dawo.”

“Yauwa.”

Ya fad’a tare da zare wayar akan kunnensa. 

Kana cikin sanyin da yaji zuciyarsa tayi, ya juya ya koma cikin dakin taron nasu.

Itama Jannart tana ajiye wayan kwanciya tayi, tare da lumshe Idanunta, domin sai ayanzu taji sauki sakamakon jin cewar yana lafiya. 

8:30 pm Dai-dai ya shigo cikin gidan, hannayensa rike da ledodin Sabor de la vida restaurant.

Anan cikin falon ya zauna, tare da bud’e ledodin, ganinsa ne kuma yasa Jannart din yi masa sannu da dawowa.

Tare da d’auko plate ta zuba masa abincin.

Yana kammala cin abincin nasa ne kuma ya wuce d’akinsa, saboda yana da buk’atar yin wanka.

Tashin nasa ne kuma ya bawa Jannart daman, cin abincin bayan ta kammala ne kuma ta wuce d’akinta. 

Almost 1hour

Tsab ya gama shirya kansa cikin kayan bacci, bayan ya kammala duk wani abunda yakeyi dinne kuma,  ya hau kan gadonsa ya kwanta.

Anutse ya zubawa kofar shigowa dakin nasa idanu, wanda kuma shi kansa baisan me yake kallo ba. 

Saidai kuma har acikin ransa baya jin dadin, rashin zuwan da Jannart batayi ba,  wanda yasani kuma akan maganan daya fada mata d’azu ne ya fahimci tana da saurin amsar umarni da bin dokar mutum.

Idanunsa ya dan lumshe yana mejin wani yanayi akan abunda yayi mata din.

Saboda Tabashi dukkan  kulawa sosai alokacin da yake buk’atar hakan. 

Ahankali ya juya ya kwanta tare da rumtse ido.

3 mnt tsakani ya kuma juyowa ya tashi zaune tare da zuro  kafafunsa kasa, tare da tashi tsaye daga kwancen da yake.

Kaitsaye batare da kokwanto ko gama yanke hukunci ba, ya bud’e kofar dakin nasa ya fice.

Koda ya fito falon kaitsaye bedroom dinta ya nufa.

Dai-dai lokacin kuwa Jannart din ta gama shirya kanta cikin, wani purple sleeping dress mai kyau, wanda yabi duk jikinta, kana kuma ya sake bayyana hasken fatarta. 

Tsaye take agaban mirror tana tubke gashin kanta, dai-dai lokacin ya turo kofar dakin ya shigo.

Jin motsin kofane kuma yasa ta, juyowa da sauri ganinsa da tayi, abakin kofar ne kuma yasa ta juyowa tare da nufosa, gaba daya kuma ta manta da irin shigar dake jikinta. 

Haka ta nufosa, shikuwa Rayyern tsayawa yayi yana kallonta, musamman yanda shape din jikinta ya bayyana.

Ga kuma breast dinta da yake ganinsu abayyane, saboda shigar dake jikinta sunyi wani cir kamar zasu tsole mishi idanu.

“Naan.”

Jannart din ta kira sunansa.

Kasa amsa mata yayi, saima zuba mata idanu da yayi yana kallonta.

Yayinda yakejin wani irin abu na fusgansa akanta.

Jannart kuwa Ganin hakanne yasa ta gyara tsayuwarta, tare da kallonsa Cikin kulawa tace.

“Naan kana buk’atar wani abune?”

Kansa ya gyad’a mata kana ahankali murya can ƙasa maƙoshi a narke yace

“Zaki tsole min idofa su tsiyay…”.

Ya faɗi mgnar a fizge bisa alamu bai san ta subce mushiba.

Sabida yadda ya haɗiye rogowar mgnar a cikinsa.

Tare kuma da yin kici-kici da fuska ya zuba mata ido.

Cikin rashin fahimta kalamansa tace.

“Zan tsole maka ido kuma? Ta yaya da me d’in zan tsole maka idon?”.

Bai kulataba kuma bai janye idanunsa a kantaba, ganin haka yasa cikin sanyi tace.

“Naan kayi shiru kayi mgna mana me kake buƙatar?”.

Numfashi ya d’an fesar a hankali kana yace.

“Yau bazaki tayani kwana bane?”

Idanunsa ta d’an kalla tare da cewa.

“To baka warke ba.”

A hankali ya sauke hannunsa dake harde a kirjinsa, kana yayi taku biyu zuwa uku

Matsota yayi sosai tare kwantar da kanshi bisa kafaɗarsa narkakkun idanunsa ya watsa mata murya a narke yace.

“Ni..!

Back to top button