Harijin Tsoho Page 8 Romantic Hausa Novel
Murmushi tayi tace “count me out badani zaaba” sosai khadeeja taji daɗin abinda zahrar tace, ta miƙe da gudunta ta wuce ɗaki domin shiryawa.” to muje ni ki taimakamin ki zaɓarmin kayan da zansa inzo mutafi”cewar uncle. Miƙewa tayi ba musu tabishi ɗakin nashi itace a gaba yana bin taabaya yadda take kaɗa mazaunanta sosai yaja hankalin uncle.ruƙo mata hannu yayi bayan sun shiga ɗakin, juyowa tayi tana kallonshi, mayun idanunsa dake kallontane yasa tasan akwai mgn janyota yayi jikinshi, nonuwanta na gogar ƙirjinshi ya ɗora hannayensa kan mazaunanta yana shafawa yace cikin muryaryar raɗa “meyasa bakisa pant ba?” ya faɗi yana sauke wani numfashi lokacin dayaɗora kanshi kan goshinta suna haɗa numfashi. “uncle nasa jiƙewa yayi ɗazu shine na cire” ta faɗi cikin muryar datasan tanaƙarabirkitashi, ƙara manna mararta yayi da tashi hartanacjiyo tudun b*r*rshi yasa hannayensa a wiyanta yana faɗin “meya jiƙashi baby ban sanki da ƙarya bafa” Lumshe ido rayi taƙanƙancesu gamuda ɗan akin leɓenra kaɗan ta ɗan ɗaga kanta tana kallonshi tace “uncle to muje ka duba mana ko ƙarya nikema” yadda tai mgnr ar laɓɓanta na goar nashine yasa ya kasa daurewa ya fara tsosan bakin nata cikin salon dake nunna a yunwace yake uncle ya mance da zancan fita da zaayi da yara ya ɗauki zahra suka haye gado yana sha mata pussy da nono suna kukan daɗi. su khadeeja awa guda suka kwashe a mota suna jiran daddy tuni ƴansandan da zasu rakasu sumasun shirya motocinsu, shi kawai ake jira ya fito. khadeeja ganin shurun tayi yawane yasa ta fice a motar ta nufi ɓangaren daddyn domin ta tunasar dashi lokaci na ƙurewa. koda tazo corido ɗin daze kaita ɗakin daddyn bata ƙara yunƙurin ɗaga ƙafartaba sakamakon jiyo kukan daddyn da tayi na daɗi yana faɗin “ahhhhh ashhhhhh zahra,easy zan kawo ahhhhhhhhhh wayyyooo” zahrar natayashi. zamewa khadeeja tayi aurin tana kukan bapƙin ciki daƙyar ta iya janyojiki daga gurin zuwa ɗakinta, tana shiga tafashe dawani marayan kuka dake nuna zallahr baƙin cikn da take ciki suko sauran yara dake mota jin shurun tayi yawane yasa suka fice suka koma cikin gidan dan sun san tafiyar nan fa babu ita ƴan sandama sauka sukayi a mota dan sun fahimci tafiya ta fasu.
********
“Khadeeja tunda kika dawo ƙasar nan naga ɗabiu a hayenki sun canja inasone insan abinda ke faruwa tsakaninki da zahra da yasa shaƙuwarku ta baya duk babu ita yanzu” cewar daddy bayan kwana biyu da faruwar wancan lamari da khadeeja ta fara wasan ɓuya dashi.gyara zamanta tayi sannan tace “Daddy bakomai tsakaninmu kuma abinda yasa baka ganinmu tare yanzu sabuda kullum kuna tarene kaga baze yiwu ay duk inda kuke nima yazamana ina gurinba amma in ka fita we are very close to each other “cewar khadeeja tana sosa kai. Zahra dake gefe zaune murmushi tayi tace tana wasa da faringemun fuskar daddy “we are friends before,amma kasan yanzu ay dole akwai wani fifiko da Allah yasa tsakanina da ita dayazamana dole ta grmamani to kunyata takeji shine yasa bata iya sakewa dani wanda in banda shirmen khadeeja ay yanzunema ya dace ace munfi shaƙuwa sabida a mazaunin uwa nake agaresu” cewar zahra tana dariya.Da sauri khadeeja ta ɗago ki ta kalli zahran ayko suna haɗa ido zahra ta kashe mata udo ɗaya gamida ɗaga mata gira, tana ci gaba da wasa da gemun mahaifin nata. Daddy murmushi yayi dan yaji daɗin kalaman zahran ya dubi khadeeja yace “wannan gaskiya ne abinda antynku ta faɗi yanzune yadace ace shaƙuwarku tafi ta kullum sabida yanzu aguda ɗaya kuke, dan haka ki saki jikinki da ita kinji ko” ya faɗi ana kallon fuskar ƴar kyakkyawar matarshi zahra. “Daddy zancan shopping ɗin “cewar khadeeja.” Kiba antynkulist na abinda kikeso banason fitar nan any how,zatasa akawo miki”cewar daddy yana latsa wayarshi.Miƙewa yayi yana kallon agogo yace ana sumbatar zahra agoshi “sena dawo ana jira na” Adawo lafiya khadeeja tai masa yayinda zahra ta miƙe ra bishi abaya,gab daze fita yaji ta rungumoshi ta baya,hannu yasa ya zagayo da ita gabanshi yana murmushi yace “my Queen amin afuwa sauri nake akwai wasu takardu da shugaban ƙasa keson insa hannu a yau “a faɗi yana murmshishugewa jikinshi tayi ta langaɓe tace “”uncle daka saka hannun ka dawo nima akwai nawa takaddun da nakeso ka duba ka daure kasa hannu adarennan” Rabata da jikinshi yayi yana murmushi yasa kai ya fice dan yasan in yabiye mata baze fitanba.yana fita kota kan kgadeeja dake falo bata biba tabi hanyar da zata sada ta daɗakunan su ita da uncle ta wucewarta ɗakinshi,dan taɗan huta. shigarta ba jimawa taji an banko ƙofar an shigo, a razane ta juyo dan ganin ko waye ga mamakinta khadeejace, ayko taɓata mata rai shigowar da tayin ayko a fusacetadubeta tace “wannan shine na farko kuma na ƙarshe, da zaki shigoɓangarennan ba tare da an kirakiba, sabida wannan angaren mire especially wannan ɗakin restricted area ne agurinku ƴaƴan gida nasan kin jima da sanin hakan tun mahaifiyarki na raye bata barinku zuwa nan” cewar zahra tana nuna khadeeja da hannu. “Ke har kin isa kimin iyaka da wani guri agidannan, wallahi baki isaba gidan ubanane, kuma karki kuma haɗa kanki da mahaifiyarmu, domin ita mijintane data aura danAllah badan wani abuba.” cewar khadeeja afusace. “Amma aykin da take aɗakin har ta samar daku nima de kinsan irinsa nake yiko, koko niban isa in sa dokar ba kikeso kice se in haɗaki da uban naki naan inshi ya faɗi dole kiji” cewar zahra. “Wallahikika kaini bango kema sena shiga idan ubanki mun goga kishi da uwarki kiji inda daɗi dukwannan abinda kikemin ɗin” cewar khadeeja tana huci.




