Hausa novels

Mejo Najeeb Page 49 By Autar Alheri

“Ahanzarce mejo yazaro bindigarshi hakama su general Aliyu da sauran security ɗinsu, nan take aka fara musayar wuta tsakaninsu da waƴannan mutanen. Cikin tashin hankali su Abba da Dady ke addu’a suna neman tausar su Ummi da mufeedah domin gabaki ɗaya sun rikice musu…. ɗauki ba daɗi sosai akayi tsakanin su mejo da waƴannan mutanen da basusun ko suwayeba kusan minti 40 suna abu ɗaya kamin Allah yabawa su mejo nasara akansu duka suka kamasu bayan sun raunata wasu dayawa daga cikinsu…dama suka bawa su security ɗin akan sujeda su dady gida su nazuwa daga baya…su Abba nazaune zaman jiran tsamani domin sundena jin ƙarar alburushi, kawai se sukaji anja mota kuma basuga su najeeb sun shigaba…cikin tashin hankali Abba yace “ina kuma zamuje? Ina yarannan suke? Kowani abun yafaru dasune? Duk atare yakeyiwa Captain Umar tambayar babu ƙaƙƙautawa..suna lpy qalau Abba suma yanzu zasu samemu in sha Allah…Abba zekoma yin magana Dady ya hanashi, daga hakan ba wanda yaƙara cewa komai har suka isa Lagos.Su mejo kuwa suna ɗaukar waƴannan mutanen suka wuce gidan horo dasu, seda suka biya gun ƴan ta’addan south Africa suka gansu, anan ne mejo da general Aliyu suka saka aka fidda musu babbansu, tambayoyi suka Mishi sosai wasu yabasu amsa wasu yaƙi seda mejo yagana Mishi azaba sosai kana yayi magana dayaga yana ƙoƙarin sheƙewa barzahu. Sunayen waƴanda yabada ƴan Nigeria da ƴan Pakistan abun yabawasu mejo mamaki sosai domin kuwa hadda sunan manyan sojojin Nigeria mejo tanimu dawani olayede da general dan juma… dukkansu manyane acikin hukumar soja tare da wata Hajiya jimala dukkansu sunads hanu dumu dumu acikin wannan ta addancin dasuke yiwa ƙasashen duniya sosai abun yabawa su general Aliyu mamaki,,,cikin takaici general Aliyu yace “waye yasaka sunan mejo najeeb Khamis sahabi da general Aliyu Abubakar Gombe akan cewar sune zasu jagoranci aikinda sojojin Nigeria zasuyi tare da sojojin Niger wurin kamoku?? Domin tunda kayi bayanin tareda waƴannan kukayi wannan aikin to duk abinda suka ƙullah acikin hukumar mu kunsani….shiru yayi kamar beji abinda general Aliyu yace ba,,seda mejo yayi Mishi wani mugun naushi aciki tukunnah yace “mejo tanimu ne, yafaɗa yana riƙe cikinshi. Sakawa sukayi aka maidashi inda aka fiddashi dama abinda sukeson sanin kenan kuma sunsani domin sunsan kowaye idan suka ce acikinsu Sojoji su tambaya to bazasu saniba ko wacce irin azaba kuwa zasu gana musu amma yanzu sunsan komai.Daga nan office ɗinsu suka wuce suka haɗa wasu bayanai kana suka samu wasu daga cikin manyansu akayi duk abinda ya dace daganan aka tura maganar koto inda alƙali yabada umurnin kamo mejo tanimu dasauran miyagun jami’ai irinshi masu seda ƙasa, idan aka kamasu se suyi bayanin wacece Hajiya jamila dake temaka musu domin itama a gurfanar da ita a gaban Shari’a…su mejo basu koma gidaba seda suka kama duka waƴannan ƴan ta addan sojojin mejo tanimu kamar yakurma ihu sedama sukayi dambe shida mejo kafin sukamoshi kasan cewar mejo shine sabon jini dudda cewar mejo tanimu yahaifeshi yasa yayi nasara akanshi, ahakan suka kullesu da zimmar gobe idan Allah yakaimu zasu tuhumesu akan wacece Hajiya jamila kuma bancin ita dawaye yakeda hannu acikin wannan lamarin..Agajiye laƙwass suka dawo gida kowanne gidansu yanufa general Aliyu shida general Faruk shiko mejo yawuce nasu gidan….a general perlor yasamu duka mutanen gidan suna ganinshi Abba da hajima Ummu suka taso suna tambayar lafiyarshi..”am okay fa Abba ina lafiya Ummu ku kwantar da hankalinku lafiya qalau nake. “To ina ƴan uwanka?? Suma suna lafiya Abba sun wuce gidansu Aliyu…to Alhmdllh Allah yaƙara kiyaye gaba.. Ameen y Allah. Sannu yah najeeb Allah ya kiyaye gaba cewar Ummi. Ameen Ummi ina Hajiya mama?? Sallah takeyi…okey yafaɗa yana haurawa pert ɗinshi sajad da munir na kewaye dashi dukkansu hankalinsu atashe sabida labarin da Abba yabasu na waƴannn ƴan ta’addan gabaki ɗaya sun kasa sukuni sajad riƙe da hannun mejo har cikin bedroom ɗinshi seda ya ajiye wayonshi yacire rigar shi yabar dogon wando kawai, sajad yaƙara riƙe hannunshi..dan jiyowa yayi ya kalli hannunshi da sajad yariƙe tamau kamar wani ze kwance shi, ɗan Murmushin gefen baki yayi kana yace “little bro wankafa zanyi zasakeni mana ko tare zamu shiga bathroom ɗinne? Yayi maganar cikin sigar wasa. Dariya Munir yayi yana jiran jin abinda sajad zece….shi kuwa ɗan waro ido shi yayi kana yaɗan yi murmushi tukkunnah yasakeshi tare da nufar baƙin ƙofar fita daga bedroom ɗin yace “rufamin asiri yah najeeb wannan ganin yafi karfina sedai ko anty maryam dama tana nan seta hutar dakai, shima yafaɗa yana dariya.. ɗan waro blue eyes ɗinshi yayi kana yace “eye mikace sajad?? No bakomai yah najeeb afito lafiya yafaɗa alokacinda yake barin ɗakin yana dariya.. murmushi kawai najeeb yayi yashige warshi domin sarai yaji abinda yace…shima munir dariyarsu kawai yake yi har yabar ɗakin.Kusan minti 40 dashigarshi bathroom yafito ɗaure da towel aƙugunshi, Turus yayi ganin Hajiya umma zaune akan gadonshi tana jiran fitowar shi, kallon kayan abincin data ajiye akan table ɗin dake ɗakin yayi batareda yace komaiba yanufi mirror. “Kafito my son? “Eh yafaɗa ahakanli.. miƙewa tayi cikin kissa tariƙo towel ɗin dake hannunshi tashiga shafe masa ruwan jikinshi, da matukar mamaki yake kallonta amma bece mata komaiba. Itako cikin iya hila tace “nashiga tashin hankali sosai my son da Alhaji yagayamin abinda yafaru duk nakasa nutsuwa gaskiya wannan tafiyar ba alkairi bace shiyasa banso kuyitaba amma tunda kadawo lafiya to Alhmdllh yanzu kazo kaci abinci seka huta, taƙarasa zancen tana debo mai ahannunta tashiga shafa Mishi aƙirji cikin wani irin salo kamar wani mijinta…mamaki sosai mejo keyi amma aranshi yace Bara yafara aiki da zancen little mom ɗinshi tun yanzu domin yanaso yagane ko wacece cikon ta huɗu ɗinsu da wuri. Abinda Isseta tace Mishi lokacinda sukaje zasuyi sallama, setace “yah najeeb abinda zan gayamaka karkayi mamakin jinshi kawai kayi aiki dashi daga baya zaka bawa kanka amsa akan wacca kake nema cikon ta huɗu wanda kake gani a mafalkinka..shiru yayi yana kalllnta, taci gabada faɗar, daga cikin gidanku har gidansu General Aliyu har wurin aikinka duk babbar macen dakasan Kanada kusanci da ita to kasaki jikinka atare da ita a duk lokacin da kuke tare kanuna wani abun wanda zeyi nuni da cewar kana cikin buƙatar matarka idan kana nuna musu hakan cikin sauƙi zaka kama ko wacece da hannunka…ido yazuba maka cikin mamaki kana yace “hadda iyayen nawa?? “Kanta aƙasa tace “eh haddasu akansu ma yadace kafara gwadawa, zeƙarayin magana kenan Abba yazo yace yazo sutafi, hakan yabarota yana tunanin kalamanta…to shine zefara gwadawa yanzu.Wata zuciyar tace “karasa kuma a inda zaka gwada se agun wadda tareneka tamkar mahaifiyarka? Bata taɓa nunama ba itace ta haifekaba? Wata zuciyar kuma tace Mishi “to idan baka gwada akan kowaba tayaya zaka gane? Yana cikin wannan tunanin yaji tana shafa mai a ƙirjinshi haryanzu. Lumshe Blue eyes ɗinshi yayi badan yanajin komaiba yace “aushh Maryam Please, sekuma yayi saurin buɗe ido shi irin yamanta da ba ita bace ɗinnan yashiga sosai ƙeyarshi yana ɗan murmushi wai shi a dole yaji Kunya…sororo Hajiya umma tayi tana kallon shi, kamin tace “lafiya my son? “Ba komai umma Yafaɗa yana ɗan lumshe idonshi…wani shi’umin murmushi Hajiya umma tayi kana taƙara maida ganinta akan nipples ɗinshi tana murzawa azuwan shafin man…cikeda mugun mamaki mejo kejinta, cikin ranshi yana jinjina abun gabanshi na daɗa faɗuwa, yi yayi kamar duk a ruɗe yake. Cikin sauri yazauna bakin bed ɗinshi yana sauke numfashi jin yadda zuciyarshi ke daɗa tsinkewa…”ya dai my son kasa kayanka mana..yatsinkayo muryarta. “Ajiyar zuciya yasauke akarona ba adadi kana yace “zansa amma bayanzuba umma bazan iyaba.. “haba minene yaron umma uhmm barana saka maka aida kadawo da matarka da duk hakan bata faruba ko yarona? Tayi zancen tare da ɗauko boxes ɗinshi tariƙa ƙafafuwan shi tasaka kana Tayi sama tana ƙoƙarin kwance towel ɗin ƙugunshi… dasauri yariƙe yateda buɗe blue eyes ɗinshi akanta, ganin yayi Takoma Mishi wata iri yau ba Hajiya umma dayasaniba, “zan iya, Yafaɗa daƙyar. Okay to ƙarasa sekasha wannan, tamiƙo Mishi kofi me ɗauke da coffee wanda tayiwa haɗin maganin sha’awa aciki, sedai abinda bata saniba tun lokacinda tazuba maganin sha’awar akan hannun gimbiya mardeeya tasakashi, amma ita atunanin ta yana cikin coffee ɗin.Miƙewa yayi yaƙarasa saka boxes ɗin amma becire towel daga ƙunginshi ba, yakarɓi coffee ɗin yashinye dudda tsananin tsinkewar da zuciyarshi keyi…itakam ganin yashinye coffee ɗinnan wani irin daɗi ya kamata,,,,kwashe sauran kayan abincin tayi tamaida kitchen tana tunanin inda Maryama take ayanzu wato Ammin Isseta tunda ƴan daban data bawa aiki basu samu kashetaba kuma ita dama bawurinsu mejo taturasuba abinda take so dama akashe isseta da kuma Ammi, sekuma yazama duka badasu aka zoba, kuma haryanzu ba wanda Abba yayiwa zancen anga Maryama acikinsu,,,dadai wannan tunanin Takoma pert ɗin mejo…koda taje yayi kwance yadafe mararshi, da hannu ɗaya ya kwanta hannu ɗaya ko na dafe da kanshi. “Son minene bakada lafiyane? Tatambaya tana janye hannunshi dake kan mararshi ta ɗora nata tashiga shafa Mishi marar…wani irin tsinkewa zuciyar mejo taƙara yi,,,,aranshi yake faɗar mihakan kenufi? Badai Hajiya umma bace “inaa sam hakan bazeyuba noo, shikaɗai keyiwa kanshi tambayar…..Itako bata ƙara cemishi komaiba kuma bata fitaba kusan minti 40, ganinda tayi mejo na juye, juye yasata miƙewa domin taji kuma anfara sallar isha’i sabida tuni akayi magarib,,,ficewa tayi daga ɗakin, shiko se alokacin yasamu zarafin miƙewa yayi Sallah kana Takoma yayi kwanciyar shi yana tunanin abin duniya…wurin karfe 1:00am yaji ana shigowa pert ɗin nashi, bemotsaba yayi kwanciyar shi domin yanada tabbacin wadda tasaba shigowace taleƙeshi idan yana ban ɗaki to yau ko motsi bazeyiba har seyaga ko wacece ita…yana nan kwanciyar shi harta shigo ta hauro godon,,duk yana jinta,Hannu taɗora akan ƙirjinshi tafara shafar jikinshi kamun tashige cikin jikinshi sosai ta tarungumeshi tana shinshinar shi kamar wata akuya…shidai mejo cikeda mamaki yake kallon karfin halin matar ko wacece ita…Itako Hajiya umma aduk atunaninta maganin tada sha’awa datayi mai anfani dashi ne yasa yalafe yana karɓar saƙonta,,,cikeda iskanci takai hanninta kan boxes ɗinshi tana ƙoƙarin kama AK-47 ɗinshi dake cikin hadda towel ba iya boxes ɗinba, tana faɗar “wayyoo yau zan ɗanɗani zumarka yau zan ɗanɗani abinda nadaɗe ina reno tsawon shekaru washh tafaɗa alokacinda tariƙo hannunshi domin duk a tunaninta gefen hajiyarshi ne tariƙo, tuni tashiga shafarshi tako ina duk taruɗe kanta.. mejo kuwa wani irin mugun faɗuwa gaban shi yayi alokacinda yaji saukar muryarta acikin kunnenshi, kodaga ture yafito baze kasa gane muryar ba..jikinshi har rawa yakeyi yaɗauki hannushi yaƙara matseta ajikinshi yana shafa gadon bayanta yana sauke numfashi meɗaukeda fargaba,,,wanda yasa Itako take daukar duk feeling ɗinne. Seda yaga duk tafita hayya cinta harya samu nasarar cire abinda tarufe fuskarta dashi, domin ita duk atunaninta shima baya hayyacinshi ne shiyasa duk yake biye mata…tuch ɗin wayarshi ya haske se akan fuskarta, sukayi ido huɗu shida ita, gaya duk tayi fatali da kayan jikinta Takoma tunɓur haihuwar uwarta…wani irin waro blue eyes ɗinshi yayi cikin mugun mamaki ruɗu tashin hankali baki narawa yashiga faɗar “um..um..umma dama kece? Innalillahi wa’innailaihi raji’un dama kice keshigowa pert na? Innalillahi wa’innailaihi raji’un, a’uzubillahi minashaidanin rajem, dafe kanshi yayi yana ɗauke kan daga kallonta domin babu komai ajikinta….Itako duk ta dabirce wani irin tashin hankali da kunyane suka lulluɓeta sedai kuma idonta yarufe akan cikar burinta, hakan yasa taƙara nufoshi tana faɗar”please my son tunda har nagane nice ayanzu katemaki mamanka kaji yarona kabani farin ciki ina cikin buƙatarka yaron umma, tafaɗa tana ƙoƙarin saka hannu a boxes ɗinshi..a mugun asale yabige hannun tare da miƙewa tsaye cikin ɓacin rai yace “da’ace yau banga mahaifiyata ta saliba da ayau ɗinnan Zamfara ɗora ayar tambaya akan cewar kece kika haifeni ko nake bace? Sekuma ya kasance tunkamin hakan tafaru narigada nasan abinda kuke ɓiyemun, wani huci yafitar abakinshi me bala’in zafi kafin yaci gada faɗar “umma ɗan dakika rena da hannunki yau kuma shine abin harinki? Umma yoshe na mallaki abinda ze ɗauki hankalinki gareni? “Minene zanmiki umma wanda bazaki samuba agun mijinkiba? Umma minene baki saniba ajikina dahar kike leƙana abayi? Ummu minene banbancina da ɗanda kika haifa dahar zaki nemi wani abun aguna umma minene zanmiki da wannan abun dakike hari?? Innalillahi wa’innailaihi raji’un haƙiƙa nayi danasanin ganin wannan ranar danasan zatazo dana roƙi Allah ya ɗauki raina kafin zuwanta ace wadda nake yiwa kallo mahaifiyata zata nemi na kwanta da ita tamkar mijinta wlh dana roƙi Allah karya nunamin ita, ashe duk abinda kikemun ba so bane sha’awace ? Shiyasa kika reneni? Kike sakani a jikinki? Kike kissing ɗina? Ashe ke duk na sha’awane? Wlh da wanine ya gayamin hakan Allah ne kawai ze hani kaishi lahira segaya da idona nagani, umma mizan gayawa ƙannena? Dawani ido zan kallesu? haba umma wlh baki yimuna adilciba, yaƙarasa zancen cikin ƙunar rai…Humm Hajiya umma memakon ta karaya akan abinda take ƙoƙarin yi sema kwarin gwiwa data samu wata irin dariya tasaki wadda tasaka mejo juyowa yana kallonta kafin tace “kaikuwa kakeda abin bani wadda bazan samuba awurin wanda kake faɗa, kuma baka faɗi ƙaryaba nareneka kuma ayanzu inaso namori abinda narena, sha’awarka kuma dakake faɗa tun kana cikin zanen goyonka nakeyinta balle yanzu da kazama cikakken namuji kayi tunanin nadena sam bazeyuba, sabida hakan yanzu tunda kagane seka bani kawai abinda nakeso kodan darajar renon dana yimaka, taƙarasa zancen tana ƙoƙarin shiga jikinshi, wata muguwar ingiza yayi mata seda ta faɗa akan bed ɗinshi kana yashige warshi bathroom amugun asale yabanko ƙofar, tabbas yau da ba Hajiya umma bace tayi Mishi hakan ko wacece seta ɗan ɗani kuɗarta…Itako miƙewa tayi cikin takaicin rashin samun nasara tazo dede ƙofar bathroom ɗin tace “wlh najeeb tunda har kasan minene Sirin dake tsakanina dakai to kasani doline kabiya mun ɓukatata kokaga abinda ze biyo baya domin Jamila bata faɗuwa akomai sedai tayi nasara, tana kaiwa Nan a zancenta tajuya fuuu tabar ɗakin…wani irin dumm gaban mejo yayi cikin razana yamai maita sunan Jamila…..!

Back to top button