Mejo Najeeb Page 23 By Autar Alheri
“Tunbe ƙarasa get ɗin gidan ba yake doka holt damasifar ƙarfi. afirgice captain yunus yataso tareda ɗauko bindigarshi zebuɗe get ɗin Domin tunanin shi farmakine aka kawo musu(nikuwa nace badai acikin banana island ba🤩) cikin sauri captain Umar ma yabiyo bayanshi,,yana buɗe get ɗin yaga ɗaya daga cikin motocin ogan nasu, aicikin sauri suka wangale get ɗin suna mamakin zuwanshi yanzu…suna gama bude get ɗin yadanno hancin motar ciki da mugun gudu domin saura kaɗan yakaɗe captain Umar seda yagoce dasauri, kashe motar yayi batareda yayi Perking ba amma yakasa fitowa…Hakan yasa suka nufi motar domin ganin lafiya kuwa sabida duk wanda ke tare da mejo najeeb yasan Cewar bayada cikakkiyar lafiya, aiko suna buɗe motar sukaga abinda yafirgitasu domin Gabaki ɗaya idanuwanshi sun birkice se fisga numfashin shi keyi kamar zesheƙa lahira..ido suka zaro atare cikin tashin hankali captain yunus yazaro wayarshi yashiga Kiran general aliyu domin ya shaida mishi abinda kefaruwa, cikin kuma sa’a yasamu tashiga domin alokacinda yake kira general aliyu yana zaune ne a perlor shi yana wani bincike, koda yaga kira daga security ɗin gidan Isseta seda gabanshi yafaɗi hakan yasa yaɗaga wayar cikin sauri…captain yunus najin an ɗaga yashiga sanar mishi abinda kefaruwa. Wata irin zabura general aliyu yayi yana fadar susakashi cikin gidan yana zuwa yanzu daga Hakan ya yanke wayar.Sukuwa fiddoshi sukayi daga cikin motar rai ahannun Allah sukanufi cikin perlor gidan dashi domin Isseta bata kulle ƙofar Hakan yabasu damar shiga cikin sauƙiA kan kujera suka kwantsr dashi kana suka zauna suna jiran tsammani…….Isseta kuwa baiwar Allah tanacan bedroom ɗinta Batasan abinda kefaruwa ba….Suna’nan zaune general aliyu yashigo perlor shikanshi yayi mugun tsorata dayanayinda yaga aminin nashi, ɗagoshi yayi dassuri dan yaɗaga shi sedai ina ansako mishi wani mugun nauyi kamar ƙarti ukku ne ahaɗe wuri ɗaya, ganin Hakan yasa cikin bada umurni yace sutayashi aɗaga shi sukaishi bedroom ɗinshi..ahakan suka daukeshi zuwa bathroom ɗin nashi suna mamakin general aliyu nacewa akawo shinan bayan asibiti yadace sukaishi, suna ajiyeshi suka fito domin surufe get ɗin, itako Isseta tafito domin taji motsi yayi yawa agidan tagansu cikin mamaki takebinsu da kallon tuhuma ganin sunfito daga bedroom ɗin mejo, kafin tasamu zarafin yin magana ne tajiyo muryar General aliyu yana faɗar “Maryam Maryam Maryam daƙarfin Allah babu ƙaƙƙautawa, aicikin sauri tanufi cikin bedroom ɗin batarema data amsa mishiba, sedai kafin taƙarasa tayi turus ganin mejo najeeb kwance ana banƙaremai jiki ana Murɗeshi kamar wata taya. Ihu tasaka tare da yowa kamshi tana Kiran sunanshi abirkice..amma ina inbanda hallakashi babu abinda ake bukatar yi awurin…Gabaki ɗaya numfashin shi yaɗauke, “innalillahi wa’inna ilaihiraji’un dan Allah maryam kisaka mishi maganinda maah tabaki kiriƙa shafa masa please, Cewar general aliyu Yana rushewa da kuka Shima domin Gabaki ɗaya ciyon mejo yau nadaban ne betaɓa ganin anamishi Hakanba…..itakam Isseta tama mantada wannan maganin amma jin abinda general aliyu yace yasa tamiƙe da mugun gudu tanufi bedroom ɗinta sedai mee tanemi magani sama da ƙasa tarasa babu inda Bata dubaba amma bata ganshiba abun kamar almara seda tahargitsa komai aɗakin amma babu magani babu dalilin shi…dawowa tayi jin general aliyu yaƙara rushewa da wani sabon kuka koda tashigo taganshi maƙaleda mejo komotsi bayayi, shiko sefamar kukan yakeyi kamar ranshi zefita.. cak tatsaya kamar andasata atake idonta suka fara janza launi daga fari zuwa dack blue kwayar idon kuwa Takoma golden sharr, abin tsoro…nantake tafara wata irin jijjiga tana moƙalewa aikuwa segaya Takoma ƙatuwar macijiya daga ƙugunta zuwa ƙafafunta duk jelar macijine irin wurjigegen macijin nan me haɗiye mutane wanda seda ilahirinshi yacika rabin ɗakin,,daga samanta kuwa tana nan yadda take sedai idonta kawai da suka canja kala…general aliyu besan mike faruwaba sekawai gani yayi jelar maciji na kannanaɗe kafafun mejo, cikin kuka yaɗago yanabin abin da kallo kamun yaɗago kanshi duka domin yacewa maryam tana ganin abinda yake gani? Sekawai yayi ido huɗu da Isseta Takoma rabi mutun rani maciji kuma itace ta ƙanan naɗe mejo ɗin ga idonta sun koma abin tsoro sewani haske suke fitarwa.. hasbinallah wani’imalwakin tashin hankali wanda ba’asaka mishi rana, wata irin zabura general aliyu yayi yanayi baya maƙale da mejo najeeb cikin mugun tashin hankali da tsoro yabuɗe baki daƙarfin Allah wanda bamu saniba ihu ne zeyi kokuwa Allah zekira…umaima tayi saurin dasƙareshi awurin baki sake shibeyi abinda yayi niyya ba kuma bakinshi bekoma Dedeba amma duk abinda kefaruwa akan idonshi yana iya ganin komai kawai de motsine baze iyaba balle yayi wani yunƙurin..juyawa umaima tayi tana kallo Isseta cikin murmushi amma batace komaiba….itako hannunta taɗaga sama Sega wannan maganin da maah tabata yafaɗo, riƙeshi tayi sosai kana tabuɗeshi tare da tsiyayoshi ahannunta, sekawai tafara rero karatun alqur’ani megirma cikin Suratul (souf) inda takeyinshi hankali kwance kuma tana bawa kowanne harafi hakkinshi,,sedai dagajin yadda karatun kefita kasan Cewar ba muryarta bace, taɗauki tsawon lokaci tana wannan karatun kafin taɗago mejo Najeeb da jelar macijinta tayo sama dashi inda tanaɗe rigar wankashi sosai dajelar yadda baza’aga tsiraicin shiba kana tashiga shafa mishi maganin, tajima tana shafawa kafin tasaukeshi ahankali ta kwantsr dashi…kallon general aliyu tayi da wannan idanun nata kafin tace “idan mun tafi kagayawa Maryama takara shafa mishi maganin kamar yadda anty laweesat tasakata tayi mishi abakin rafi, taƙarasa zancen muryarta na amshi sosai dagaji base katambayaba kasan Cewar ba Isseta bace…shidai general aliyu bece komaiba sabida akafe yake yana kallon Ikon Allah da buwayarsa agun wannan halittun…itakam umaima murmushi kawai takeyi domin maah ce tace tazo Taga abinda kefaruwa bayan Takoma ɗazu Taga mata yadda tariski waccan ƴar akuyar naneman yimishi fyaɗe….sedai kafin tazo ƙanwar maah tarigata isowa wato gimbiya mardiya itace rabi maciji rabi mutun kuma hatsabibiya ce taƙarshe batada mutunci ko kaɗan kuma bata ɗaukar reni sam bata da wasa arayuwarta sedai bata zalunci kuma bata tare da azzalumi amma fa batada ragowa, Kuma batada sani balle sabo gimbiya mardiya kenan ƴar gaban koshin memartaba mahaifinsu itada maah wato gimbiya laweesat (wanda Basu fahimta ba maah itace gimbiya laweesat kuma ita ɗin yaya ce agun gimbiya mardiya domin uwarsu ɗaya ubansu ɗaya sedai wannan kifanya wannan macijiya kuma kowacce nata halayyar daban shiyasa sam basa zama inuwa ɗaya domin maah nada sanyin hali yayinda mardiya keda mugun zafin rai da zuciya wannan kenan) tofa yanzu kuma gimbiya mardiya tashigo lamarin mejo Najeeb domin takawo ƙarshen wannan wasar zaluncin koyaya abu zeƙare 🤔Gimbiya mardiya nagama faɗawa general aliyu abinda takeson faɗa ta kalli umaima tare da cewa muje anty umaima daga Hakan Isseta tazube wurin asome yayinda jikinta yafara komawa Dede alamar gimbiya mardiya tabar jikinta kenan…ganin Hakan yasa umaima sakin general aliyu kana tabi taƙofa tafice daga bedroom ɗin.Wani irin numfashi general aliyu yashiga saukewa yalla na wahalane kona firgici ohho amma dai tabbas aruɗe yake domin yau kam yaga abinda yafi ƙarfin idanunshi, yaɗauki kusan minti 45 ahakan dagashi harsu ba wanda yamotsa domin dai Isseta asome take yayinda mejo kecikin yanayin bacci sabida yadena wannan abun dayakeyi…shiko general aliyu tun shuck ɗin dayashiga naganin wannan abin al’ajabin dakuma ƙafewar da umaima tayi mishi bedawo normal ba haryanzu….Isseta tafara falkawa Itama seda umaima tadawo batareda sun gantaba tazuba mata ruwane tafalka, afirgice tayi kan mejo tana girgizashi tana faɗar “please yah najeeb katashi Dan Allah miyasameka ne wai miyake kawo wannan ciwonne wlh Banga maganinba innalillahi wa’inna ilaihiraji’un Allah kakawo mana ɗauki, tana cikin wannan surutunne tahangi kwalbar maganin ajiye agefe azabure tamiƙe taɗauko kwalbar tadawo, general aliyu nagefe yana binta da kallo yadda duk tagigice… buɗe maganin kawai tayi tazuba ahannunta tare da bisimillah tashiga shafawa ƙirjinshi batareda tatsaya karatun addu’ar da maah tace tayi ranarba domin gani takeyi data tsaya yinta mutuwa zeyi Batasan cewar bisimillah datayi tawadartar ba kuma Allah yakawo sauƙin abin tinɗazu itace dai bata saniba.Sosai take shafa lallausar Fatar ƙirjinshi maganin nashiga ta ko ina acikin hudar kashin jikinshi kusan minti 4 kafin yafara motsa idonshi alamar yafalka kenan Yajima yana juya idon amma be buɗesu ba Seda abinda yafaru agidansu yafara dawo mishine yayi saurin buɗe idon arazane yana riƙe hannun dake yawo akirjinshi dudda cewar yaji da wannan da wancan akwai banbanci domin wannan yafara sauya mishi yanayi….ɗagowa tayi dassuri tana kallonshi inda shiko yayi saurin rufe nashi idon domin yagane kowacece ataredashi kuma baƙaramin yanayi tasakashi ba awannan shafa maganin datake mishi..Allah sarki Isseta sekawai taci gabada shafawa ahankali tana shafe har kewayen nipples ɗinshi abinda ba’aɓa yimishiba…azabure yamatse jikinshi daya fara karkarwa yana faɗar “ooshhhh ahhh yafaɗa yana banƙarewa…aiko Isseta taƙara jin tsoro Hakan yasa taƙara zubo maganin tana cigabada murzawa ƙirjinshi da duka hannayenta biyu..habawa ai take ƴallaɓai mejo yalula wata duniyar wadda sam Isseta bata fahim hakanba atinaninta duk ciwonne jin yadda yake sauke numfarfashi daƙarfi yana shan yaji…..shikam general aliyu Seyanzu yasamu zarafin motsawa daga inda yake yaja kafafunshi daƙyar yafice daga bedroom ɗin domin tuni yagano cewar aminin nashi yalula wata duniyar ne, ƙasa yasauko yasamu kujera a perlor yazauna domin baze iya driving ba ayadda yakejin jikinshi kuma koda ze iya tsoro baze barshi ba na abinda idonshi suka gama gane mishi yanzu….!


