Mejo Najeeb Page 13 By Autar Alheri
“Tinda maah tafara magana yakafeta da golden eyes ɗinshi babuko ƙiftawa hartakai ƙarshe. Ajiyar zuciyar kawai yasauke kamin yabuɗe bakinshi ahankali yace “shikenan maah Allah yanuna mana wannan lokacin amma please maah wacece itawannan? Inaso naganta itama domin banaso narasa abunda ke hannunta please maah kuma inaso nasan miyasa takesan temakona. Yaƙarasa zancen cikin rauni. Kallonshi maah tayi nawasu daƙiƙu kana tace “tabbas zaka ganta najeebullah amma bayanzuba amma tabbas zaka ganta, akuma duk lokacinda tabayyana agareka to zakasumu banbance banbancen abubuwa atareda kai daga wannan lokacinne zakagane cewar tabbas ta bayyana agareka, cewar maah tana miƙa mishi wani abun a kwalba tace yasha. Bamusu kuwa yakarɓa yashinye yana yamutsa fuska……sudai su general aliyu suna kallon ikon Allah hakama Isseta dakejin kamar tashaƙoshi sabida haushinshi takeji tin ɗungujetanda yayi ɗazu kuma gashi yana maƙalewa maah ɗinta.(nikuwa nace haba Maryama kodai kishi kikeyi dashine🤩) “kutashi kuje jirginku ya gyaru kuma way’anda kuke nema suna gabda gujewa jami’an ƙasar Niger sabida Hakan kuyisauri kuje Allah ze temakeku….aitinkamun tarufe bakinta mejo najeeb yazabura kamar bawanda ke kwance rai ahannun Allah ba dominshi Sema yanzu yatinada abunda kegabansu. Hakama su general aliyu suka miƙe sedai kafin sukaigayin magana sukaji ana faɗar tabbas kafin wannan jirgin yakaiku kwara State sungudu domin subar yobe tin adaren jiya…atare suka juya cikin mamakin jin wannan furucin dabasusan wakeyinshiba, ƙawar maah ce sukagani tsaye dashigarta irinta Fulani sarai Isseta taganeta dudda cewar ɗazu ba’ahakan tagantaba amma tagano itace Hakan yasa tace “umemah.. murmushi tayi mata kawai amma batace mata komaiba domin hankalinta baya kanta…fuska mejo najeeb yakwaɓe kamar zeyi kuka domin itama ɗin seyake ganinta kamar maah. “Ya salam yanzu yazamiyi kenan tinda jirgin Bama kwara State yanufaba ayanzu? Cewar general aliyu. “Niyasawa maah tayi wadda taƙosada zamanta a wajennan domin duk zafi yadameta tace “ayya ƙawata banaso surasa wannan aikin domin akwai ƙullalliyar da’akayimusu akanshi dan Allah kisan abunyi domin kitemakawa yarana. Tana gama faɗar Hakan tawuntsila acikin ruwan domin ko wannan zancen daƙyar taƙarasashi. “Shikenan kurufe idanuwanku tafaɗa cikin bada umurni..aiko kamar Jira sukeyi suka rufe, kallon Isseta tayi kana tace Maryama zakije? Natafi dake Kinga maah ɗinki takoma cikin ruwa karna barki nan ke ɗaya. “Eh umemah zanje tafaɗa itama tana rufe idonta. Aiko tana rufe bakinta umemah tayi wani maburkaki dasu wanda su duk atinaninsu atsayene suke haryanzu, seji sukayi tace kubuɗe idanuwanku.Suna buɗewa kuwa sukabi wurinda suke da kallo ganin su cikin gari ba ajejiba kuma gabaki ɗaya mutanen garin ƙabilune cikin mugun mamaki suke kallon wurin dudda cewar sunsan anafaɗar aljannu nada saurin iska amma basu taɓa tinanin abun yakai hakanba abu kamar almara…umemah kuwa bata basu damar yin wata maganaba domin sarai taganosu Hakan yasa tanuna musu wani lungun tace kushiga suna ciki karku rasasu idan kungama komai kusamemu anan namaidama maah ɗinku ku kamar yadda naɗauko ku tafaɗa cikin tsokana, wanda su mazajen basama fahimtar komai ayanzu se abu farautarsu,,Isseta ce kawai tayi murmushi.Wani lungune suka kutsakai ciki babu kowa aharabar wurin se tsuntsaye dake yawo awurin, dagacan nesa da wurin suka hango wata ƙofar wadda suka tinkara kaitsaye. Tsayawa sukayi suna jin abinda mutanen ciki ke faɗa tabbas sune waƴanda suke nema..aicikin zafin zuciya mejo najeeb yabanka ƙofar dudda dakatardashi da general aliyu ke ƙokarinyi amma besaurareshiba. Hakan yasa suma dole suka mara mishi baya….waƴannan ƴanta addan kuwa sunajin anbanko ƙofarsu duk suka miƙetsaye tareda gyara shirinsu domin kowannensu yana riƙeda miyagun makamai. Aiko atake aka fara musayar wuta atsakaninsu babu kama hannun yaro, sunɗauki tsawon lokaci suna wannan ɓarin wutar wanda yakaraɗe ilahirin jihar kwara. Inda labari ya riskesu general faruk nacewar sojoji sunrutsa waƴannan ƴanta addan maɓoyarsu, wannan labari baƙaramin daɗi yayiwa General faruk ba kasancewar shi soja megakiya dakishin addininsa dudda kasan cewarshi yaro matashi domin baze wuce sa’arsu mejo najeeb ba, Hakan yasa sukaƙarawa tafiyarsu ƙaimi tinda dama suna kanhanya ne tazuwa garin…….agunsu general aliyu kuwa sosai sukasamu nasara akan waƴannan ɓata garin domin sunraunatasu dayawa kuma sun kashe wasu dudda cewar sunfisu yawa sosai amma ahakan suka ƙaddamar musu, seda duk suka kama wanda basu mutuba kuma suka tattara gawarwakin waƴanda suka mutuɗin domin kallo ɗaya zakayiwa mutanen kasan cewar babu Allah ko kaɗan aransu kawai burinsu su hallaka mutane sukwashe tattalin arzikin ƙasar su..seda duk suka tabbatar sunkama kowa kana suka taso ƙeyarsu agaba, suna fitowa harabar wurin sukabi mutanen dakenan da kallo domin ƴanjaridane tako ina tareda motocin ƴansandan kwara State suka kawo musu ɗauki domin susaka masu laifin aciki..hakan yasa suka tasasu agaba seda duk suka sakasu mota batareda sunbi takan ƴan jaridar dakesanyin magana dasuba, seda duk suka gama sakasu kana mejo najeeb yajiyo danson ganin ina ze hango umemah da wannan aljanar yarinyar acewarshi kama takeyi da aljanu domin kyawunta yayi yawa. kamar daga sama Yaganta tafe aguje cikin gudunda kamar badajikinta takeyinshiba..cikin mamaki yake kallonta dagashi har general aliyu dake gefenshi….itako Isseta gudun takeyi amma ganintakeyi kamar anamaidata bayane hakan yasa tabuga wani irin tsalle kamar aljanna tareda fisgo hannun najeeb ɗin kuma adede wannan lokacinne wani daga cikin mutanen yaharbo bindiga tasamu gefen motarda najeeb ke tsaye,,,ashe shine Isseta tahanga yasa take wannan gudun fanfalaƙin sabida gudun kartace yajaye kafin yakaiga jayewar suharbeshi Hakan yasa tazo tafinciki hannunshi suka faɗa abayan wani tsakuwa kuma se akayi rashin sa’a Isseta tafaɗi aƙasa shikuma asamanta. Aiko tacillara uwar ƙara sakamakon buguwarda tayi tafama ciwonda mamansu yah balah tajimata alokacinda takaɗata akan panpo..arazane yamiƙa tsaye tareda riƙota dole Badan Allah ba yatada ita sedai me takasa tsayuwa da ƙafarta… general aliyu ne yaƙaraso wurinsu yana mata sannu tareda jinjinawa namijin ƙoƙarinta naceton rayuwar aminin nashi datayi…Shima najeeb mamakinta yakeyi na yadda akayi hartayi wannan kasadar tasaka rayuwarta ahaɗari dan ta cecitashi rayuwar…captain Jameel ne yace “sannu ƴallabai Allah yaƙara tsare gaba. kana yaɗorada faɗin gashican munkama Shima duk ansakasu amota. “Okay cewar general aliyu. Shikuwa captain Jameel godiya Sosai yashiga yiwa Isseta domin baƙaramin ƙoƙari tayiba awannan abun datayi….itadai da kallo kawai take binsu tana ƙara kwaɓe fuska domin Allah yagani tanajin jiki sosai gefe ɗaya nazuciyarta kuma fall haushin nejeen yadda shi baze iya yimata sannuba balle wata godiya bayancewar sanadin shine tajiciwo…..shikuwa bemasan tanayiba hannunta kawai yakamo dazimmar sutafi aiko takoma saka ihu tana ɗage ƙafarta. Ido duk suka zuba mata nason gano minene matsalar, general aliyu ne yasauke nunfashi sabida yagano jimuwane tayi yace “kaɗauketa muje bro bazata iya taka ƙafarba kaga muna ƙara ɓata lokaci…wani gigim yaji maganar general aliyu tayaya zeɗauketa tana mace budurwa kumaba muharramarshiba shi wlh shiyasa sam yatsani lamarin mata kwata’kwata arayuwarshi yatsani mace sedai besan miyasaba bayajin irin wannan mugurwar tsanar akan wannan aljanar yarinyar, yanacikin wannan tinanin yaji general aliyu na faɗar inbazaka ɗauketaba barani naɗaukota domin kana ƙara ɓata mana lokaci…jin wannan furucin na general aliyu yasakashi ɗaukarta batareda ya shirya ba domin Hakan kawai yaji bayaso Aliyu a ɗauketan(tofa 🤔ikon Allah) Koda sukazo tuni motocinda suka saka ƴanta addan sunɗaga zuwa filin jirgi saboda da jirgin sojoji su general faruk suka iso Hakan yasa yaranshi dasuka fara isowa yi gabadasu bayan sunyi magana da general aliyu yabasu umurnin tafiya dasu inda yace suje kawai zasu samesu daga baya..anan suka sheda mishi Abuja jirginsu zesauka susamesu acan wannan saƙon general faruk ne yace agaya musu yanzu da’akayi waya dashi.. “okey kawai general aliyu yace kana yatakewa mejo najeeb ɗin baya shida captain Jameel dan tuni sunyi gaba tin lokacinda yaɗauki Isseta…a inda umemah tace susameta kuwa anan suka sameta domin duk abinda akeyi tana kallo sedai babu meganinta Inba taso hakanba..kallonsu kawai tayi tareda sakin murmushi kana tayi musu alamar surufe idonsu, hakanko akayi suna rufewa tayi musu kamar yadda tayi aɗazun segasu a inda taɗaukesu.Tana ajiyesu awurin Isseta tabuɗe baki cikin ɗan ɗaga murya da sexy voice ɗinta dataƙara shagwaɓewa tace “maahhh domin Allah yasani tanajin jiki sosai…aiko tana rufe bakinta wutsiyar jelar maah tayo saman ruwan kafin tafito gaba ɗayanta…murmushi umemah tasaki kamin tace “maryama yargatan maah ɗinta…fitowa maah tayi daga cikin ruwan tatako har inda suke tana murmushin ganin sundawo lpy….kamar haɗin baki suka shiga gaidata captain Jameel da general aliyu…shiko gogan lumshe kyawawan idanuwanshi kawai yayi yana sauraren yadda zuciyarshi data Isseta kebugawa tinda haryanzu yana ɗaukeda ita ne. Kamin yabuɗe idanun yana ƙoƙarin sauketa yace “maahh yafaɗa amarai’raice…ɗan dubanshi tayi sa’annan tace “na’am najeebullah minene?? “Humm yasauke aciyar zuciya kana yace ƴarki maahh takusan karya mikini, yafaɗa Shima ashagwaɓe ganin Isseta nason nunamishi iko akan maahh ɗinta gara Shima yanuna nashi mulkin. Sarai maah taganoshi Hakan yasa tayi murmushi kawai tana faɗar ai ƙanwarka ce najeebullah. Kamin tamayarda kallonta agun Isseta tanayimata sannu kamin tajuya zuwa bakin ruwan tajuya musu baya kana tabuɗe baki muryarta babu alamar wasa tace “maryama. “Na’am ta’amsa kanta aƙasa domin tasan abunda maah zata faɗa me mahimmanci ne shiyasa tayi mata wannan kiran…itako maahh cikin bada umurni tace “zakibi najeebullah…kobaki maah bata rufeba suka ɗago atare cikin sauri sunabinta da ido tareda zarosu alokaci ɗaya..itako umemah tayi wani ƙayataccen murmushi.Ganin yadda sukayi yasaka maahh jiyowa garesu cikin bada umurni da tabbarda maganarta tace “tabbas abinda kukaji Shina faɗa najeebullah zakatafi da Maryama kuzauna atare karku kuskura kuyi nesa dajuna domin akwai ƙalubale agabanku kowannenku akwai abunda ke bibiyar rayuwarshi kuma zamanku atare zetemaka wurin shawo kan matsalar cikin sauƙi sabida Hakan zakatafi da’ita..ɗan shiru tayi tana nazari kamin tace “ada nayi nufin mayardake inda kika fito amma Hakan bazeyuba ayanzu domin idan kikakoma komizezo musu dasauƙi wanda nikuwa bana fatan Hakan nafison kowa yagirbi abunda yashuka sabida Hakan nayanke wannan hukuncin domin zamanki anan bazeyuba kuma inaso kibishi kodan ciwon dake taredashi wanda inada tabbacin kingani da idonki kuma wannan umurnine nake baku dukkanku bawai shawararku nake nemaba, taƙarasa tana kallonsu dantaga yadda suka ɗauki zancen nata.Shiru wurin yaɗauka bawanda yace komai natsawon minti 4 kafin Mejo Najeeb yasauke aniyar zuciya cikin cool voice ɗinshi yace “shikenan maah yadda kikace Hakan za’ayi…se alokacin general aliyu yasauke ajiyar zuciya meƙarfi domin Allah yasani yanajin tsoron nejeeb yayiwa wannan baiwar Allah musu dakafiya.Ita kanta maah seyanzu tasauke nunfashi kana tace “alhmdllh kefa maryama Zaki bishi?? “Eh maah tafaɗa ahankali. To masha Allah dama akwai abinda ya dace ingaya muku yanzu tinda kunyadda zaku zauna atare to zan gaya muku Allah yayi muku albarka..Ameen y rabbi suka amsa mata dukkansu domin duk wanda ke wurin yaji daɗin yadda sukayiwa maah biyayya…to anan dai maah tashiga basu wani rikitaccen labari wanda dukkansu seda abun yagirgizasu bakaɗanba (nikuwa nace haba maah ɗinsu miyasa baza’abari mujiba koda kaɗanne🙄 amma bakomai ai idan tayi tsami maji) seda suka gama tattaunawa sosai kana maah taƙara jadda dawa Mejo Najeeb yakula mata da ƴarta domin Batasan kowaba a’inda zekaita yanzu Inba shiba kuma umemah zata riƙa ziyararsu lokaci zuwa lokaci idan komai yawarware yamaida mata ƴarta..dahakan sukayiwa maah sallama umemah tasake ɗaukarsu zuwa garin Lagos bayan maah tabawa Isseta maganin da zata riƙayiwa Mejo Najeeb anfani dashi aduk lokacinda ciwonshi yatashi..abakin ƙofar farko tashiga unguwar banana island umemah ta’ajiyesu tajuyawarta batareda sungantaba kawai ganinsu sukayi awurin….bin wurin da kallo general aliyu yayi yana ƙara jinjina girman uban giji da buwayarsa shida ya halicci waƴannan halittar acikin hikimominshi yabasu wannan baiwar tabbas wanda besan aljanuba labarinsu kawai yakeji toko tabbas besan komaiba gamedasu domin baka sanin gaskiya da haƙiƙaninsu harseka mu’amilancesu. Ajiyar zuciya yasauke Afili yace lillahi wahidilqahharu, kamun yaciro wayarshi yakira ɗaya daga cikin yaranshi yace yakawo mishi mota yana gert ɗin farkon unguwa. Hakanko akayi domin ko minti 10 ba’ayiba yaron yakawo motar inda general aliyu yashiga cikin unguwar ɗan nesa kaɗan daga inda su Mejo Najeeb suke yakarɓi motar shikuwa yaron yakoma warshi…dawowa yayi inda yabarsu suka shiga motar yaja suka tafi.GombeDare yatsaga sosai sawu yaɗauke inda kowa ke sha’anin gabanshi masu ganawa da uban gijinmu nayi masu saɓa masa nayi masu neman yardarsa nayi, to hakance takasance ko agidansu Isseta…domin kwace suke su anty hawwa dukansu tsirara haihuwar uwarsu anty bilki tana kan anty hawwa se famar yamutsarta takeyi sonranta suna nishin daɗi gabaki ɗaya sunfita hayyacinsu sunyi Nisa cikin badaƙalar da sukeyi aka buɗe ɗakin aka shigo batedama sunsaniba, tsayawa tayi tana sauraren inda nishinsu katashi kamin tabisawun sautinsu ta haura katifar tasu cikin zaƙuwa dajaraba tashiga tsotsar breast ɗin anty hawwa gaya anty bilki ma yamutsa anty hawwar takeyi..aiko taƙara gigicewa se sambatu takeyi tana ihu, sosai wannan matar tabada himma wurin ganin tafaranta musu inda dukkansu seda suka samu cikakkiyar gamsuwarda sukeso dudda cewar sungane basu biyu bane yanzu sun zama ukku abinda sukaji yasaka sunkasa hana kowacece shiga cikinsu hasalima daɗin shigowarta sukaji aiko suka bada himma suma suka faranta mata yadda bata tunani sosai suka jiyarda ita daɗin datakeson samu ataredasu,,seda duk sukasamu biyan buƙatarsu kana suka kwanta suna mayarda numfashi daganan har bacci yaɗaukesu…seda taduba Taga sunyi bacci kana ta lallaɓa tafice daga ɗakin.(tofa ikon Allah 🤔wannan kuma wacece?? tabbas dai itace ke farmakar Isseta to amma yanzu kuma tadawo gunsu anty hawwa, Humm to Allah ya kyauta kuma yakaremu daga miyagun ƙaddarorin zamani Muda zuri’armu da dukkanin musulmi baki ɗaya🤲)Ɗakin mamansu yah balah naleƙa Jin wani sauti nafita kamar ana sex aikodai shine domin mamansu yah balah Bata ɗakin tana ɗakin Abba Hakan yasa bakowa aciki, mamaki sosai nakeyi to me ɗaki batanan suwaye acikikenan? Yah balah nahango yayi ɗare’ɗare akan zuwaira sefamar haƙarta yakeyi yana yamutsa mata jiki suna nishi dagashi har ita..ahanzarce nafito nabaro musu ɗakin ina mamakin wannan bahagon gida kowada abinda ya dameshi shiko wannan ƙanwarshi yake lalatawa Hakan🤔 zuwaira Allah yashiryeki abin naki kekuwa akan yayanki zeƙare? To Allah dai ya kyauta…LagosKaitsaye gidan Mejo Najeeb dake cikin unguwar general aliyu yanufa domin yanada wani gidan daya gina acikin uguwar batareda sanin kowaba general aliyu kawai yasanda shi se captain Jameel to zuwan Isseta gidansu ze iya kasancewa da matsala Hakan yasa suka yanke shawarar Kaita wancan gidan kamin komai yadedeta sumaidata inda suka ɗaukota..suna zuwa bakin gert ɗin gidan captain Jameel yafito yabuɗe Gert ɗin Hakan general aliyu yadanna hancin motar ciki bayan yayi Perking befitoba yayi zamanshi aciki…shikuwa Mejo Najeeb fitowa yayi sa’annan yaɗaukota doli tinda bazata iya taka ƙafartaba, yana fitowa da ita yanufi cikin parlor gidan da tuni captain Jameel yabuɗe mishi ƙofar suna ganin yashiga captain Jameel yashiga mota general aliyu yaja sukabar gidan….!


