Hausa novels

Halysaah Page 136 By Khaleesat Haydar

HALYSAAH PAGE 136…Khaleesat ta marairaice masa kamar zata yi kuka gabanta na faduwa ganin yanda yanayınsa gaba daya suka canza yana kallonta, cikin rawan murya tace “Piss i can’t breathe, don Allah kayi hakuri ka daga ni wajen Mami fa naje shi ne ta bani zogale in kawo maka Kallonta kawal yake cikin duhun jin abinda tace, kuma sai ma da ta fada haka ne ya fara jin kamshin turaren Jay from nowhere, nan bugun zuciyarsa ya kara tsananta yana kallonta, sosai tagi mugun…….side din dakin, jikinta na rawa ta sauka daga kan gadon da sauri tana waigasa ta fita parlor tana daure gashin kanta, nan pärion tayi kwanciyarta amma tana ta tsoron kar ya fito, har dal bacci ya dauketa bai fito ba, can wajen karfe biyun dare ta farka ta mike zaune tana kallon hanyar dakin, tana son shiga ta dubasa amma kuma tana tsoro, daga karshe dai ta mike tana tafiya a hankall ta tali ta tura kofar dakin slowly tana leka ciki, har sannan bedside lamp na kunne a dakin, kuma bata gansa saman gado ba, kunna fitilar dakin tayi nan ta hangosa tsaye kan darduma yana sallah, ta kashe wutan dakin ta koma parlor ta kwanta ta ci gaba da baccin ta. Washegari da sassafe bayan Khaleesat tayi wanka ta gama shiryawa taji ana knocking kofar parior, kailon kofar tayl don tun da taga Ajay bai dawo ba bayan an idar da sallan asuba ta sa ma kobar parlon makulli, ta mike ta tafi kusa de kofar tace “Waye?” Muryar Yakumbo taji, hakan yasa ta bude kotar, Yakumbo ce da wasu ma’aikatan gidan dauke da breakfast, bayan duk an shigo da breakfast din ma’aikatan suka gaida Khaleesat da ladabi suka fita, Yakuinbo ta zauna kasan carpet tana gaidata ita ma cikin girmamawa, Khaleesat ta mayar mata da gaisuwan kawal mamakon ta amsa, Yakumbo tace “Ya jikın Yariman? da fatan dar da sauki you?” Khaleesat ta gyada mata kai tace “Da sauki sosai, bai dawo ba tun da ya fita Masallaci daxu Yakumbo tace “To Alhamdulillah lafiya ta samu, dama baya dawowa da wuri in aka yi sallah, sai kusan karfe bakwai da rabi zaki ganša, don su kan yi karatu da Mai martaba bayan sallah. Ita dai Khaleesat tayl shiru bata ce komal ba Yakumbo tace “To ranki shi dade idan ba damuwa zan dan gyara maki nan bangaren, na hana sauran ma’aikatan nace ni zan dinga gyara maki cikin nan dan ba kowa kake yarda ……..”Ai har na gama gyaran Mama, ina son in dinga yin alkin gyaran da kaina tunda ba yawa ne da shi ba” Yakumbo tace To shikenan in kin zabi haka Gimbiya, su kuma ma’aikatan sal su gyara can parlon da dakuna, zan koma bakin aikina yanxu in kın mın izini Gimbiya Khaleesat ta gyada mata kai tace “To Mama, sannan babu kitchen a nan sal na can inda ku ke aiki? Yakumbo ta bude baki tace “In ji wa ranki shi dade? in ba takura ki taso yanxu in nuna maki kitchen din bangaren nan. Mikewa Khaleesat tayi, Yakumbo ma ta mike suka fita daga parion, nan Yakumbo ta nuna mata extra 3 rooms dake part din tace “Duk na bangaren Yarima ne nan Sai kuma ta tafi ta bude wani kofa nan Khaleesat taga katon kitchen that is well equipped and neat, Yakumbo tace “To kin ga kitchen din Bangaren nan kenan, babu abinda babu a ciki, idan Yarıma na bukatar wani abu da daddare kuma bai son takura kowa to nan yake yin abin sa Suka fito daga kitchen din Yakumbo ta kai ta parlon da za a fara shigowa a part din, Yakumbo tace “Wannan parlon ma duk na bangaren ne, amma shi yarıma yafi son yayi duk abinda zai yi a parlonsa dake dauke da dakinsa a ciki, a duk sanda kika gajl da zama a parlonsa ga wannan parion ma zaki iya fitowa kiyi zaman ki duk naki ne, in ma rufe kofar parton zaki yi kar a hango ki zakı iya rufe abun ki tunda na bangaren ku ne… Khaleesat dai tayi shiru bata ce komai ba, A haka suka koma parion Ajay bayan Yakumbo ta gama nuna mata ko iha na babban part din har da wata kofar da zaka bude ka fita yayi leading dinka zuwa wani garden me dauke da shuke shuke, ita Khaleesat ta zata just iya big parlor da Bedroom din ne na Ajay ashe he can use all, bata yi tunanin iya su kadai ne bangaren ba, Yakumbo tace, To bari in koma bakin aikina gimbiya idan kin ban izini Khaleesat tace “To sai anjima, Nagode sosai” Tana fita daga parion Ajay Khaleesat ta sake kulle kofar da makulli ……..Lipton me kamshi. Kamar yenda Yakumbo ta fadi karfe bakwai da minti talatin da biyar Khaleesat taji anyi knocking kotar parlor, ta mike ta tafi bakin kofar ta tsaya tace “Waye?” A takace taji yace “Bude min kofa” Bude kofar tayi ta masa kallo daya ta koma parlon ta zauna, yana shigowa ta dan kallesa duk da yanda taga ya hade rai tace “Ina kwana?” Banza taji ya mata yayi shigewarsa daki, ta tabe baki wato ya samu lafiya shine zai ci gabia da attitude dinsa, ko damunta abinda yayi bai yi ba tunda ta saba, ta dau warmer din Mami ta nufi koła zata je kitchen da Yakumbo ta nuna mata ta warike, few minutes later ta dawo parlon bayan ta warike warmer din da nufin gaya masa zata je ta kai ma Mami warmer dinta, amma ganin he is still inside his bedroom kawal ta juya ta nufi kofa ta fita zuwa part din Mami, Kamar mara gaskiya Khaleesat ke tafe tana dube duben hanya har ta isa bangaren Mami, tana sallama ta bude kofar taga babu kowa cikin parlon ta karasa ciki tana sallama a hankali ko Mami zata ji daga cikin dakin ta, jin ba a amsa ba ta zauna kan Carpet ta ajiye warmer din hannunta, the parlor was very neat and cool ga daddaden kamshin turaren wuta dake tashi, juyawa tayi jin an bude kofar parlon suka hada ido da Jay, ta sauke idonta kamar munafuka, ya kulle kofar ya karaso cikin parlon ya zauna kan kujera yace “Good morning Halysaah Without raising her head tace “Ina kwana?” Yace “Lafiya lau” Mikewa yayi ya karasa Bedroom din Maminsa yaga bata ciki, ya sake dawowa parion ya zauna yace “Ina Mamin fa” Khaleesat ta girgiza kai tace “Nima ban sameta ba Yace “Ohk, ya jikin mijin ko?” Sai a sannan Khaleesat ta daga kai suka hada ido da shi, shi ya fara dauke idonsa, ita ma ta sauke idonta tayl shiru bata ce komal ba tana wasa da fingers dinta, after some seconds tayi karfin halin cewa “I lost ur number Caimly Jay yece ………”A’a ni ba ayi blocking dinka ba…. When last did you chat me up on WhatsApp da zaka san anyi blocking din ka?” Ya ciro wayarsa a aljihunsa ya bude WhatsApp ya shiga chat din su sannan ya mika mata wayar yana kallonta, ta daga kai ta kallesa, sal kuma ta dan matsa ta kai hannu zata amshi wayar da yake mika mata sai ga Hadiyah ta bude kofa ta shigo parion bayan ta kyallara ido bata ga Jay ba tasan bangaren Maminsa ya taho shine tayi maza ta biyo sa kar ma Mami ta basa breakfast yace zai ci, duk suka juya suna kallonta, still tayi bakın kofar parton tana kallonsu with shock bak bude, wani azababben ihu ta kurma kamar warce taga wani abun razana, da karfi ta dinga cewa “Innalillahi wa Inna ilaihi raji’un, innalillahi wa Inna ilaihi rajilun, me zan gani haka? Innalillahi wa Inna ilaihi raji’un” Jay ya mike da sauri ya nufeta ganin ihun da take yi da abinda take cewa yace “Ke Hadiyah? Meye haka kike yi? Are you on ur right senses?” Ita dai bata fasa thun da take ba, wanda tuni ta ja attention din wasu yan gidan sai ga iklima da uwarta da sauri, Hajiya Habibah ma ta taho bangaren Mami da gudu Aunty ma da su Maryam da Khadijah duk suka taho cikin hanzari cause it was still morning kowa na gidan, ita kanta Mami dake bandaki cikin Bedroom dinta tana wanka a nkice ta fito ta saka doguwar riga da hijab har kasa ta taho parlon cikin gigicewa, Su Hanya Alisha da Aunty suka dinga tambayar Hadiyah me ya faru, bata tanka kowa ba kamar mahaukaciya tayı kan Khaleesat da ta mike tsaye with shock tana kallonta, cikin zatin nama Hadiyah ta fincikota ta shaketa tana huci tace “Don uwarki da mijin nawa za ki yi kwartanci? Uban me ku ke yi kusa da juna kamar zaki shige jikinsa? Ashe dama ke kwartuwa ce?” Su Hajiya A’isha da Hajiya Habibah duk suka saki salati suna tafe hannu suna kallon Khaleesat, Jay ya nufi Hadiyah da καισί καπς ποιεις “Sion thie nie liselivsh mama haka bike …….karasowa cikin parlen hata yi ha ta daka ma Hadiyah tsawa tana isowa ta fara kokarin kwace Khaleesat a hannunta tana cewa “Dama ashe ke mahaukacıya ce Hadiyah?? to saketa kar inyl mugun saba maki, mutuniyar barıza kawal mutuniyar hofi” Da karfi Hadiyah tace “Wallahi bazan saketa ba sai dai a kasheni, da mijina fa na kamata, babu wanda ya isa ya rufe wannan abu da na gani yau, da idona na kamasu, don haka kawai ki kyaleni Mami” Kilishi da a lokacin ta shigo parlon jin abubuwan da Hadiyah ke cewa ta rushe da kuka babu hawaye tace “Mun shiga uku mun lalace, meye wannan nake ji da kunne na haka? abinda bai taba faruwa ba iya tarihin masarautar nan, me zan ji yau ni kilishi, Innalillahi wa Inna llaihi raj’un Jay tsabar yanda ya zama confuse ya ma kasa cewa komal kuma bai sake matsawa ba tunda Hadiyah ta hanasa matsowe, ja Mami sai kokain kwace Khaleesat take hannun Hadiyah amma irin nikon da Hadiyah ta ma Khaleesat ba na Wesa bane, Mami tace “Ni za ki ma rashin kunya ina cewa ki sake ta kina ce min baza ki saketa ha Hadiyah, niza lo ma rashin kunya dan uwark??” Hadiyah ne huci tace “Wallahi bazan salketa ba nace Mami, sai ta fada min uban me ya kawota kusa da mijina, tun ba yau ba nasan dama tana masa messages din soyayya tana kiransa” Jay yo dake yayi karfın halin karasawa kusa da su yace “Hadiyah am talking to you, listen to me please, what is this u are doing for God’s sake??” Wani tsawa Hadiyah ta kuma yi masa tace “Wallahi wallahi idan ka kuskura ka matso kusa da ni you will be shock at my next action, sai dai a dauren kuma ubana ya fito da ni, gwara kar ma ka fara matsoWB kusa da nan na gaya maka Hadiyah na fadin haka Jay ya ja ya tsaya, Mami ta juya tana kallonsa da mugun mamaki, Ita dai Aunty na tsaye tana ta observing babu abinda face a ……faruwa Jawwad? Ka janyeta mana ka wani ja ka tsaya a wajen kana kallonsu, what is the meaning of this?? Da dai nan Ajay ya karaso balun kofar parion ya saya yana kallon Scene din babu ko kiftawa, duk yanda Mami ke kokarin kwace Khaleesat Hadiyan taki yarda don da duk karfin da Allah ya halitto ta da shi ta cakumeta, Mukhtar zal fixge Hadiyah ta massa shegen kallo tace “Kana taba ni wallahi zan Rasheta in kashe barıza ba abinda zai faru Su Hajiya Aisha da Hajiya Habiban da Kilishi babu wanda yayi attempting matsawa kusa da su balle a janye Hadiyah suka bar Mami ita kadai, su dai sai salati kawal su ke suna kara jinjina lamarin adding more salt to injury Ajay ya karasa cikin parlon ya isa nar inda suke tsaye ya sauke ma Hadiyah wasu lafiyayyun tagwayen man, tsabar yanda marin ya gigitata bata san sanda ta sake Khaleesat babu shin ba ta kwala wani kara tana rike fuskarta, Jay ya juya yana kallonsa babu ko kiftawa, Mami ta ja Khaleesat dake kuka sosai suka fita daga parion zuwa can hangaren Ajay, Ajay ya juya without looking at anybody in the parlor yayi ficewarsa shi ma, hannun Kilishi na rawa ta fara dialing number. Ummi uwar Hadiyah a wayarta, Jay da ya daure fuska sosal ya kama hannun Hadiyah dake rusa kuka kamar zata tsaga parlon suka fice daga parion. Kuka kawal Khaleesat take sosai, Mami na tsaye kanta a parlon Ajay tana tamibayarta atinda ya faru, shi dai Ajay na zaune parlon yaki cewa komai, Khaleesat na girgiza kai muryarta na rawa tace “Wallahi ba abinda nay mata Mami, kawal naje kai cooler ne, shine ban gan ki ba na zauna a parlor ina jiran ki, sai Ya jawwad ya shigo parlon ya tambayeni kina ina, nace ban same ki ba nima, shi ne ya zauna ya tambayeni jikin Ya Junaid, sal kuma yace ai nayi blocking dinsa…. Kasa ci gaba tayı tana kuka sosai, shi dai …….Suyuwa vin, maris is juye la naнтов, а jery wa wani expression yace “Hey Junaid, ina son ka gaya min where you got the guts to slap my wife, uban me tayi maka zaka daga hannu ka mareta???” Khaleesat ta daga kai tana Kallon Jay babu ko kiftawa, Mami ma ta dinga kallonsa looking so shock, shi kam Ajay yaki ma juyawa ya kalli inda Jay ke tsaye, cikin bacın rai Mami tace “Ya mareta din, nace ya mareta din, kayi uban da zaka yi Jawwad, kuma tun raina bai gama baci ba ka bar bakin kofar nan kar ka bari inyi kalamal cikin bacin rai, daga kai har ita Hadiyar bana son sake ganin kafafuwan ku a bhangarena, ka tafi ka ban waje Juyawa yayı kamar zaitashi sama ya bar masu kofar a bude yayi tafiyarsa, Mami ta nemi kujera ta zauna saboda bacin rai ta rike kanta, sai ga hawaye na zuba idonta, mikewa Khaleesat tayi duk jikinta yayi sanyi ta durkusa gabanta a hankali tace “Mami don Allah kiyı hakuri, da na sani da ban je ba, kilan da hakan bai faru ba”

Back to top button