Hausa novels

Halysaah Page 144 By Khaleesat Haydar

HALYSAAH PAGE 144…As usual haka Khaleesat ta sakankance Ajay ya dinga sarrafata da sabbin salon da ya rikitata saboda irin abubuwan da yake mata, shi kuwa jigidan jikinta ne ke kara birkita masa lissafi ya fice hayyacinsa gaba daya, sun dau lokaci me tsawo yana mata hot romance, lokaci daya ta dawo hankalinta after she felt a very intense pain, nan ta fara turasa a tsorace tana kwace kanta amma ya danneta da ka, bata san sanda ta kwala gigitattcen ba ga weight dinsa da ya sakar mata ya azaban da take ji na abinda yake yi bai fasa ba, ai ko yayi saurin rufe bakinta still struggling to get his way, sosai Khaleesat ta jigata da azaba kafin Ajay ya kyaleta amma fa sai bayan da ya samu relieve ya iya kyaleta, duk da yau din ma bai samu wuce hanyar ba but ya lura da improvement akan ranan farko da ya fara attempting da yaji kamar ma babu alamar hanyar, but yau sai yaji akasin haka don kuwa duk rokon da ta dinga yi masa tsabar baya ma hayyacinsa bai san tana yi ba sai da yaji alamar hanyar har ya samu nutsuwa a haka, kuka kawai take jikinta na rawa tana kokarin sauka daga kan gadon tana jin wani irin azaba down there ga wani mugun tsoronsa da ya shigeta, ya jaw jikinsa ya rungumeta ya lumshe ido y sauke numfashi, ta dinga turasa a tso tana cewa “Don Allah kayi hakuri, i w use the restroom please” shi dai bai saketa ba kuma bai ce mata komai ba sai sauke numfashi yake, haka ta dinga rera masa kuka jikinta na rawa cause she was still in pain don ji take kamar bai daina abinda yake ba saboda zafin da take ji, shi dai idonsa a lumshe suke yana jin kukan nata, after many minutes ta dena kukan tana sauke ajiyar zuciya, and he could feel how fast her heart was beating, bayan lokaci me tsawo yaji alamar ta fara bacci, ya daura lips dinsa kan gashinta yana kissing a hankali, and a wish immediately struck his heart, wish of virginity…. bude idonsa yayi jin wani abu ya tokari kirjinsa ba ya tuna wanda ya fara saninta a mace, and his mood immediately switched, daya kawai ya kauda tunanin a ransa gaba daya, after a while ya jawo wayarsa ya kunna Flash din ya koma yana parting legs dinta zai duba where exactly the issue is from, da sauri ta bude ido a tsorace tace “Na shiga uku…” Ganin abinda yake kokarin yi wato zai haska between her laps ta hade kafafuwanta da sauri cikin rikicewa ta dinga jawo duvet din kan gadon zata rufe jikinta muryarta na rawa tace “Don girman Allah kayi hakuri plsss” Ya kalleta calmly yace “Dubawa zan yi kawai, nothing more” Ita dai sai kokarin rufe duk jikinta take da duvet, ga kunyan kar ya ga tsaraicinta cikin haske ga tsoro don har sannan jikinta bai daina rawa ha, tana girgiza kai tace “Ni bana so plsss kashe fitilar ya ajiye wayar, ta koma tavi lamo kan gado zuciyarta na bugawa, some minutes taga ya shiga bandaki har lokacin mood dinsa babu kyau kawai daga tunanin da yayi na wanda ya fara saninta, ta mike zaune ta jawo kayanta dake gefe ta fara sakawa da sauri zata fita daga dakin, amma tana sauka daga kan gadon ta taka kafarta taji zafi har laps dinta, haka nan tana tafiya a hankali ta fice daga dakin ta shiga bathroom din dake parlonsa tana duba jikinta, ta ma yi zaton jini zata gani sai kuma taga ba shi bane, ta yagi tissue tana goge jikinta, ta tara ruwan zafi hawaye cike idonta, a fusace ta cire jigidan waist dinta ta jefar a sink din bandakin, bayan Ajay ya fito wanka ya kunna wutan da yaga bata kan gadon, shiryawa yayi lokacin bai da walwala ya saka paja dinsa sannan ya cire bedsheet din Ra gadon ya canza wani, duvet ma ya dauko sabo, ya fita parlor bai ganta parlor din ba, zuwa parlor tana duba Breakfast din da aka kawo, ba a dau lokaci ba sai ga ta da Irish da kwai da plantain da cup din shayi da farfesu duk a tray, daga gefe kuma ga bread da ta kinkimo, sai wainar shinkafa da miya, bayan ta ajiye ta zauna ta fara ci ta kalli Khaleesat dake saka kaya tace “Ke banda abun ki maimakon ki zauna can bangaren mijinki yayi petting dinki yanda ya kamata shi ne zaki wani zo min nan, to in maki me?” Khaleesat tayi kamar bata san da ita take ba, amma fa duk ta tsargu kar dai Safiyyah ta gane wajen Ajay ta tafi daren jiya, tana gama shiryawa Ajay yayi sallama yayi knocking kofar dak da sauri Safiyyah ta boye uban break din da ta jido sannan ta dawo ta zar tana amsa sallaman sa, bude kofar da yayi Safiyyah na dan sunkuyar da kai tana washe baki tace “Ina kwana Yaya”. Ajay” Yace “How was ur night?” Tace “Alhamdulillah” Yace “Zata kai ki wajen Mom din Jawwad ku gaisheta….” Safiyyah tace “Toh yanxu zan shirya” Juyawa yayi ya bar bakin kofar bayan ya dan kalli Khaleesat da taki kallonsa, Safiyyah tsabar zumudin taje taga uwar Jay ko breakfast din bata yi ba ta tafi tayi wanka da sauri ta fito ta saka kaya ta feshe turare ta yafa mayafi tana kallon Khaleesat tace “Mu je, na shirya” Khaleesat tace “To breakfast din fa?” Safiyyah tace “Mu je dai in na dawo zan yi” A tare suka fita daga parlon Safiyyah na kallon Khaleesat ganin yanda tayi kyau don dama kawartata in ta so dai iya dressing ba kamar ba a Mari taso ba, suna fita Main parlor Khaler tace ma Safiyyah tana zuwa ta da abu, parlon Ajay ta bude slowly tana leka ciki taga bai taba breakfast din da ta ajiye a ba, shiga parlon tayi tana tafi kali ta bude kofar bedroom dinsa ta shiga ta kulle, bacci ta tarar da Safiyyah take yi saman gado, ta karasa cikin dakin ta kwanta kan darduman dake shimfide, a haka bacci ya dauketa… Sai ji tayi Safiyyah na tashin ta wajen karfe bakwai da rabi, ta mike zaune tana murza ido, Safiyyah tace “Meye na kwanciya a kasa kuma? Yaushe kika shigo nan?” Khaleesat ta mike tsaye jin Sallaman Yakumbo, kofa ta nufa har ta mance ciwon da take ji in tana tafiya, sai da ta dan yi jim sai kuma ta ci gaba da tafiya slowly, Safiyyah dai ta bi ta da kallo, a ranta kuwa ta fara addu’an Allah ya sa abinda take tunani ne ya faru cause sarai taji ihun da Khaleesat ta kwala jiya don bat bacci ba lokacin, to in abinda take tunam ne ya za ayi da Nenne da tace zata k hanyar Bauchi ana idar da sallan asusa, Safiyyah ta jawo wayarta da sauri ta kira Layin Nenne, yana fara ringing ta daga tace “Salamu alekum” Safiyyah ta gaida Nenne, Nenne tace “Safiyah ce?” Safiyyah tace “Eh ni ce Nenne” Nenne tace “Ai gamu nan dab da shigowa Bauchin yanxu haka” Safiyyah tace “Ikon Allah ke da wa Nenne?” Nenne tace “Ni da Noor, na sa an kira Murja tayi maza ta tsaftace mana dakinta kafin mu karasa, kuma ta mana girki” Safiyyah tace “To shikenan Nenne, zan kira idan kun karaso” Nenne tace “To Allah ya maki albarka er nan, ina naga ta zama, kuma kar ki kuskura ki ce masu na shigo garin sai na gama abinda ya kawo ni zuwa gobe” Safiyyah tace “In sha A Nenne” A haka Safiyyah ta katse wa ta ajiye, bayan Khaleesat ta gaisa Yakumbo da ta shigo da ma’aikatan suka kawo masu breakfast ta dibar ma Ajay duk da haushinsa da take ji ta dora masa kan tray zata je ta ajiye masa a parlor in ya gani ya dauka, tana bude kofar dai dai sanda yake fitowa daga dakinsa, taki yarda ta kallesa ta ajiye tray din hannunta da sauri zata fita yayi hanzarin rikota, ta samu ta kwace kanta ta gudu ta fita daga parlon ta shige dakin da Safiyyah take tana turo baki, zaunawa tayi gefen gado tayi shiru don har ta tsorata, Safiyyah dai sai kallonta take, ganin kallon da Safiyyah take mata tace “Ga breakfast can parlor ki je ki dau abinda kike so ki ci don varieties ne…” Safiyyah tace “Ohh da kaina ma zanyi serving abinda zan ci babu ko k Khaleesat ta tabe baki tace “Ai ke bakuwa bace” Mikewa tayi ta bude p ta ciro kayan da zata sa don wanka take son shiga tayi, har Khaleesat ta fito wanka Safiyyah bata je ta debi breakfast din ba, cikin shiryawa Safiyyah ta saki “Ina jigidar?” Khaleesat dake shafa mai tace “Wani shegen Jigida” Sosai ta ba Safiyyah dariya amma ta hadiye tace “Ban gane shegen Jigida ba?” Khaleesat tace “Ke ban so… na cire, in kina so sai in baki ki tafi da shi” Safiyyah tace “Tabdi, ko dai tsinkewa yayi dai?” Khaleesat ta wani kalleta tace “Ban gane tsinkewa yayi ba” Dariya Safiyyah tayi tace “Atohh na sani? Daga tambaya, ai yakan tsinke at night” Banza Khaleesat tayi mata ta ci gaba da shafa cream dinta, nan Safiyyah taji zuciyarta ya raya mata cewar abu ya kankama tsakanin kawarta da Ajay, to yanxu ya zata yi da Nenne da tak hanya tun da asubar fari, kar fa Nenne ta tsigaleta a garin mutane gashi Ner tace mata kar ma ta gaya ma Khaleesat din tana zuwa, mikewa Safiyyah tayi ta fita zuwa parlor tana duba Breakfast din da kawo, ciki taga bai taba breakfast din da ta ajiye masa ba, shiga parlon tayi tana tafiya a hankali ta bude kofar bedroom dinsa tana leka ciki ta gansa zaune kan kujeran dakin yana danna wayarsa, kin shiga dakin tayi ta sauke kanta a hankali tace “Baka yi breakfast din ba” Without looking at her yace “An bani ne?” Ta wani kallesa tace “To ba gashi a parlor ba” Still not looking at her yace “Ban gani ba” Bude kofar tayi tana nuna masa inda Tray din ke ajiye, yace “I can’t see it” Ta tura baki ta juya ta bar bakin kofar, fita zata yi daga parlon amma ta kasa, after some seconds ta juya ta dau tray din ta nufi Bedroom din n da shi, tana shiga ta dan saci Kallonsa karasa can ciki ta ajiye tray din kan Ca kafin ta dago taga ya mike, hayewa saman king size bed din nasa tayi da sauri ta koma can daya bangaren ta sauka kamar zata yi kuka tace “Ni wallahi bana son irin haka” Duk da dariyar da ta basa yaki yi kawai ya dau laptop dinsa kamar dama shi ya mike ya dauka, ganin bai sake kallon inda take ba sai ma bude laptop dinsa da yayi, ta fara tafiya a hankali zata gudu daga dakin, still yayi kamar bai san abinda take ba, sai da yaga ta kusa kofa bayan ta wucesa a guje sannan yayi hanzarin cafkota, ta durkusa da sauri ta marairaice tace “Wayyo na shiga uku, meyasa kake haka” Dagota yayi duk da she is backing him don ta baya ya kamota ya jawota jikinsa ya rungume, murya can kasa yace “Bed dina kika taka kinga new bedsheet a kai?” Kamar zat kuka tace “Plsss kayi hakuri” ta zaro jin inda yake kai hannunsa cikin rax murya tace “Don Allah ka kyaleni Sop na jirana a parlor za mu je wajen Mami faa” Juyowa da ita yayi yana kallonta, tayi in rufe fuskarta saman kirjinsa tace jin hannunsa saman waist dinta bayan ya dage doguwar rigar jikinta, ya dago kanta murya can kasa yace “Why did you remove the bead?” Kamar zata yi kuka taki yarda su hada ido tace “Tsinkewa yayi” a hankali yace “A ina ake siyarwa?” Ta turo baki tace “Nima ban sani ba” Kallon bakin kawai yake, can yace “In kin je yanxu ki ce Mami ta baki wani” yana fadin haka ya hade bakinsa da nata ya fara kissing dinta passionately hannunsa a waist dinta yana caressing, nan da nan taji kafafuwanta sun kasa ci gaba da daukarta kuma ta kasa hanasa, lokaci daya taji yayi unzipping din gown din jikinta letting the gown fall do barrier din da ya rufe chest dinta ma ciresa, kawai sai jin su tayi samang yana smooching dinta, ya dau lokaci yana kissing dinta before slowly coming down her chest yana kallo, gaba daya Khaleesat ta mance da wani tsoro haka nan ta bari ya lulata zuwa wani world din yayi yanda ya so da ita cause he romanced her deeply daga karshe ya kankameta jikinsa yana shafa gashinta da ya cire ribbon dinsa tuntuni, that was when she realized he off his wears too jinta a bare body dinsa, rufe fuskarta tayi kan chest dinta tana kara shiga jikinsa, a haka bacci ya dauketa…. A hankali Khaleesat ta bude idonta after almost an hour, ta gansa tsaye gaban mirror din dakin ya gama shiryawa yana sa wrist watch dinsa, gaba daya kamshin turarensa ya cika dakin, suna hada ta madubin ta rufe fuskarta da saun duvet tana jin wani irin kunyansa, ba ya gama abinda yake without looking her yace “I am resuming work today….” Ta kara bude ido a hankali tana kallonsa, ya dau wayarsa da makullin mota ya fita daga dakin, a hankali ta sauka daga kan gadon ta shiga bandakinsa babu komai jikinta, sai bayan da ta fito wanka ta tuna Safiyyah da ta bari a parlor, zaro ido tayi tana kallon agogo da sauri taga karfe goma, cikin hanzari ta maida kayanta da ya ajiye mata kan kujera ta dau veil dinta ta fita daga dakin da sauri, tana fita Main parlor ta tarar da Safiyyah zaune ta rafka uban tagumi har sannan Mayafin data yafa a jikinta bata cire ba.

Back to top button