Uncategorized

Yaro Ne Page 51-60 Hausa Novel

Bacin awa daya sukayi

Suka tashi dan yin sallah asubah,

Faisal bai dawo gida ba sai qarfe bakwai da rabi,

Yasamu Aisha akan sallaya tana bacci,

Faisal Ya dauketa cak yakaita kan gado,

Yadawo falon Yana duba wani abu a laptop dinsa

Bayan sati biyu da daddare zazzabi ne mai zafi yarufe Aisha

Faisal yabata magani sannan yasa tayi fitsari

Yagwada ta

Yaga akwai shiga ciki

Hawayen farin ciki yaji yana gan garowa

Allah Sarki ashe nima zanga jinina

Aisha Allah yasau keki lafiya

Alokaci Aisha nabacci

Faisal akan sallaya yakwana yana yima allah godiya,

Yasan aduniyan nan babu abinda yarasa sai dan uwa na jini 

Gashi yau Allah yabashi

Aisha taji dadin jikinta

Duk dadai bataji garau ba

Amman dasauqi

Faisal bai fadama Aisha tanada cikiba

Amman yana tsananin bata kula sosai

Inyafita kayan ciye ciye kala kala,

Haka yasa wani lokacin ko tanason abu kafin tamai magana yakawo mata,

Haka lokaci ke tafiya

Dan yanzu faisal baya samun matsala da Aisha ko ta bangaren sex ne haka yakeyin yanda yaso da ita dan

Saboda itama sha’awa ke yawan damunta

Kodan cikin da batasan ta nadashi ba ne oho

Ranar wata Monday Aisha na zaune afalo tasa riga da wando tana kallon wani India film taji sallama

Ta amsa tare da bada umurnin ashigo

Qawarta talatu yar makarantar suce

Aisha tace wa zan gani talatu tace nice nan

Taqaraso tare da zama tana fadin wash

Aisha takawo mata drinks da abici ,

Talatu iri yan matan nanne wayanda idanunsu abude yake da bariki,

Shiyasa iya mutuncin Su da Aisha bata bari tasan gidansu ba ,

Saidai ahadu a school arabu school

Talatu tace wllh

Download>>> Dr. Bobby Complete Novel Document

Qawata baki da kirki zakiyi aure ko kifada mana haba qawata saikace ana gaba,

Aisha tace kiyi haquri auren ne yazomin a bazata shiyasa kuma dan uwana na aura shiyasa,

Talatu tace masha Allah,

Amman yanzu ba batun makaranta sai kin haihu ko

Aisha tayi dariya tace tunkafin ciki yazo ana batun haihuwa

Talatu tace ok yanda aka mana rowar biki haka za ai mana na haihuwa

Aisha tace ba haka bane ni banida ciki,

Tanatu tace wllh qawata kinada ciki

Rabonki da kina nufin kina jini 

Aisha tayi shuru tana tunani 

Can Aisha tace qawata wata biyu yanzu bayi jiniba,

Talatu tace qawata inna ganinki nagane kinada shigan ciki gashinan ya nuna ajikinki,

Cikin sanyin murya Aisha tace

banaso qawata 

zancire

banshiya haihuwa yanzu ba,

Talatu tace gaskiya nima banason daga aure sai ciki

Talatu tace

Inbakya so inrakaki acire miki tun yanzu,

Aisha ta ce muje yanzu gawata dan Allah muje yanzu tafada hawaye na gan garowa a fiskarta

Talatu tace ok muje

Suka tashi. Suka tafi

Wani qaramin asibitin wani inyamuri

babu abida akeyi a asibitin sai zubar da ciki 

Ko cikin wata tarane wannan iyamurin na cirewa

Suna zuwa Aisha tabiya kudi akacire,

Zasu fito talatu tace zata wuce gida daga nan sai gobe insha allahu zanzo indubaki

Aisha tace to qawata nagode

Aisha tafito bakin titi tana qoqarin tare abun hawa

Faisal ne yafito gurin aiki yanata saurin zuwa gida kasancewan yau bai tashi da wuri ba

Tun daga nesa yahango Aisha a bakin titi a gaban asibitin emeka,

Saida gabansa yafadi,

Ya daure yana karanto addua a zuciyarsa ,

Allah yasa hasashensa ba gaskiya bane ,

saida yazo daf da ita yatsaya

Aisha kuwa ganin motar faisal agabanta saida hantar cikinta yajuya

Faisal Yamiqa hannu yabude mata,

Qofar dan kar tabata masa lokaci,

Jiki a san yaye

Download>>> Attajiri Ko Almajiri Complete Novel Document

Ta shiga

Tana shiga yaja motar da qarfi kamar zai tashi sama,

Ko kallon inda take baiyiba,

Suna shiga gida

Aisha tayi saurin sauka tashiga gida,

Faisal tun kafin yagama fakin Aisha ta sauka tashige gida,

Daret bayi tawuce,

Faisal koda yashigo bai gantaba 

Shima Faisal bayin yawuce daret

Yana shiga bayi yarufe qofar ya jin gina a jikin qofar tare da nade hanhunsa a qirjinsa

Aisha kuwa ta gama cire kayan jikinta kena,

Taciro audugan da akasa mata 

Wada yajiqe da jini batasan sanda tasake audugan a qasaba

Idanun Faisal ya kada yayi jazur

Cikin sanyin muryansa 

Yace Aisha

Inna cikina 

Aisha kuwa hantan cikinta ne yajuya dama Faisal yasan da cikin,

Yasake mai maita tambayan sa,

Cikin bacin rai

Aisha inna kika kaimun cikina

Aisha kam tayi mutuwan tsaye dan takasa magana,

Faisal ne yafara tahowa inda take

Itakuma tana ja da baya,

Har takai bango 

Faisal nazuwa ya dauketa da wani wawan miri,

Wanda sai da komai tadauke mata na wucen gadi,

Kafin yadawo daidai tasake jin wani wawan mari a dayan bangaran,

Nan Aisha tazube qasa tareda kurma ihu

Tana fadin Dan Allah kai haquri Faisal wllh bazan sakeba

Kisan banason hayaniya ko

Tayi saurin daga kai kamar gadangariya tare da daura hannunta akan bakinta

Faisal yatsugunna a gabanta yakama gashin kanta yadago fuskarta cikin bacin rai

Yace

Aisha emeka ne zaki budemai gaban ki dan yacire miki ciki,

Ais 

Baiqarasa fadar abinda xai fada ba

Tari ya sarqeshi yafara tari mai qarfi,

Nan yaji abu yacika mai baki 

yasan jini ne dan haka yatashi dafe da qirjinsa,

Nan yacire kayan jikinsa

Yasakar ma kansa ruwa har lokacin tari yakeyi 

Inyafi tari sai jini yacikamai baki

Yakai minti biyar 

Lokacin tari yafara cin qarfinsa

Dakyar yasamu yasaka jallabiya da gajeran wando,

Yazauna a bakin gado

Download>>> Budurwar Mijina Complete Novel Document

Dafe da qirjinsa 

Aisha kuwa ta tsorata tasan jikinsa ne

Aisha hanin haka ta taso

Ta dauki towel tadaura tafito

Tasame shi dafe da qirji cikin sanyin murya tace ina maganika yake

Faisal bai kulataba tasake tam bayansa dayaga zata dameshi ya kamata yaturata falo yakulle qofar daki,

Aisha kuwa data fadi saida tabige goshinta

Faisal kuwa tun yana iya zuwa bayi ya zubar da jinin har ya kasa 

Yana zubarwa agurin

Aisha kuwa kuka takeyi tana buga qofar

can taga wayansa akan kujera

Tadauka ta daily nomban Abdul

lokacin abdul natare da abba zai aikeshi,

Yana dauka tace Abdul kazo faisal zai mutu yana aman jini,

Abdul yayi salati Abba kuwa yaji abida akace

Cikin hanzari Abba yace Abdul muje gidan,

Aisha najin tsayuwar matan su Abba ta dauki hijabin ta tasaka Abdul ne yashigo abba na biye dashi

Abdul yace sister inna faisal din tace yana daki Abdul yafara buga qofar yana kiran faisal,

Amman shuru,

Har lokacin suna jin tarinsa,

Abba ne yaza jikin qofar yace Faisal

Cikin wahalalliyar murya yace naam abba

abba yace dan Allah zo kabude 

Faisal cikin tangadi kamar dan giya yazo yabude qofar,

Yana budewa yafada jikin abba tare da sumewa,

Download>>> Yar Harka Complete Novel Document

Aranan Abba bai bar Aisha ya kwanaba,

Sai shi da abdul suka kwana,

Kasancewar

Aisha bata kwana a asibiti ba 

da asuba tazo asibiti

alokacin su Abba na masallaci,

Bayan sundawo saka tad da ita

tagaishe tare da tambayan maijiki

Kalon da Abba keyi mata ne yake ysoratata

Amman baice mata komai ba,

Kuma har lokacin faisal bai kuma farkawaba,

Umma tazo da misalin shadaya Abba ya dauki su umma suka tafi gida

yacema Abdul yazauna shida Aisha

in yadawo sai shima yaje gida yayi wanka

Bayan tafiyan Abba da minti talatin faisal yafarka,

Aisha da abdul suka nufo kansa suna mai sannu da jiki 

kai ya gyada musu batare da yace komai ba

Cikin sanyin murya Aisha tacema abdul yakira likita,

Abdul nafita kamar jira Aisha takeyi 

takama hannun faisal 

ta durqusa tare da sakin wani irin kuka mai cin zuciya

Tana fadin Dan Allah faisal kayafe min Dan Allah

Taci gaba da rera kukanta

Ahaka likitan yasame su

yace Aisha ai murna yakamata kiyi ba kuka ba

Likitan yadubashi yace alhmdllh 

Za a iya bashi abinci mai ruwa ruwa ,

Cikin sanyin murya Aisha tace to,

Likitan na fita

faisal yayima abdul alaman yazo yataimaka mai

Abdul yazo yakama shi yatashi

Faisal yayi saurin jan mayafin yarufe jikin sa

ganin bakaya dagashi sai gajeren wando

Kasan cewan yanayin halittan sa yasa shi ko agaban yan uwan sa maza ma ,

Yanajin kunyan baiyana jikinsa

Sanin halinsa

yasa Abdul dauke fuskansa

Yanason yatam baye Aisha kayansa,

Yakasa

Tafara qoqarin tashi Aisha tayi saurin riqeshi ya tai malamai yatsaya ,

Faisal ne yanuna mata qafar sa

Alamar takalmi fa 

Tayi saurin taje gurin Abdul tace ya bata takalmin sa

Yabata 

ta riqe tariqe faisal yasamu yasaka takalmi

AishaTakama mayafin zata ajiye 

Yayi saurin kallon Abdul

Dayaga Abdul baya ganin su Sai yasake

ta ajiye a saman gadon

takama shi

Suka shiga bayi,

Takaishi yayi fitsari 

Cikin sanyin murya faisal yace zan zauna nagaji 

Tace to

Tafito tadauki plastic chair yakawo mai yazauna

Yana mai da numfashi alamum gajiya

Daga ganinsa kasan yana jin jiki

Cikin sanyin murya yace kizuba min ruwa 

Yafada yana nuna mata kansa

Cikin sanyin murya Aisha tace baka cire wandon ba

Yace nagaji

Dakyar yasamu yacire wando ajikinsa

kasancewar jikin shi babu qarfi 

ita kuma aishi bata da qarfin da xata iya dagashi

Bayan yacire tafara zubamai ruwan kamar yanda yace mata,

Bayan sun kammala tabude jakar da tazo da kayan sa yadauki wando three kwata tasakamai tare da t sheet mara dauyi 

Takama shi suka fito 

Suna fitowa abba na sallama ganin Abba yasa faisal saurin sauke kansa qasa

Har ga Allah yanajin kunyan Abba

Amma bazai iya qarasawa gado da kansaba 

Haka yasa yakasa kwace jikinsa saida sukazo bakin gado

Aisha ta sake shi

Download>>> The Governor Wife Book 3 Complete Document

Ya kama qarfen gadon

Ya tsugunna cikin dauriya yace abba Alamin gaisuwa

Abba ne yayi saurin kamashi ya daga shi yana fadin haba faisal kwanta kahuta

Kaji yajiki

Cikin sanyin murya faisal yace da sauqi Abba

Abdul ne yazo gaban gadon yana cemai yajiki cikin murmushi ya miqamai hannu

Alamar sauqi

Aisha kuwa ta hado Mai tee takawo mai

Yace a a

cikin sanyin murya tace

inkawo maka kunun gyada 

ummace yakawo maka

Yace a a

Tajuya takali Abba 

Cikin sanyin murya tace Abba yaqi cin komai

Faisal ne ya harareta ta yanda Abba bai gansa ba

Cikin sanyin murya Abba yace 

Faisal daure kasha ko kadan me

Yace to abba

Ya karba badan yaso ba yasha yabi

Yabata kofin

takarba nan bacci ya daukeshi

Back to top button