Hausa novels

Mejo Najeeb Page 3 By Autar Alheri

“Wurin kayanta tanufa da lalabe domin sunyiwa d’akin d’ib bakaganin ko tafin hannunka, sewani D’an iskan Nishi sukiyi suna sambatu Irinna iskanci domin sunyi Nisa acikin duniyar abunda sukeyi duk sun haukata juna….. k’wallar data zubowa Isseta tashare domin idan da sabo tasaba dajin wannan mugun abun sedai ba yadda zatayi dasu yau ace gaka zaune aguri ana aikata bad’ala Kuma ba yadda ka’iya ai abun daciwo sedai tanayiwa Y’an uwan nata fatan shiriya dudda batasan ko suwaye ke aikata hakanba daga cikinsu…..kayanta talaluba tasaka kana takwanta zuciyarta a tunkushe.LegosBanana islandCaptain Jameel nanan azaune Doctor ziyad yashigo parlor tareda Munir k’anen mejo najeeb d’in…. captain Jameel naganinshi yamik’e dasauri Yana fad’ar yawwa doctor k’araso kaga yakamo hanunshi suka nufi k’ofar bedroom d’in….Amma fa tana anan yadda take domin dai koyanzu y’ar gidan d’azunce sabida bugun duniya sunyi Amma najeeb yak’i bud’ewa…Hakan yasa doctor ziyad kallon captain Jameel cikin jimamin wannan abun yace “captain Jameel kasan waye mejo dakafiyar tsiya tinda yak’i yabud’e bedroom d’innan tobafa ze bud’e bane abunda yafi kawai muyi hak’uri har lokacinda yaga damar bud’ewa tinda bawata mafitar. Hakane doctor Amma narasa Gane kan wannan abun ace mutin bashida lpy ciwo me had’ari Irin wannan Amma baze bari adubashiba? “To yamuka iya halin Yaya najeeb seshi wlh ninarasa yazamiyi dashi cewar Munir d’in.”Yaya Munir gashi inji mama tace kusaka wannan kubud’e bedroom d’in. wata matashiyar budurwa wadda bazata wuce 22 year ba tafad’a tana mik’awa Munir spea key…murmushi Munir da captain Jameel sukayi atare kana Munir yakarb’i key d’in tareda cewa yawwa Ummi kin kyauta wlh. Yana gama fad’ar Hakan yashiga bud’e bedroom d’in ita kuwa Ummi tabar part d’in.Yana bud’ewa suka kutsakai aciki ai arud’e suka k’arasa kanshi ganin yadda yake d’aukar Rai gabaki d’aya yafita hayya cinshi idanuwanshi sesun kafe sukoma bud’ewa Sam besan wake kanshiba….cikin tashin hankali suna shika maimaita innalillahi wa’inna,ilaihiraji’un kamun doctor ziyad yace su d’aukoshi suje hospital…shiko Munir tuni yarusheda kuka ganin yadda yayan nashi Yakoma lokaci d’aya….ahakan suka d’aukoshi sedai abun mamaki ko bedroom dinshi Basu fitaba yabud’e idonshi dasuka mishi nauyi jinshi kanannad’e ajikin mutane yasakashi kiciciniyar sauka daga jikinsu…tsayawa sukayi sunabinshida kallon mamaki kamar bashine yanzu yake kamar gawaba abundai kamar meshafar aljanu🤔 kamin wani dagacikinsu yayi magana harya sauka daga rik’onda suka mishi cikin wani shegen cool voice me wuyar saurara yace “what’s run with me? Dazaku d’aukoni Hakan kamar wani jinjiri? Yafad’a Yana yamutsa kyakkyawar fuskarshi…..dukkansu da kallo suka bishi Baki sake Amma rasa wanda zeyi karfin halin yin magana acikinsu.Shiko ganin sunkafeshida idone yasakashi komawa kawai bathroom dinshi Yana Jan tsaki ganinshi dagashi se towel gashi sunshigo mishi d’aki babuko sanarwa🤣 (nikuwa nace haba y’allab’ai mejo Ina batun wata sanarwa kaida suka samu gawa tabara Amma harkasamu Baki ayanzu? Bawai towel ba Aiko atsirara sukasameka basani zakayiba🤣🙈)Da kallo kawai suka bishi Baki a sake seda yashige warshi bathroom kana doctor ziyad yasauke ajiyar zuciya Yana fad’ar “a gaskiya wannan ciwonna mejo akwai rikitarwa da mamaki acikinshi Abu kamar shafar ajanu? “Humm aini nama rasa mizance domin Ina ganin Irin Hakan ataredashi Amma yau kam abun yafara bani tsoro cewar captain Jameel….shikenan ba abunda zamuyi mishi ayanzu kam se addu’a Allah yabashi lpy. To Ameen y rabbi suka fad’a suna k’ok’arin barin d’akin. Inda Munir kuwa yasamu wuri yazauna Yana jiran fitowar yayan nashi.A parlor k’asa suka samu Hajiya Umma zata shiga kitchen cikin hanzari ta taresu tana fad’ar yak’i bud’e k’ofar ko Jameel? “Dan murmushi captain Jameel yayi kana yace wlh Yama warke Hajiya Umma yanzu idan kika ganshi bazakice yayi ciwoba…Ido tad’an zaro kamun tasauke ajiyar zuciya tana sakin murmushi cikin farin ciki tace Kai masha Allah Amma Abu yy kyau to Dr wai mike damunshine Hakan? “Nima wlh bansaniba Hajiya Umma domin ciwon mejo kamar me shafar aljanu Hakan yake. “Hakane doctor nikaina abun nabaki mamaki Amma dudda Hakan adubashi please kaga se musan ta Ina zamu fara Taron matsalar ko yakukagani. “Eh zancenki gaskiya ne Umma Amma kinsan baze tab’a yadda adubashiba muddin Yana cikin nutsuwarshi sedai kawai muyi hak’uri tareda yimishi addu’a Allah yabashi lpy….. numfashi tasauke mik’arfi cikin damuwa tace shikenan mun gode doctor Jameel kutsaya kuci abunciko? “Aa Hajiya Umma nima gidan zanshiga yanzu. “To shikenan asauka lpy tafad’a tana shigewarta kitchen d’in.

Yana fitowa daga bathroom d’in yaga Munir kad’ai zaune abakin bed dinshi Yana Danna wayarshi…Jin motsin fitowar mejo d’in yasakashi d’agowa cikin sauri yans fad’ar Yaya najeeb yajikinka? Kaji sauki sosai? Dan yamutsa fuska najeeb d’in yayi ahankali Yana shafa manshi seda yagama yafesa turarukanshi masu sanyin kamshi kana yad’ago tareda fad’ar alhmdllh daga Hakan yanufi wardrobe dinshi.K’ananun Kaya yad’auko Nashan iska kana yadawo bakin bed d’in ya’ajiyesu….da kallo Munir kebinshi har yad’auki boxes dinshi zesaka se alokacin yad’ago tareda makawa Munir harara Irin kadaneni da kallo d’innan…Dan murmushi Munir yayi kamun yace haba yah najeeb nifa kanenka ne kawai inaso nasan lpyr ka ne domin wlh my tsorata. “Kafeshida Ido najeeb yayi kafin yasauke ajiyar zuciya cikin cool voice dinshi meshiga jikin y’anmata yace “hum tinda kana k’anena se akace sekaga tsiraicinako? Tinda ga sa’arka. “,Ohh yah najeeb nifa namujine minene Dan kasaka kaya agabana shine zanga tsiraicinka haba yah najeeb dukkanmu fa d’aya ne. Yak’arasa zancen Yana murmushi.Da kallo najeeb yabishi cikin mamakin furucinshi wai dukkansu d’aya ne ko uban waye yagayamishi Hakan oha, “wata muguwar harara kawai yake jifanshi da ita batareda yak’ara cewa komaiba…Hakan yasaka Munir Shanjinin jikinshi cikin sauri yamik’e yabar d’akin Yana y’ar dariya domin yasan halin yayan nashi tabbas yatsaya zesha najaki.Shikuwa seda yagama shiryawa tsab cikin wando blue da farar Riga mekaramin hannu wanda tafitoda asalin kirarshi ta k’ak’k’arfan namuji, gaskiya mejo najeeb kyakkyawa ne bak’arya……fitowa yayi cikin takonshi na izza da takama ya’iso general parlor gidan inda yasamu mama da Ummi yarta kenan suna kallo daga dining Kuma Hajiya Umma ce da mansura se Munir da siyana. “Good evening mom yafad’a atakyaice… d’agowa mama tareda fad’ar yawwa najeeb ya jikin naka? “Alhmdllh. Inawuni yah najeeb y jikinka? Cewar Ummi. Seda yakusa kaiwa dining d’in kana yace “alhmdllh Ummi jeki gyaramun part d’ina.. okay kawai tace tamik’e tareda haurawa Saman domin ciki umurnin yayan nasu.Good evening Hajiya Umma, yafad’a ahankali Yana zama d’aya daga cikin kujerun inda mansura taja mishi…..batace mishi komaiba se murmushi datayi kana takarabo kusanshi tareda dafa kanshi ta d’ago fuskarshi dakyau tareda manna mishi kiss asaman lips dinshi tana murmushi tace “my lovely son kaji sauk’i y jikin naka? Tafad’a tareda Dora kanshi akan cikinta daganan tsayenda take…..shidai bece komaiba Sema Hankey dinshi dayasaka yad’an goge lips dinshi kana yace alhmdllh…sukuwa su Munir da siyana harma mansura bawanda yace komai domin inda sabo sunsaba da wannan halinna Hajiya Umma muddi zatayi magana da yayan nasu to seta sakashi ajikinta Kuma yimishi kiss asaman lips ba sabon Abu bane agaresu sedai idan so Dari zatayi mishi kiss d’in tofa ze goge bakinshi na iya wannan adadin Kuma bazata fasaba dudda tafahimci bayaso. siyana ce tataso tazauna akan kafafunshi tareda dafashi tace “yah najeeb wai inji anty juwaira k’awar anty Ummi tace tana gaidaka….kafin mejo najeeb yabata amsa cikin fad’a mansura ke fad’ar ita juwaira miye had’inta da Yaya najeeb dazata gaidashi eye? “Ikon Allah toke miye naki aciki inaruwanki kibari wanda akegaidawar yabata amsa nama, cewar Munir….shikuwa mejo najeeb d’agowa yayi ahankali yawatsa musu lulu blue eyes dinshi masu firgita yam Maza kana yamayarda duban shiga siyana yace…!

Visit Kundin Hausa Novel For More Novel

Back to top button