Kannywood
Abba Hikima Fagge Ya Cire Tsoro 😡 Ya Fada Wa Gwamnati Kano Gaskiya Game Da Sakin Murja Kunya Da Kotu Ta Yi.
![](https://aihausanovels.com.ng/wp-content/uploads/Screenshot_20240219-090939.png)
Hatsarin da ke tattare da sakin Murja ‘yar Tiktok daga gidan gyaran hali ba tare da umurnin alkali ba – Abba Hikima
An tabka babban kuskure a sakin da aka yiwa Murja ba tare da an bada beli ba cewar fitaccen lauyan nan a Kano Barista Abba Hikima Fagge.
Abba Hikiman ya bayyana babu inda a doka aka yarda a aikata hakan, aiwatar da hakan ba karamin barazana bane ga fannin shari’a a jihar Kano.
Yayi kira da Gwamnan jihar da babbar murya da ayi duba absa lamarin domin shine uban doka a jihar ta Kano.
Ga cikakken bayanin cikin bidiyon dake kasa👇👇👇