Hausa novels

Kurkukun Kaddara Takun Farko Chapter 68 By Hafsat Bature

💋KURKUKUN ƘADDARA💋

E68

By Boss Bature

💋PRISONERS💋

Muryarta a ruÉ—e ta ambaci sunan ta,

“UNAIZA”! a yayin da ta ke Æ™are mata kallo na ban al’ajabi, kamar fatalwa ta rame ta bushe ta Æ™anjame, Irin rigar da aka dawo da batool itace a jikinta launin ja guntuwa wadda da kadan ta zarce mazaunanta ta yi wani irin haske, babban abunda ya tayar ma Angel hankali yakushin akaifar da ta gani akan fuskarta, wuyanta da fuskarta duk sun faffashe ta ko’ina red marks ne, hatta la66anta a fashe su ke sun kumbura, idanuwanta sun Æ™anÆ™ance daga gani ba Æ™aramin kuka tasha ba, kamar ma bata a cikin hayyacinta, tsananin tashin hankali ne akan fuskar Angel, zuciyarta ba Æ™aramin tashi tai ba, ta rasa akan wa zata tsayar da idanuwanta, tsakanin majnun da ya ke yin shessheÆ™ar kuka da kuma Unaiza da ke A tsaye jikinta na kerma, gabanta na faÉ—uwa ta soma tafiya tana tunkarar su, koda majnoon yai arba da fuskar Angel nan ta ke ya kware baki yana kuka yana ambaton sunanta, da gudun gaske Angel ta nufe shi tunkan ta Æ™arasa gaban shi a wani slow ta zube saman gwiwowinta dab da shi ta sanya hannayenta biyu da ke yin kerma ta rungumo shi zuwa jikinta, tsabar tausayin shi da ta ji ne yasa ta fashe da matsanancin kuka mai sautin gaske tamkar ranta zai fita, sautin kukanta ne ya karaÉ—e cikin É—akin nasu, Wanda silar hakan ya farkar da masu Bacci, A firgice kowan nan su yai wurgi da bargon shi a lokaci É—aya su ka mimmiÆ™e zaune saman gadajen su suna faman mutsustsuke idanuwan su da hannayen su, ba zato ba tsammani idanuwan suka sauka akan Angel da ta rungume majnoon a Æ™irjin ta, babu wanda Ya lura da Unaizah a cikin su,

Da Æ™arfi Deeja ta furta sunan shi”CHINONSO!” ai ko da gudu Suka diddiro daga saman gadajen su Jamimah hada tuntu6e garin yin sauri jin an ambaci sunan abokin wasan ta, Azeeza ta watso da gudu, Gaba É—ayan su ne suka hallara a bakin benen Suna kallon shi, Hankalin su yai mugun tashi Zuciyoyinsu sun karaya, ganin irin tabbunan da ke a saman fatar shi, masu saurin kuka tuni sun fara irin su azeeza, tuni ta zube saman gwiwowinta tana yin kuka.

Hawaye ne kwance a cikin idanuwan su, Batool dake a tsakiyar su tana bin bayan majnoon da ido, tuni ta gane cewa su ne sabbin prisoners É—in da Angel ta bata labari akan su, waÉ—anda giants su ka tafi da su.

Muryar deeja a rauna ce ta furta “Inna lillahi wa inna ilayhir raji’un! Mutanan nan basu da Imani, mugaye ne azzalumai, Ku jibi yadda suka canza mishi halittar shi! Bawan Allah dame zai ji! Da ta6in hankalin dake damun shi ko kuwa da lalurar da yake fama da ita? Ga shi Æ™arami dashi baisan komai ba, amma a haka su ka yi amfani dashi, Allah kaÉ—ai yasan irin cutarwar da su ka yi mashi, nashiga uku ni yau! Mu kuma haka rayuwar mu zata Æ™are a wulaÆ™ance…….” wani irin Æ™ululun baÆ™in ciki ne ya tokare mata maÆ™oshinta wanda ya hanata Æ™arasa maganar, Jamimah sai kuka take yi tana faÉ—in “Wayyo Allah Majnoon É—ina, Waya yayi maka haka? Jikin ka duk jini! Waye ya cutar min da kai”! Tsananin tausayin shi duk ya kamasu, Jikin batool ba Æ™aramin sanyi yayi ba, ta duÆ™ar da idanuwanta Æ™asa hawaye ne kwance a cikin su, har yanzu babu wanda ya lura da Unaiza acikin su, Angel kaÉ—aice tasan da zamanta a wurin.

“Wacece wannan?” Ras gaban su Ya faÉ—i jin muryar batul tana tambaya, kusan atare suka É—ago da idanuwan su suka sauka kan fuskar Unaiza, Muryar su da alamun mamaki suka ambaci sunanta “yar Gidan daddy!” A tsorace suke kallonta, tun daga Æ™asa har zuwa sama, girgiza kai Deeja tai muryar ta aruÉ—e ta furta “I can’t believe it! Unaizah ke ce kika koma haka? Ko dai idanuwana ne su ke nuna min ba dai dai ba? Meya same ki har haka? Ina abubuwan ki su ke”?

Maganar da Deeja ta yi ce ta jawo hankalin su zuwa ga kallon Æ™irjin Unaiza, Tsabar firgici ne yasa wasu daga cikinsu suka daddafe saitin zuciyoyinsu da tafin hannayen su, hatta Angel da ke a zuÆ™unne rungume da majnoon sai da ta zabura ta miÆ™e tana kallon Æ™irjin Unaiza dake a shafe kamar Allon bango, babu nono babu alamar shi a wurin, yanayin kallon da su ke bin ta dashi ya nuna tsantsar mamaki da al’ajabi, ruÉ—ani da firgici.

Batul ce ta yi Æ™arfin halin cewa bai kamata mu tsaya muna kallonta ba, tana a cikin mawuyacin hali, mu taimaka mata ta shiga ciki” miÆ™a hannu batul ta yi da niyar ta ruÆ™o hannun Unaiza, a firgice ta shiga girgiza mata kai, babu wanda yai tsammanin zata iya yin magana duba da irin raunatar da jikinta ya yi.

“Don’t let anyone touch me, just leave me alone, I don’t want to see any of you, I hate you, saboda kun 6oye min gaskiya, a lokacin dana tambaye ku ina ne nan ba ku faÉ—a min ba……” A wahalce ta ke yin maganar cikin karyayyar murya,

“Tuntuni naso na faÉ—a maki gaskiya amma Danish shine ya hanani saboda gudun halin da zaki shiga idan kika ji, Unaiza kada ki ga laifin mu, because we’re not the reason you came to this prison! Your father is an evil tyrant who sacrificed you to meet his needs, Unaiza mahaifin ki ya cuce ki baya son ki fiye da yadda baki tunani……” zafafan hawaye ne suka wanke fuskar Angel, Yawu ta haÉ—iya mai É—acin gaske, ga dukkan alamu zuciyarta ta gama karaya.

“I can’t believe what my heart is telling me, that my father lied to me and brought me here to humiliate my life, ko a mafarki ban ta6a tsammanin hakan ba, saboda yana sona fiye da yadda ya ke son kan shi…..” cikin shessheÆ™ar kuka ta yi maganar tana nuna Æ™irjin ta da index finger É—inta, girgiza kanta ta yi hawaye na cigaba da bin fuskarta, ta É—aura da cewa

“Duk da ba a Æ™asa É—aya muke rayuwa dashi ba, yana bani kulawa, kowace rana sai ya kira ni video call don yaji lafiyata, yasha faÉ—a min cewa bashi da tamkata a duniyar nan, nifa har ce min yai akaina zai iya 6atawa da kowa har mahaifiyar shi saboda Æ™aunar da ya ke yi min, tun da na taso rayuwata ba a ta6a yi min tsawa ba, balle har ta kai ga ata6a lafiyar jikina, nayi rayuwar gatanci, Masu aikin dake kula da ci na da sha na sun fi mutun shidda, abunda nake so shi ake girka min, sannan a baki suke bani abinci, ina da likitocin da ke duba lafiyar jikina wanda mahaifina ne ya É—auki nauyin yin hakan, Angel ko tari nayi sai an kira Dr ya duba ni, komai na ke so sai daddyna ya yi min shi, I don’t ave any financial problems, before nabar gida ina da dala miliyan 2 a cikin account É—ina, wanda shine ya zuba min su don in yi sharholiyata, idan zanyi birthday sai na za6i Æ™asar da nake so inje a shirya min party, suturar sanyawata duka babu na Æ™asa da dubu É—ari, duk wani abu da kika sani mai tsada na mallake shi, a rayuwata bansan babu ba, bansan menene rashi ba…………” dakatawa ta É—an yi da yin maganar tana jan majina, tun da ta soma magana hawaye basu daina gangarowa saman fuskar Angel ba, idanuwanta sun canza launi sosai, tausayin unaiza ya ta6a zuciyarta, da zuciyoyin su Deeja da ke sauraronta, Azeeza tuni ta É—auki majnoon ta É—aura shi saman laps É—inta ta Æ™anÆ™ameshi tana ta lallashin shi ita da jamimah kamar zasu É—auke mashi ciwon da ke a jikin shi.

“Dan Allah ki daina magana, kina Æ™ara ma kan ki ciwo, ni tausayi kike bani,” idanuwan batul cike tab da Æ™walla ta yi maganar, murmushin takaici Unaiza ta saki tana kallonta,

“Idan banyi magana ba zuciyata zata fashe ne, bakisan irin raÉ—aÉ—in da nake ji acikin zuciyata bane, nagaza yarda da abunda zuciyata ke raya min na cewa mahaifi na ne ya yaudare ni, Shine ya kawo ni nan don a WulaÆ™anta rayuwata, Mahaifina fa! Wanda yayi silar zuwana duniya!…….” girgiza kai ta É—an yi fuskarta jawur, tasa harshe ta lashe Æ™wallar da ta gangaro ta saman la66anta, duk suna kallonta gwanin ban tausayi.

“Nasan bana jin magana, sannan bani haÆ™uri indai akan biyan buÆ™atar kaina ce, amma ban ta6a ganin masifa da bala’i ido da ido ba sai dana tsinci kaina a hannun waÉ—anda suka fi ni iya shaiÉ—anci, sun Æ™arar min da komai, sun kashe min rayuwata, babu abunda yai saura a jikina, yadda su ka yi treating É—ina ko dabba sai haka, An ci zarafi na an wulaÆ™anta ni an Æ™asÆ™antar dani kamar karya………” A gigice Angel ta daka mata tsawa wadda ita kanta bata san ta furta ta ba, Ta yi hakan ne saboda gudun kada Unaiza ta furta abunda aka yi mata agaban su Hannah, saboda ta fahimci cewa tana acikin hayyacinta tasan komai da aka yi mata, tunanin ta bai gushe ba, idan kuwa harta buÉ—e baki ta faÉ—i ainihin me aka yi mata, zasu fuskanci tashin hankali.

Sosai Ta fashe da kuka Saboda tsawar da Angel ta yi mata, jikin su duk yai sanyi, ta sagar masu da gwiwa, Angel ta yi danasanin tsawar da ta daka mata, ganin yadda take ta yin kuka, ga jikinta da ke ta yin kerma yasa Angel ta miƙa mata hannu, cikin sanyin murya tace

“Am sorry bada son raina na yi maki tsawa ba, ki yi haÆ™uri ki daina kuka, ki zo mu shiga ciki, na yi maki alÆ™awarin zan taimaka maki akan duk wani abu da ya dace,” hawaye jaga jaga akan fuskar Unaiza da ke kallon Angel, cikin sanyin murya tace “idan kin yi min alÆ™awarin zaki taimake ni inaso dani da ke mu ke6e, akwai maganar da nake son yi da ke,” Jinjina kai Angel tayi alamar gamsuwa da maganar ta, sai da ta fara kallon su Deeja waÉ—anda ke a tsaye cirko cirko, hawaye sharkaf akan fuskokin su,

“Zan shiga da ita sashen toilet, dan Allah ku kula da majnoon, yana buÆ™atar ku atare dashi” amsa mata su ka yi da toh, zuciyoyin su duk ba daÉ—i, ran su yana basu cewar kamar wani mummunan abu zai faru” Deeja ce ta É—auki majnoon ta nufi cikin É—akin su, suma sauran suka bi bayanta, ya rage saura Angel da Unaiza.

“Bazan iya tafiya ba, idan zaki iya ki goya ni a bayanki muje” juya wa Angel tayi tare da zuÆ™unnawa tace mata ta hau, baiwar Allah da Æ™yar ta iya hayewa saman bayanta ta Æ™anÆ™ameta, Su hanna sai satar kallon su suke yi, MiÆ™ewa Angel tayi É—auke da ita a bayanta ta nufi sashen toilet da ita, koda suka shiga ciki tace mata ta buÉ—e toilet tafi so suyi nisa da kowa, bayan Angel ta buÉ—e toilet É—in ta shiga ciki da ita, A jikin bango ta sauke unaiza da ke ta faman yin nishi, ta sanya jamlock ta rufe Æ™opar kafin ta dawo ta zauna suna fuskantar Juna,

“Pls ki daina zubar da hawayen ki unaiza, kina Æ™ara karya min zuciyata,” runtse idanuwanta tayi sosai, hawaye ne masu É—umi su ke tsattsafowa daga cikin su, ba tare da ta buÉ—e idanuwanta ba tace “Angel inaso ki fahimtar dani komai agame da gidan nan, saboda inaso insan dalilin daya sa kika ce mahaifina ne mugu wanda yai silar sadaukar dani, ki bani hujjojin da zasu sa in gamsu da maganarki………” hannu Angel ta É—aura saman fuskarta tana share mata hawayenta ayayin da ta soma magana cikin tausasa harshe

“Farkon zuwana gidan kurkukun Æ™addarar nan, Sato ni aka yi cikin Mota, a lokacin na gudo daga hannun fulanin daji……” Labari Angel ta fara bata dangane da rayuwarta, tun daga kan haihuwarta da mahaifiyarta tayi ta barta acikin kwamin wanka har zuwa rayuwarta a hannun fulanin Daji, da gudowarta daga wurinsu, da sace ta da aka yi, har izuwa ga rayuwarta cikin gidan kurkukun Æ™addara, tunkan ta Æ™arasa bata labarin taga unaiza ta fashe da wani irin kuka na fitar hayyaci, Da sauri Angel ta daddafe kafaÉ—unta da hannayenta biyu tana lallashinta haÉ—i da tambayarta me yasa ta kuka?

DaÆ™yar Unaiza ta sassauta da yin kukun nata, muryarta a raunane take faÉ—in”Daddyna ya cuce ni! Ya karya min zuciyata! Ya gama da rayuwata……”

Mamakine ya kama Angel jin abunda tace tun kafin ta bata hujjojin da zasu sa ta yarda da cewa shine ya yaudareta sai gashi tana ambaton ya cuce ta ya gama da rayuwarta…, “Unaiza meyasa kika ce haka?” Angel ce ta jefa mata tambayar, Cikin Æ™unar rai tace “Angel ni ba musulma bace! Bani da addini, daddyna da kanshi yace min karna kuskura ince zanyi addini ko wani kala ne saboda ba gaskiya bane, babu wani wanda ake bautamawa, nasha tambayar shi ince ya ake safkar da ruwan sama? da sauran abubuwan ban al’ajabi sai yace min they are natural babu wani wanda ya ke yin su, Angel na ta6a kama shi yana yin ibada irin wadda musulmai suke yi, idan bazan manta ba, da safe ne na shiga bedroom É—insa na same shi saman carpet, mamaki ya kama ni ganin yana zuÆ™unnawa ya duÆ™a ya É—aura goshi saman carpet, sai mamaki ya kama ni sosae, har zuwa nayi gaban shi na tsaya ina yi mashi magana bai tanka min ba, na zauna agaban shi saman carpet É—in wanda hakan yasa shi katse abinda ya ke yi, tunkan yayi min magana nace daddy what are u doing? meyasa kake duÆ™awa ka kai goshin ka Æ™asa? A time din bansan menene ba, fuskar shi É—auke da murmushi yace min motsa jiki ya ke yi, fuskata É—auke da murmushi nace mashi daddy amma wani kalar motsa jiki ne wannan da ban sani ba? yace min ba buÆ™atar in sani, saboda yana da wahala manya su ke yin shi, koda nayi yunÆ™urin Æ™ara tambayar shi sai yayi saurin janyo ni jikin shi yana shafa min bayana da hannayen shi, dama haka ya ke yi min da zarar na fara jera mashi tambayoyin da su ka shafi rayuwar shi wanda baiso na sani, Sai ya haÉ—a jikina da nashi yana shafa ni, ko ya haÉ—a bakina da nashi, da zarar yayi min hakan nake rasa natsuwata saboda bani da linzami, ina da Æ™arfin sha’awa da idan ta motsa kamar in zauce, shiyasa idan na rasa wani a kusa dani nake biya ma kaina buÆ™ata da kaina………..” Dafe kai Angel ta yi sakamakon sara mata da ya ke yi, zuciyarta har tashi ta ke yi, Jikin ta ya hau tsuma, tayi mamakin yadda mahaifin unaiza ya zalunce ta, ya hana ta sanin komai game da addinin shi da ahalin shi, ya barta a cikin duhun jahilci,

DaÆ™yar ta iya buÉ—e baki tace “Kinsan cewa abubuwan da kike yi basu da kyau? Allah ya haramta su? Zunubi ne mai girma,” girgiza kai tayi”Ni bansani ba, saboda ba’a ta6a fadamin cewa babu kyau ba, tun kafin na mallaki hankalina nasha kama daddyna da mommyna suna saduwa da junan su a cikin É—akin su, baya gajiya duk in yazo Æ™asar mu, kullum ne sai sunyi safe rana da dare, idan nasan za su yi ko bacci bana yi idan ya kasance dare ne, wani time É—in a Æ™arÆ™ashin gadon su nake 6oyewa da zarar naji zasu fara nake fitowa in zauna ina kallon su kamar na samu tv ba tare da sanin su ba, tun daga nan ne abun ya fara burgeni, da na fara mallakar hankalina, nan fa na fara neman wanda zan fara yi dashi, irin abunda naga iyayena su na yi,……..”

Numfasawa ta yi kafin ta É—aura da cewa”mutun na farko da ya fara kar6ar budurcina idan bazan manta ba, daddyna ne yazo dashi gidan mu, matashin saurayi jinsin baÆ™ar fata ne, ya gabatar min dashi a matsayin É—an uwana ranar nayi murna saboda shine mutun na farko dana fara gani cikin dangin shi, saboda Æ™aunar da na ke yi mashi yasa na liÆ™e mashi na hana shi sakat ko toilet zai shiga saina bi shi, daÆ™yar yake koro ni waje ya rufe toilet din, Idan dare yai kafin ya kwanta nake riga shi hawa gadon shi a É—akin da ya sauka cikin gidanmu, haka zai ruÆ™o hannuna ya fitar dani waje yana nuna min cewa babu kyau mace da namiji su ke6e amma na gaza fahimtar shi, ranar da abun ya faru, sai da na bari dare ya ratsa na samu damar shiga É—akin shi ya manta bai rufe Æ™opa ba na hau saman gadon shi, na same shi kwance daga shi sai short a jikin shi nan take naji sha’awar shi ta kamani, sai na dinga tunanin yadda naga mommyna tana yima daddyna idan suna having sex, anan nima na soma gwadawa dashi Cikin bacci ya ji ina laluban jikin shi, a lokacin na shammace shi nayi mashi abunda ni kaina nasa bazai iya janye ni daga jikin shi ba, na riga dana sanya mashi Æ™waÉ—ayin son kasancewa dani, a lokacin ina da shekara 14 aduniya Angel, nasan za ki yi mamaki, silar abunda ya faru tsakanina dashi a daren ranar har jinya nayi gadon asibiti, kamar bazan rayu ba, naci baÆ™ar wahala har bansan inda kaina yake ba, har É—inki aka yi min saboda yadda ya shige ni, nayi tunanin daddyna zai dauki mataki akan bunda yayi min duk da laifina ne amma bani da hankali ae bansan zan cutu ba nidai kawai nayi abunda raina ke so ne bansan haka abun yake ba, Angel daddyna ko zagin shi baiyi ba, dana ji sauÆ™i bayan jinyar da nasha ta wata biyu, na nuna inaso abi min hakkina sai ce min yai inyi haÆ™uri ai ya nemi yafiyar shi, tafiya ma zaiyi ya bar Æ™asar, in kwantar da hankalina bazan sake ganin shi ba idan ya tafi, jin hakan yasa na haÆ™ura, da jikina ya warware sosai na dawo dai dai naci gaba da yin rayuwata kamar yarda na saba har lokacin bai tafi ba, É—an uwan nawa yana nan yana rayuwa a gidan mu duk da bamu magana da juna, amma muna zama wuri É—aya, sai gashi mun koma muna cigaba da neman juna ni da shi, har ta kai ga bana jin daÉ—in jikina idan bamuyi ba, duk rana muna yi sau uku, abun da zai baki mamaki momnyna tasan komai ranar data kama mu naked atsakiyar gado mun yi tunanin zata yi mana faÉ—a, amma sai tace mu kwantar da hankalin mu abune mai kyau mu cigaba da faranta ma juna, wannan maganar da tayi ne ya Æ™ara bamu Æ™warin gwiwar cigaba da neman juna, ina matuÆ™ar Æ™aunar shi ya saba min da komai nashi, ya 6ata ni fiye da tunanin ki, duk da nice sila, lokacin daya tashi tafiya nigeria kamar inyi hauka naso daddyna ya barni in bishi amma ya hanani, a Æ™arshe sai da aka rufe ni cikin É—aki tukunna aka samu damar fitar dashi daga cikin gidan mu, Angel bayan tafiyar shi na kasa samun natsuwa, na soma bibiyar masu aikin gidan mu suka din ga bani haÉ—in kai, a Æ™arshe ta kai ga hatta daddyna yana biyan buÆ™atar shi dani, da ita kanta momnyna babu wanda bai ta6a jikina acikin su, musamman Æ™irjina da suka fi jan hankalin su…,……………’

Bata Æ™arasa maganar ba Angel ta fashe da kuka tana ambaton “Inna lillahi wa inna ilayhir raji’un!!! Unaiza iyayenki sun cuce ki, wlh sun zalunce ki, basu baki tarbiya ba, sai dai suka ba ki gudunmuwa wurin lalata rayuwarki, Unaiza ba ki yi dacen iyaye ba, a labarin da kika bani na fahinci cewa basu Æ™aunar ki dama can sun haife ki ne don su sadaukar dake zuwa ga kurkukun Æ™addara, Mahaifinki Ya hana ki yin addinin shi ne saboda ana shi wayon don kada Allah ya kama shi da laifin zaluntar ki da ya yi aranar gobe Æ™iyama, yayi tunanin cewa babu hisabi tsakanin ki dashi tunda ke ba musulma bace, tun da baki da addini baza a Tuhume shi akan ki ba da yake shi wawane, daÆ™iÆ™i, jahili shiyasa ya hana kiyi addinin musulunci, ya barki acikin duhun jahilci, ban ta6a ganin Jaki irin daddynki ba!………” cikin shessheÆ™ar kuka ta Æ™arasa maganar,

“Angel na kwaÉ—aitu da son yin irin rayuwarki, labarin ki da kika bani ya fahimtar dani game da cin zalun da iyaye na su ka yi min, ashe duk Soyayyar da su ke nuna min Æ™iyayya ce ba Æ™auna ta su ke yi ba, nayi asarar rayuwata, gashi yanzu komai ya qare min, lokaci ya qure min da zan iya……” bata kai ga Æ™arasa maganar ba, Angel ta yi saurin sanya tafin hannunta wurin toshe mata baki, Jikinta wani irin zafi na fitar hayyaci, idanuwan su cikin na juna, hawaye na bin fuskokin su,

“Lokaci bai Æ™ure maki ba Unaiza! Tunda har kina numfashi to kina da sauran damar da zaki iya gyara rayuwar ki, inaso ki bamu dama ni da Æ´an uwana mu nuna maki tsantsar soyayya, mu baki kulawa ta musamman har kiji sauÆ™i, nayi maki alÆ™awarin zan taimaka maki wurin gyara rayuwarki in sha Allah, saboda inaso ki rayu kodan saboda ki yi tozali da idon mugun mahaifinki, ki maida mashi martani sannan ki fille mashi kai da adda,”

Cikin Æ™unar rai Unaiza ta furta “Bazaki fahimce ni bane, komai ya qare min, bazan iya rayuwa ba, Nifa matatta ce, maganar da nake yi maki a yanzu ji nake kamar an bani umarni ne in sanar dake kafin rai na ya fita daga jikina,…….” numfashi taja, idanuwanta sun ciza launinsu, Baiwar Allah ita kaÉ—ai tasan raÉ—aÉ—in azabar da take ji, Ga ciwon jiki ga ciwon zuciyar da mahaifinta ya dasa manta, hakika ya karya mata zuciya.

“Bayan an É—auke ni daga cikin ku, bana acikin hayyacina, amma zan iya tuna abubuwan da suka faru, Angel naga tashin hankalin da ban ta6a gani ba a rayuwata, na shiga firgici da tsoro kamar zan haÉ—iyi zuciya in mutu, mutun shidda akaina ba Æ™ananun mutane ba, kuma ba su kasance a suffar mutane ba, sai da su ka rikiÉ—a suka koma wata irin mummunar halitta tukunna suka soma yin sex dani, nayi kukan nayi ihun babu mai jina, har a bakina saida suka zuba min sperm É—insu mai Æ™arni da zafi……” a gigice Angel ta ke kallonta Zuciyarta ta soma tashi…unaiza bata dakata ba taci gaba da cewa tun ina haÉ—iyewa ta Æ™arfi har ya cika min bakina na fita hayyacina, Angel tsawon kwanaki shidda da nake cikin yin menstruation amfani aka dinga yi dani, sun rabani da abun da nake alfahari dashi,

Ta yi maganar tare da sanya hannayenta biyu da niyar ta É—aga mata rigar ta gani, da sauri Angel ta damÆ™i hannayenta, tana kuka tace”ba sai kin nuna min ba unaiza wlh na yarda da maganar ki, ashe dama abun da suke yi mana kenan, na jima da zargin hakan ban tabbatar ba sai yanzu da kika faÉ—amin……..”

“Angel bani da isasshen lokaci, inaso nabar maki wasiya ki kaima daddyna idan har Allah ya ba ku damar fita daga cikin kurkuku……..”

Girgiza kai Angel ta yi a yayin da zuciyarta ke tafarfasa tace “a’a unaiza dan Allah ki daina faÉ—in zaki rubuta min wasiyya, gani nake kamar mutuwa za ki yi, Wlh bana so ki mutu ba tare da kin É—auki fansar abinda mahaifinki yayi maki ba,”

murmushi ne ya bayyana akan fuskarta, muryarta asanyaye tace “ÆŠaukar fansa ba dole saini zanyi ta ba, tun da ina dake bani da damuwa, Unaisa da Unaiza kusan abu É—aya ne banbancin kaÉ—an ne na rayuwar mu, kinyi dacen uba wanda ya tsaya maki tsakani da Allah, don ki nemi duniyarki da lahirarki, Yayin da ni kuma nayi rashin dacen uba, ko ince iyaye, sun tauye min haƙƙina, Angel inaso ki yi min alÆ™awarin cewa Zaki É—aukar min fansa! Inaso kiyi amfani da hannayen ki wurin sare kan mahaifina da gatari bayan ya kammala karanta wasiÆ™ar da zan rubuta maki…….” rurruÆ™e hannayenta Angel tayi acikin nata “ni bani zan É—aukar maki fansa ba, ke zaki É—auki fansa da hannayen ki, inaso ya ganki a matsayin musulma da ranki da lafiyarki, Ki fayyace mashi duk irin zaluncin da yayi maki, ki tofa mashi yawu akan fuskar shi kafin ki sare kanshi da gatari” sosai Unaiza ta fashe da kuka tana faÉ—in “ba zaki fahimce ni ba, Nifa matattace a yanzu haka, nayi fatan ace zan iya yin yadda kika fadamin sai dai ba zan iya ba Angel, shiyasa na rataya nauyin yin hakan akan wuyanki, ke nakeso ki kashe min shi da hannayenki tare da mahaifiyata, Angel koda ace sun ganni ba zasu damu ba saboda dabbobine su, babu zuciya a Æ™irjinsu, sufa ne suka haifeni suka raine ni cikin so da Æ™auna, amma hakan baisa sun Æ™aunace ni ba, tayaya kike tunanin zasu ji zafi idan su ka yi tozali dani…’?

ta jefa mata tambayar, Kafin ta cigaba da yi mata magiya akan ta É—auko mata Jotter da biro don ta rubuta mata wasiyya.

Jiki ba ƙwari Angel ta miƙe, tana tafiya ta nufi ƙopa ta buɗe ta fita tana jiyo shessheƙar kukan Unaiza ta cikin toilet, ji ta ke kamar in tayi nesa da ita zata dawo ne ta taras da gawarta, Lokacin da ta shiga Cikin ɗakin su, A kewaye da gadon Majnoon ta taras dasu Hanna, Yana kwance sun lullu6e shi tare da jamimah, da alama bacci ya ɗauke shi,

Jin motsin tafiyar ta ne yasa duk suka É—ago da idanuwan su zuwa ga dubanta damuwace Æ™arara akan fuskokin su, tasan dole su jiyo shessheÆ™ar kukan unaiza, da sauri su Deeja suka tunkareta tare da batul da sauran Æ´an uwan nasu, suna tambayar ta lafiya mai ya faru da unaiza…….”

Muryarta a disashe ta ce masu “Ku je ku duba jikinta, ku lallashe ta yanzu zan dawo” Da gudu suka nufi sashen toilet É—in, mutun biyu ya rage Azeeza sai jamimah dake rungume da majnoon, kallonsu Angel tayi na É—an wani lokaci kafin ta nufi table É—in É—akin su, inda unaiza ta É—aura backpack É—inta tun da jimawa, ta sanya hannu ta zuge zip É—in jakar tare da ciro jotter da biro da sauri ta juyo ta nufi toilet É—in, tunkan ta Æ™arasa ta soma juyo sautin muryoyin su Deeja suna ta lallashinta, tana Æ™arasa shiga ciki ta same su ZuÆ™unne agaban Unaiza da ke a rungume saman Æ™irjin batul, ta É—aura hannayenta saman sumar kanta tana shafata cikin sigar lallashi,

“Angel bata da lafiya, Jikinta zafi sosai yakamata musan abun yi tun kan ciwon yaci Æ™arfinta” deeja ce tai maganar, jin ta ambaci sunan Angel yasa Unaiza É—agowa da kanta, tana kallonta, MiÆ™a mata jotter É—in tayi da biro, bayan ta kar6a ta É—aurata saman laps É—inta yatsun hannunta na kerma ta soma rubutu cikin harshen turanci,

“Idan ba zaki iya rubutun ba, ki fada min ni saina rubuta” Angel ce tayi maganar, unaiza ta girgiza mata kai tare da cewa “Nafi so yaga handwritting É—ina, zaifi gane cewa ni ce da kaina na rubuta mashi” kusan shafi uku ta cika da rubutun, biyu na daddynta É—aya na mommynta, bayan ta kammala ta rufe jotter É—in, fuskarta É—auke da murmushi ta ke kallon fuskokin su É—aya bayan É—aya, damuwace Æ™arara akan nasu fuskokin, duk sun sha jinin jikin su ganin irin kallon da take bin su dashi, mai wuyar fassaruwa,

“Zan mutu ina farin ciki, saboda samun ku da nayi acikin rayuwata, ku ne mutane na farko da suka fara nuna min soyayya ta gaskiya kuma na tabbatar da hakan, naga damuwa akan fuskokin ku duk don saboda ni, dole inyi farin ciki na samun Æ´an uwa masu Æ™aunata, zanyi kewarku sosai, bansan dame zan saka maku ba, saboda bani da komai a yanzu, Amma ina da backpack, tare da earrings É—ina na gold tun a washe garin ranar da aka kawo ni prison na cire su daga kunne na, na ajiye su a cikin backpack É—ita, Na mallaka maku su, wata rana za su yi maku amfani idan Allah ya baku damar fita daga cikin kurkukun nan…” tun sautin kukansu na fita har takai ga muryoyin su sun disashe sai kallon ta su ke yi,

(Next page Yanzu zan sa shi in sha Allah, Masu son shiga paid group na facebook Ga link Kuyi mata magana after kun biya zata sanyaku👇

 

Click Here To Download Kurkukun Kaddara Takun Farko Complete

 

 

( mu hadu next page In Allah yakaimu da rai da lafiya, masu yi mun ya jiki ina godiya)

Back to top button