Uncategorized

Yaro Ne Page 11-20 Hausa Novel Complete

FAISAL baidawo gidaba sai misalin qarfe 8 na dafe

Yashigo da sallama itakuma tana wanka batasan da shigowansa ba,

Yazauna a gefen gado yana jiran fitawan ta,

Yajingina da kan gadon,

Aisha koda tafito batalura dashi ba,daga ita sai tawul iya cinya, 

tana goge kanta da qaramin tawul

Bayan tagama gogewan tamai dashi, 

Tare da cire baban data daura a qirjinta,

Ta tsaya tsirara, 

Gaban mudubi tashafa mai da turare,

Tabude waidrof zata dauki kaya sai taga hasken bai isheta ba,

Tamiqa hannu takunna wutan dakin,

Haskene ya gauraye da daki,

Juyawan dazatayi sukayi ido hudu dashi ,

Wani wawan ihuu tasaka yashige cikin labilen wendo,

Download>>> Kufan Wuta Hausa Novel By Safiya Huguma

Kukan bakinciki takeyi

Ace wannan yaron yagama kalle mata jiki,

Tana kuka tana fadi kafita min adaki yau nagama zamadakai agidannan

Tanayi tana fadi kafita min,

Faisal yamike gaba daya gikinshi ba kwari harwani tangani yakeyi yana gannin hazo hazo, nannnafita kisameni aaaaafalooo,

Yafada tareda

Faisal yafita ransa abace

Yaje 

mr bigs yayi musu tekawe, 

Yashigo da sallama yasameta ta dumama kazan daya kawo jiya tanaci

Ko sallaman bata amsa masaba yace

Ga abinci 

Nima kikawomin nawa daki,

Dan kin karyamin azumina,

Yafada yana shiga cikin daki

Lokacin da Aisha tabuya abayan labule 

ashe tabuge oil dinta yafadi a qasan gado, yana zuba bata sani ba,

Faisal yaahiga wanka,

Bayan yagama yadaura towel a qugunda daya a hannunsa yana qoge kansa,

Bai saniba yataka man da ya gangaro santse yakwashe shi yafadi akan hannun daman sa,

Hanun yayi qara, yace waahiiiiii

Tana zaune tanajin alamun faduwa,

Amman taqi tashi tadubashi ,

dakyar yasamu yatashi sai zufa yake ketomai

Karanta Littafin>>> Matar Hariji Page 41-50 Hot Romantic Hausa Novel

Yadaga labulen falo yace

Aisha me kika zuba a qasan dakin nan,

Bata kula shiba

Yace Aisha inna miki magana,

Yanayi yana goge zufa

Kiga kinda nakarya hannuna

Jin kalmar karaya yasa takalli hannu taga hannusa daya yana lilo

Gashinan dukda batasan karaya ba ga alama

Yanuna

Tatsorata yakoma bakin gado yazauna,

Yace bani wayata

Bamusu dan Aisha akwai tausayi ,

tace wa za akira ma yace kiramin abdul yazomun da 

idi wanzan, tace to

Ta amsa mai takira abdul qaninta ne uwa daya uba daya,

Cikin tsokana abdul yace amaryan mu

Takatse shi da fadin

Kakira mana idi wanzam,

Faisal yafadi, 

ya karye a hannu

Yace subhanallah

To

Ganan zuwa

Yakashe wayan

Bayan sungama wayan

Yadawo tazauna tanamai sannu

Bayan minti goma taji sallamansu ta amsa zata fita yace inna zakije 

Yace kar kifita 

Faisal yace kushigo yace yace tabashi wando yasa ta tashi tadauko masa yace tafara dauko mai

Gajeren wando 

Tadauko babuyanda ta iya

Haka tasamai wandon tanayi tana satan kallonsa duk jikinsa qaahine mai laushi

Kodatazo daiadi qugunsa taji hannuta nataba wani abu mai laushi, yadago ido takallah

Gashine aguri abun yabata shaawa ,

Yayi saurin samai dayan da singlet

Yaka kizauna anna inyakama kifito to kisa hijam, yafito falo suka gaisa dasu idi,

Abdul yace faisal qarin yaya haka tafaru yace abayin nafadi

nan akamai dauri har akagama saidai kaji yace ashiii kokuma salati ,

Bayan sun gama abdul yasallame su bayan sun tafi,

Abdul yadawo

Yana fadin amaryan mu akawo mana filo tafito da filo a hannuta,

Zata kwadama abdul

Abdul yace kina dukana zan rama akan mijinki

Ita harqa Allah yabata tausayi irin wannan azaban dayasha kuma itace sanadi dole takula dashi, abdul yace zaije yasiyo magani, yafita

Tacemai ga abinci yace yagoshi tace me kaci

Yace banci komai ba

To ko zakasha tee yace eh taje tahado mai tee takawo yace banacin abinci da hannun hagu

Download>>> Bakar Inuwa By Billy Abdull

Banma iya ba,

Ta dauko cokali tafara bashi yasha rabi,

Lokacin abdul yakawo maganin takarba yayi musu sallama ,

Zaidawo anjima

Yana buqatan bacci

Haka tabashi magani yasha yace ta taimaka mashi zaije daki

Takamashi suka shiga

Tun daga ranan tana bashi kulawa yanda yakamata duk yan gidansu sunzo sun gaisheahi,

Yau da daddare sunkwanta yana zaune tayi bacci tafarka taganshi a zaune,

Ta tashi lafiya faisal kohannun ne yace a a,

Aisha nakasa bacci,banayin wanka dakyau,

Aisha dan Allah kitai makamin da wanka

Yayi mungun bata tausayi,

Batasan ya zatayi ba tace, inda ace bananan waye zai maka wanka

Yace abdul,

Amman kima bazakiso yakalli sirrinki ba,

Rantane yafara baci,

Tace tashi muje,

Tayi gaba dan tafara hadamai runwan kamin yaqaraso,

Yatube babu komai ajikinsa

Tana cikin hada ruwan tayashigo daga idon fa zatayi tagansa tsirara

Tasa ihu zata fita da gudu,

Yayi saurin tareta da hannunsa mai lafiyan yarun gumeta

Da hannu daya.

Back to top button