Uncategorized

Yar Harka Page 61-70 Hot Romantic Hausa Novel Complete

 

“wayyo Allahna please Habeeb kayi hakuri dan girman Allah” baya baya nake har naje na fad’a kan 3str fad’awa yayi jikina tare da matse Bambom d’ina sosai fuska a tsuke yace. “wani i’rin isk’anci ne wannan ? wani abu nace zan miki ?” Girgiza masa kai nayi alamar a a lip’s d’inta ya kama da d’an k’arfi sannan yace. “bud’e Baki zakiyi ki magana ma gya?a kai kamar kad’angariya ba” wata uwar harara na hurga masa i’do d’aya ya kashe min sannan ya sun kuceni sai part d’insa.

kwantar dani yayi akan Bed sannan ya bud’e d’an karamin inbox d’insa dake Gida allura ya ciro inna kallon yanda yaja ruwan alluran zuciyata ta bada rasss a rayuwata na tsani karfe ya taba jikina ?a??ame jikina na Fara yi inna kuka ,kasa kasa ya lura da ,yanayin ta sarai amma sai ya basar ya cigaba da had’a allurar..

inna ganin ya gama had’awa na Kara volin kukana yarfa hannunwa na nafara yi sannan nace. “yaya Habeeb dan Allah karka min wlh bani son allura plx don’t do i’t Allah zan i’ya suma fa”

“Au suma kad’ai ai na d’auka mutuwa zakiyi” yayi maganar ba tare da ya kalleta ba nufota yayi gadan gadan ,wayyo ni Habeeb na karasowa ganin zata Bata masa lokaci yasa ya matse ta sosai a jikinsa zanin dake d’aure a jikinta ya kwance take jikinta ya fara rawa bil,hakki da gaske Bata son Allura amma ya nace sai ya Mata ganin rawar jikin da take yi gashi tana goga masa Kirjinta sha’awar sa ta fara motsawa yasa ya buga mata wata uwar tsawa. “ke bana son ,isk’anci ki tsaya da jikin ki guri d’aya”

sakale hanunwanta tayi gabad’aya sai da ta zagaye mararsa sannan ta ruk’umk’umeshi kara manna masa nonuwanta tayi sosai a kirjinsa runtsa i’do kawai yayi yana jin wani i’rin mahaukacin feeling cin allura a jikinta yasa ta kara shigewa jikinsa tare da sakin Kara. “Wshii Allah zafi ” bayan ya tabbatar da ya gama komai sannan ya fara zare Allurar a hankali..

Kuka ta saka masa sosai harda sheshek’a duk ta birkice masa sai yamutsa masa lissafi take yi fad’i take. “wayyo Allahna wayyo Fatee maryam zai kashe ni ” 

Download>>> Yaro Ne Complete Document

shafa bayanta yake yi a hankali tare da bubbugawa alamar rarrashi a haka har barci ya d’auke,ta kwantar da i’ta yayi tare da zuba ma k’yak’yawa fusk’anta i’do..

Gab da magariba ta farka mike tayi tare da salati mikewa tayi ganin jini har ya soma Bata masa zanin gado sai da ta cire zanin tare da shinfid’a wani sannan ta shiga toilet tayi wanka..

Kwana uku ta samu tsarki kasancewar bata da d’ewa farin ciki sosai ya cika zuciyar Habeeb dama a matse yake sosai kullun sai ya lugwigwita ta sannan yake samu yayi barci saboda tsananin jarabarsa..

Harda Sallan nafila sai da yasa sukayi cikin Addu’ar sa yake fad’in Allah yasa kwallonsa ta shiga raga tana jinsa sarai maganar tasa ,har kunya taso Bata Amma sai da ta masa dariya sosai d’agata yayi cak sai k’an Bed nan ya fara mata tafiyar tsutsa cikin tafin kafarta wani abu ta fara ji tun daga kafarta ,har tsak’ar k’anta …

Rumgume shi tayi sosai tare da tura masa Boob’s d’inta dan gaskiya i’ta ma tayi missing d’insa aikuwa da sauri ya cafki d’aya yana tsotsa tare da murza k’an nipples d’in d’ayan.

Kara bankare masa kirjin ta take yi tare da cusa hannuwanta cikin sumar k’ansa tana mugum jin dad’in shan nononta da yake yi hannunwanta ne ya farasa yawo a sassar jikinsa kama nipples d’insa tayi tana murzawa a hankali duk lungu da sako na jikinsa sai da tabi ta birkita masa lissafi da salon ta Kama Joystick d’insa tayi ,tana shafawa wani Mika yayi tare da ?a??ameta lumshe i’don yake yake yi sosai tana jin dad’in romacing d’in da ,take masa.

 a hanakali ya kai hannun gindinta nan ya tura d’an yatsa yana fingering gindinta washiii tace sannan ta Kuma bankaro masa Kirjinta nan bombom d’inta yayi sama..

fingering d’in gindinta ya fara yi nan ta fara ambaliyar ruwan ni’ima da dad’i ihu take tare da fad’in. “Ahahhh suck suck me uhmmmm waii auuuu dad’i wayyo ni Habeeb dad’i nake ji” haka ya ci gaba da fingering d’inta tana masa ihu da sambatun d’aga kafarta yayi tare da ware gefe da gefen gindita harshen sa ya zura nan kamshin al’miski ya ziyarci hancinsa lumshe i’don yayi Sannan ya zura harshen sa ya fara sucking d’inta wayyyoniii dad’i Auuuuu ummmm waiii hab.eeeb.

Download>>> Kwarata Complete Document

Saida ya caccaki gindinta da harshen sa sosai ambaliyar ruwan ta ringa yi haka ya shanye ruwan tas sannan ya Seta Joystick d’insa ya shiga ya saki Kara tare da sakuwa kamar wani doki haka ya ringa Having Sex da i’ta ba gaggautawa sai ihu da sambatu yake Mata tare da tsotsar lip’s d’inta da nononta Kuma Yana matsawa.

 ….. duk ac d’akin haka suka Had’a uwar gumi d’aga kafarta d’aya yayi tare da d’aura d’aya a kafad’ar sa d’ayan Kuma rike a hannunsa sai caccakar gindinta yake da joystick d’insa ga ruwa sai zubarwa take yi sai da ya d’ad’e sosai kafin ya sake Mata gwatso ahhhhhh uuuuuu wayyyo wayyyyoni dad’i washiii gindinki dad’i inna sonki Beebah please karki barni kece farinciki na wayyyo niiiii burata a haka yayi realized yau sai da ya gaji Dan ,kansa sannan ya barta.

Kwance tashi babu wiya lokaci sai guduwa yake yi gashi har an shud’e wata biyar Babu khaleesat Babu labarinta zuwa yanzun kwallon Habeeb ya shiga raga ya bada kaimin sosai Gurin sex cin da caccakar gindinta yake Babu dare Babu Rana cikin haka kuwa Allah ya Bata ciki gashi har ya soma d’asawa kwance take a jikinsa Cikin wasu d’amammun kaya riga da wando sai zuba masa shagwa?a take son ranta shi kuwa yana biye Mata cikin haka tace.

“Allah yaya yau gaba na sai fad’uwa yake yi inna ji kamar wani Abu zai faru dani..” girgiza Mata Kai yayi sannan yace. “Babu abinda zai faru sai Alkhairi kinji beby na” ya fad’i Haka tare da shafa d’an cikin jikinta da ya fara tasawa lafewa tayi a jikinsa tana shakar kamshin turarensa tana mamakin yanda Habeeb ya kwallafa ransa a cikin jikinta maganar sa d’aya sai ya sannan ciki i’ta tsoron ta ,d’aya dawowar khaleesat Bata san yanda zasu kwashe ba gama tunaninta keda wiya tayi a banko kofar falon kasancewar a falo suke.

a firgice suka juya gaba d’ayan’su innalilahi wainna ilaihi raji’un shine kalmar da ya fito daga bakin Habeeba da sauri ta sauka daga jikinsa Yana kok’arin kamota i’ta kuwa tuni ta bar jikinsa mikewar da tayi a firgice ne ya fallasa cikin jikinta domin rigar jikinta d’an karami ne…

Download>>> Ingarman Namiji Complete Document

ihu khaleesat ta saka sannan tace. “dama..dama da gaske ne maganar mutane Ashe da gaske ne ka mayar da ‘yar aiki karuwar ka Habeeb…? yau zaki ci uwarki ashe ba banza ba naji na tsane ki Ashe ke maciya Amana ce ki rasa Wanda zaki yi tayayya dashi sai Mijina Mijina fa….”

wani ihu tayi sai gata gaban Heeba wacce ke tsaye jikinta na rawa ihu shima ya saka tare da shiga tsakaninsu a harzuke yace. “Wlh karki kuskura karki fara…” wani wawan mari ta wanke sa dashi Babu bata lokaci shima ya d’auke ta da wani mari d’aga hannunsa yayi da niyar Kara Mata yaji an ri?e masa hannu a fusace ya juyo Dan gani wanene nan i’donsa ya sauka k’an Hajiyarsa…..

bai gama mamaki ba yaji ta d’aukeshi da mari cikin bacin rai tace. “Habeeb akan wata banza daban ‘yar Aiki zaka mari matarka ?” Bakinsa na rawa yace.. “a a hajiya ba ‘yar ai…” d’auuuu ta Kuma d’auke sa da mari cikin zafi tace. “rufemin baki shasha kawai” ihun da suka ji yasa suka juya gabad’ayan’su Khaleesat ce zaune kan cikin Heeba sai naushi take Kai Mata Babu gaggautawa gaba d’aya ta galab’aita kukan kura yayi tare da fincike khaleesat yayi hurgi da i’ta gefe a haukace ya d’aga Habeeba muryan san na rawa yace. “Wayyo khaleesat kin kashe ni kin kashe ni abinda na dad’i inna bada kaimina Gurin ganin kwallo na ya shiga raga shine Kika min a Sara” kuka ya saka wiwi kamar karamin yaro ganin jini sai zuba yake daga kasan Habeeba… sautin muryan Mahaifinsa yaji yana fad’in. “sannu kaji yanzun har a gaban mu zaka rumgume wata ‘yar iska… ‘yar aik….” Maganar ne ta katse lokacin da Habeeb ya juyo masa da fusk’anta da Sauri ta ware i’donta a hanakali ta d’aga d’an yatsan hannunta sannan ta nunashi tare da fad’in. “Abb..a” a hankali shima ya furta. “Habeeba…” daga nan numfashi ta ya tsaya cakk cikin tashin hankali Habeeb yace . wlh khaleesat i’dan wani Abu ya samu Matata da cikina kota ce zata raba mu… Had’a Baki khaleesat da Hajiya su kayi gurin furta. “Mata………

rumgumeta yayi yana zuba kuka wiwi kamar karamin yaro ya rasa wani i’rin temako zai bata ga jini sai bulbula yake daga kasanta hankali Abba i’dan yayi dubu ya tashi zuciyarsa na bugawa da k’arfi kusan minti talatin sunanan a Haka , sannan Abba yayi k’arfin hali gurin fad’in. “HABEEBULLAH” d’agowa yayi fusk’ansa duk ya baci da ruwan hawaye kala bay CE masa ba sai ma bin Abba da i’do yayi zuciyarsa na wani i’rin zafi khaleesat Hajiya duk sun zuba musu i’do “d’aukota muje asibiti kar a rasa rayuka biyu..” ai da sauri Habeeb ya ciccib’eta sannan yayi waje Abba ne ya ,karaso tare da mud’e masa mota baya yashiga yana rike da i’ta a guje ABBA yaja motar mai makon ya nufi asibiti sai kawai ya d’auki hanyar Gboko a rikice Habeeb yace. “Abba inna Kuma zaka..? Ba tare da ya kalleshi ba yaci gaba da tuki gudu yake zubawa sosai Amma Habeeb gani yake kamar Babu abinda yake cikin hargagi yace. “Please Abba kayi sauri kar jininta ya kare..

  Kure gudun motar Abba yayi tafiyar awa biyu ne amma cikin awa d’aya da mintuna Abba ya i’so Gboko Local government juya k’an motar sa yayi zuwa sabon asibitin da Habeeb ya Gina inda ya zuba ma’aikata sosai cikin gaggawa aka nufi special room da i’ta temakon gaggawa aka shiga Bata Habeeb ya kasa tsaye ya kasa zaune sai zagare yake yi ya Kai mari ya kai gauro hankalin sa yayi kololuwar tashi Addu’ar sa d’aya Allah yasa kar cikin ya zube domin yana mutuwar son cikin ya kwallafa ransa a ,Kan cikin.

Download>>> Ana Dara Ga… Complete Document

Kusan awa biyu Likitoci suka kwashe a k’anta sannan numfashin ta ya dawo de’de Amma cikin kan ya riga da ya lalace fitowa likita yayi yana yarfe gumi da sauri Abba da Habeeb suka nufe shi cikin rawar baki Habeeb yace. “Jabeer ta farka kuwa inna fatan cikin yana nan?” Dafa kafad’arsa Dr Jabeer yayi sannan yace. “Alhamdulillah numfashin ta ya de’deta Amma gaskiya cikin ya lalace fatan ubangiji ya Bata mafihinsa” rumtsa i’don yayi gam sannan ya furta. “innalilahi wainnailai raji’un take hawaye suka wanke masa Fuska.

 zuciyarsa na masa wani i’rin suya shi kad’ai nasan abinda zaima Khaleesat sai ta gane ta masa barna barnar ma na abinda yake matukar so abinda ya d’auki son duniya ya d’aura a kai sai ta gane kuranta zata gane Bata da wayo Abba ne ya d’agashi tare da rarrashin sa da kyar ta hakura ya dena hawaye jiki a sanyayye ya nufi d’akin da aka kwantar da i’ta lokaci d’aya ta rame sai fari da ta kara fisk’anta tayi fayau murmushi shimfid’e akan k’yak’yawan fusk’an ta. 

Cikin dare ta farka bakinta d’auke da salati da sauri ya karaso kusa da i’ta tana kok’arin tashi ya temaka mata tare da saka Mata pillow a bayan ta tajin gina dashi ganin sa tayi gaba d’aya ya fice hayyacinsa lokaci d’aya a hankali ya furta Mata. “Sannan dear ya jikin naki..? “Alhamdulillah tace masa sannan ta shafa cikin ta tare da fad’in. “cikin ya zube ko..” sai da ya runta i’donsa sannan yace. “Ey yayi mugum Bata tausayi a yanayin da ya bata Am’sar “kayi hakuri Allah ya Kadd’ara ba mai Zama bane rabbi ya bamu wani” tafin hannunta ya kama tare da fad’in. “Ameen.

 … Kwananta uku taji sauki nan Likita ya Basu sallama duk wannna kwanakin da tayi Babu kafar hajiya haka ma khaleesat duk kuma suna sane Fiddo ce keta zarga zirga i’ta da k’annin Habeeb guda biyu wanda Basu yi Aure ba.

ana sallamar su direct Abba yace su huce Gida badan Habeeb yaso ba shi a sonsa da Abba ya barshi sun koma gidan sa dake gra. so yake yaci uban khaleesat ta masa asara Kuma bata zo duba lafiyar matarsa ba duk da yaji labarin tazo tana gidan sa Kuma.

suna zuwa a babban falon Gidan Abba ya tara duk iyalansa da k’ansa Kuma ya kira khaleesat tunda ta shigo take Auna mata kallon rashin arziki haka ma Hajiyarsa take jikinta yayi sanyi Allah yasa ma yana kusa da i’ta gyaran murya Abba yayi sannan yasa Abdullahi bud’e taro da Addu’a ,daga bisani ya d’ora da fad’in. “Hajiya nasan zaki Sha mamaki ko nace har yanzun kina mamaki tabbas Habeeba matar Habeeb ce wanda aka d’aura Auren su tun yarinta….” A zabure khaleesat ta mik’e tsaye cikin tsawa ta nuna Beebah da d’an yatsa sannan tace. “wannna abar ce kishiyata a rasa wanda za’a had’ata da Mijina sai ‘yar K’auye kucaka..? Mara asali mara galihu…..” Fauuuu taji an d’auketa da mari cikin tsananin bacin rai Habeeb yace. “Kee! wlh ki i’yama bakinki kisan gaban wadda kike ki tauna lafazin ki kafin ki furta ta ba wai ki furzo magana kai tsaye ba”

Abba ya ci gaba da fad’in nasani Hajiya bakisan matsayin Beebah a gurina ba to yau zan sanar dake Abinda ke boye sannan Kuma Auren Habeeba da Habeeb *SIRRI NE* (my new Book ku nima kusha labari domin wannna littafin ya had’a abubuwa da dama nera d’ari biyu ne kacal) wani kallo Hajiya ta hurga masa Sannan tace. “sai Kuma me inna jinka ? “Habeeba d’iyar………………

_Asalin labarin_

_Alhj Ibrahim hai faffen gari Benue state ne inda suke zaune a Kauyen karamar hukuman vandekia inda yake zaune da matar sa Fateema sunada d’a daya tal Allah ya basu sanna sunada dukiya sosai inda dukiyarsa bai rufe masa i’do Gurin hulak’anci na kasa dashi ba Yana temakawa talakawa sosai yasa anyi panpo ga masallaci kasancewar garin Babu musulmai sosai ya bud’e makarantu sosai mutanen garin ke Alfahari dashi Yana mugum son haihuwa amma tunda Allah ya azurtasu da Idris (Abba) Basu Kara samun haihuwa ba Alhj Ibrahim yana da wani makofci mai suna mutallaf yana da Mata d’aya da yaro d’aya shima amici sosai suke yi inda Alhj Ibrahim ya ringa jan mutallaf a jiki tun baya sakewa har yazo Yana sakewa cikin haka Aminci Mai k’arfi ya shiga tsakin Hjy Fateema da matar mutallaf ‘ya’yan su ma sun had’a kansu sosai kwance tashi a saran mai rai Idris ya girma lokacin da ya kammala karatu sak’andiri Mahaifinsa ya had’ashi da Ahmad d’an mutallaf ya tura su Makurd’i ana suka ci gaba da karatun su bayan sun kammala ne Kowa ya samu aiki inda Idris ya ke yawo kasashen duniya domin arzikinsa har ya zarce na mahaifin sa Ahmad ma Yana masuwancin sa kwantan wani rana aka wayi gari ‘yan fashi sun shiga Gidan Alhj Ibrahim bayan sun kwashe kud’i suka sakama gidan huta lokacin da Idris yaji wannna labarin hankalinsa ya tashi yayi kuka sosai haka ma duk mutanen wannan Kauyen sunyi kuka domin sunyi rashi Nan MUTALLAF yaja Idris yayi ta rarrashin sa sannan ya samu ya hakura domin kuka ya ringa yi kamar karamin yaro._

Download>>> Matar Hariji Complete Document

_Bayan shekara Biyar da rasuwan iyayen sa Ya had’u da Sadiya a wani ma’ikata yaje Gurin wani abokinsa lokaci d’aya yaji ta shiga ransa Babu bata lokaci abokinsa ya masa jagora har Gidan su nan suka de-de ta Babu bata lokaci ‘yan uwan Mahaifinsa da Alhj mutallaf suka je Nima masa Auren ta haka aka yi miki dangi sai sanyawa abin albarka suke bayan Auren sa da wata biyar mahaifiyar Ahmad ta rasu._

 _sunji mutuwar sosai domin babu ciwo babu komai sun wayi gari ne suka tarar da rabbi Amshi abinsa lokaci nata ja cikin haka mahaifin Ahmad ya takura masa yayi aure shima Babu Bata lokacin ya samu Budurwa ya aura Kuma kawar Sadiya ce domin Gurin biki suka had’u har Soyayya ta shiga tsakanin su cikin haka matar Idris Sadiya ta samu ciki murya kamar me domin sunyi murna sosai bayan wata tara ta haihu d’anta namiji ranar suna yaro yaci suna HABEEBULLAH haka suka ciga da renon d’ansu Ahmad Kuma shuru Matar sa Rabi’a Bata samu ciki ba har yanzun bayan shekara biyar Sadiya ta Kuma haihu d’a namiji shi Kuma yaci sunansa Abdullahi._

_Haka yara suka taso cikin soyyya da kulawar iyayensu Idris kullun Addu’ar sa Allah ya bama Ahmad haihuwar d’iya mace domin yana son had’a Zuri’a da Amininsa amma shuru sai da Auren sa ya kwashe shekara asherin da sannan Rabi’a ta haifi ‘yarta mace Sunyi murna sosai da farin cikin kullun Habeeb Yana makale da yarinyar domin yana mugum son jarijari haka aka ranar suna aka sakwa tarinya sunan Habeebah Nan take bayan rad’in suna Idris yace a d’aura Auren Habeeb da Beeba mutane sun Sha mamaki Amma Ganin ba abin mamaki bane domin Ahmad da Idris sun ringa sun kulla wannna Alkawarin haka aka d’aura Aure iyayen su ma sunyi murna sosai Habeeb ma yayi murna Wai shine da mata_

****

_Bayan shekara biyar Aiki ya mayar aiki ya mayar da Idris cikin makod’i nan ya tatara ya dawo da iyalan sa gaba d’aya basu jima da dawowa ba Allah yayiwa Rabi’a rasuwa Sadiya tayi kuka sosai haka ma Ahmad domin yana matukar Kaunar ta Sadiya ta roki alfarman ya bata Beebah Amma Ahmad yaki haka suka dawo kasancewar lokacin Idris bai cika Zama ba yana yawo kasashe daban daban a Haka Ahmad ya Auri wata mata wadda kowa ya Mata shedar ba mutumiyar kwarai bace aikuwa haka ne domin ana Auren ta mallake shi da sihiri ta ringa gallazawa Heebah Babu dad’ewa Ahmad ya samu karayar arziki ya dawo bashi da komai wannan lokacin Kuma Idris bai da labari domin yayita niman say waya baya samun sa yaje garin yafi a kirga Babu labarin sa._

  Mutuwar zaune Hajiya tayi sannan ta mike taje har inda Beebah ke zaune Bayan Habeeb ta Kama hannunta sannan tace. “Alhamdulillah wlh na manta na manta Allah sarki ashe yarinyar Aminiya tace Masha Allah gaskiya naji matukar dad’i sosai” rumgume ta sosai Hajiya tayi Abba yace “kai kuma inna ka samota da har ka d’auke ta ta tare a Gidan ka..?” kura masa i’do Khaleesat tayi zuciyarta na wani i’rin bugu “Alokacin da Habeeb suka ji ihu take yace HARUN ya tsaya a Gurin mota shi da Abdullahi suka karasa inda suke jin ihun lokacin da yayi Arba da yarinyar durkushe da jakan kayanta sai rusa kuka take yi Ga matar babanta sai zazzaga masifa take yi.

,Cikin fad’a take fad’in wlh na gaji da zama dake kullun i’dan saurayi yazo sai ki kora shi akan me kaza kaza masifa ta ringa zazzagawa Habeeb na zuwa yace “lafiya Bah-Bah ? “Lafiya kalau ta fad’a mishi sannan ya kalli inda Beebah take Zuciyarsa ce taso bugawa kamar yasan fusk’an.

 Ganin ya kasa tunowa ne yasa shi fad’in menene ya faru naga Kuma jama’a sun taru lafiya cikin masifa tace lafiya lau meye matslarka kud’i ya Mika Mata sannan yace nid’ai in zaki Amince ki bani wannan yarinyar taki sai ta ringa min aiki a Gidana Koda jin haka matar da Amince tare da fad’in ya d’auketa su tafi cikin sauri Abdullahi yace. “Inna mahaifinta wani daki ta nuna musu sannan tace Yana ciki ita kuma ta yi shigewar ta cikin gida harda ‘yar wakarta suna shiga d’akin suka tarar da Alhj mutallaf kishingid’e da sauri Habeeb yace. “Kaka kaine..? Girgiza masa kai yayi laamar shine Nan fa hankalinsa ya tashi ya nuna Beebah dake gefe yace. Beebah ce wannan? Kai ya gya?a masa sannan Kaka yace. Daman wannna ranar nake jira gashi tazo Habeeba ga mijinki don. Haka ki bishi ku tafi ki Huta da ukubar wannna masifaffiyar nan Alhj mutallaf ya Bata labarin komai da Auren su day akayi da Kuma yadda Alhj Idris ya tafi yasha niman sa Amma bai same sa ba Gaisuwar dangin da Habeeb beyi ba Kenna sai da ya cika tsohon da kud’i sosai sannan ya d’auko Beebah ya kwab’i Abdullahi da kar ya sanar da Kowa ya tsaya iya su biyu i’ta ma ya Mata kashe d’i lokacin da na kawo ta kuma Abba baka kasar shiyasa baka ganta ba. Mikewa zubur Khaleesat tayi tana wani i’rin huci nuna Beebah tayi da d’an yatsa sannan tace. Ke wlh baki isa in had’a miji dake ba yayi Sex dani kema yayi dake wlh kariya ne yau saina kashe ki nice Nan uwar Gida babu shegiyar da ta i’sa ta Auri Habeeb shi nawa ne Ni kad’ai wlh baki isa ba baki isa ba saina salwantar da rayuwarki sai na maidake abar kwatance a duniyar nan

Download>>> Ingarman Namiji Complete Document

Kamar wiyar rigarsa tayi da k’arfin Sannna tace. Kai Habeeb i’dan ka i’sa isheshen d’an halas to inna so ka sake Ni domin wlh mud’ddin kana zaune da wanna kucakar yar Kauyen wlh bazan yi Zaman Aure da Kai ba………

“,Ka sake ni nace maka Habeeb Aure ne na gaji bazan zauna da wannan ‘yar Kauyen ba tsaban rainin hankali ma wai i’tace gaba dani taci kutumar Uban ta wlh bata i’sa ba kaima baka i’sa ba kai ko zanyi yawo sirara sai naga karshen ta bazan barta tare da kai ba wlh ka rubuta ka a,jiye mud’ddin inna numfashi inna raye a doron kasa ba ke ba bu shi” nuna Beebah tayi da d’an yatsa wacce ke zaune Kusa da Hjy kana ganin fusk’anta kasan tana cikin tsananin firgici da tsantsar tashin hankali zuciyarta sai bugawa take mud’ddin kana kusa da i’ta zaka jiyo bugun da hrt d’inta keyi saukar marin da taji ne ya ,d’auke mata jinta da ganinta na wasu mintuna tana dawowa de’de bata tsaya Bata lokaci ba ta d’auke shi da mari kafin ta sauk’e hannunta ta Kuma jin an’d’auke ta da wani wawan mari wadda yafi na farko zafi Marin ba i’ta kad’ai ba hatta su Hjy sai da suka zubama Beebah i’do Fiddo dake tsaye bakin kofa tace “very good kinyi dede Habeeb sa’anki ne ko dan kinga ana d’aga miki kafa…? Wawiya nonsense mtss” taja dogon tsaki kincin “Uwarkiiiiii na kasa dake ne ko nayi dake karamar ‘yar harka” shewa Fiddo tayi harda buga cinya sannan tace “Ey nayi Bababr ‘yar Harka dama wani jahilcin sai babban d’an bunsuru karami ai sabon shiga ne me ya sani sai fa an koyarshi wasu abubuwa Amma Babba ya kware har da bud’e page shashash su i’rinsa kuwa harda register wai ana buran’uba a duniya duniyar ma Benue state” maganar ta tayi mugum cakar zuciyar khaleesat duk tasan inda zancen ta ya dosa a dunkule ta Bata kuma ta gane. “wlh Firdausi zan keta miki rashin d’a’a banyi magana dake ba karki kuskura ki kara shiga hurumin da ba taki ba” Kai kuma karamin dabba ka sake ta ko kuma ka sake ni dan wlh mud’ddin da raina bazanyi zaman kishi da wannan ‘yar shilan ba mai tasani a fagen harka me ka gani jikin yar ficiciya ka sake Ni nace kafin na zabga maka rashin mutumci” a hankali Beebah tace “rashin mutumci na nawa kum ..? karki kuskura ki kara Kiran mijina da dabba domin wlh saina sauya miki kamamni kiyi dani shi ba tsaran ki bane dakikiya kawai ..” shuru Hjy da Abba su kayi Habeeb ma haka yama rasa mai zai mata taji haushi saki kan bazai sake ta ba domin Auren shi mutu ka raba ne babu sakin mace a tsaran shi.

 Murmushi yayi lokacin da Beebah ta gama zancen ta kama hannunta yayi Sannan yace “Oh uwargida sarautar mata bar bata Makin ki i’dan kare na haushi aka manna masa hauka yafi jin ciwo amma mud’ddin ,ka nuna masa ka damu…” Hjy tace “ya i’sa haka Habeeb d’auki Khaleesat kuyi Gida Beebah sai taji kartin jikinta sannan zata dawo bana son dogon surutu kala Abba bai ce musu ba domin abin dry ma yake bashi badan ranshi ya so ba ya juya tare da fad’in “Beebah zo kiji” sunkuyar da kanta tayi kasa “Tashi kije mana sallam zakuyi” cewar Hjy.

Mikewa tayi cike da nutsuwa ta bi bayan say fusace Khaleesat i’tama ta bisu tana zuwa yaja hannunta suka nufi part d’insa dake Gidan makulli yasa ya bud’e sanna ya ja hannunta har bedroom d’insa a kan gado ya zunar da i’ta marerece mata yayi sosai kamar karamin yaro “inna fa bukatar ki gashi Hjy zata min katanga dake zan shiga wani yanayi fa” rigan jinkinsa ya cire ya rage daga shi sai single wandon jeans d’inma ya Cire ya saura boxes kawai kawar da kanta tayi daga Kallon sa sannan tace “to ai banida lafiya ne shiyasa” cikin shagwa?a ta karasa maganar d’ago habarta yayi yana auna Mata wani rikitaccen kallo wadda sai da jikinta ya mutu cikin sanyi murya yace “jinin bai tsaya bane … ? sai yaushe zai tsaya” girgiza masa kai tayi alamar bata sani ba “gobe zan kawo miki maganin da zai tsayar dashi dan gaskiya a matse nake sosai” rumgumosa tayi jikinta sannan ta fara sassar jikinsa a hankali ta had’e bakinsu tana tsotsar harshen sa zuge zip d’in rigarta yayi tare da cirewa ya cusa hannunwansa tsakiyar nonuwanta nannauyar a ajiyar zuciya ya sauk’e wasa ya fara yi da kan nipples d’inta sannan ya kama lallausar lip’s d’inta na kasa yana tsotsa a hankali sai furzar da zazzafar huci yake kamar wadda yayi gudun tsere.

 a hanakali ya zare bakinsa ya dora kan nipples d’inta yana tsotsa tare da ciccizawa Kara bankare masa kirjin tayi sannan ta fara shafa kirjinsa zuwa saman cibiyarsa kara ?a??ameta yayi sosai yana tsotsan nononta tare da matse bombom d’inta “washii Allah Dear uhmm hummm dad’i” sai mammatse kafarta take tare da Kara shigewa jikinsa hannunta ta zura cikin boxes d’insa nan ta kama Joystick d’insa dake tsaye ya cika fam babu abinda yake bukata kamar yaji zundun cikin ruwan ni’ima.

wasa da saman kaciyarsa ta fara wani kara ya sake tare da ?a??ameta lumshe i’donuwa yayi tare da zare bakinsa a kan nononta ya cire boxes d’in sannan ya kwanta flat ya wawware kafafunsa a hanakali yace “suck me please hakuri na ya kare i’dan ban fitar na akwai matsla” a hanakali ta Kama ta fara shafansa d’ayar hannun ta Kama Twins d’insa tana mamulawa “wayyo niiii dear dad’i wayyo Allahna dad’i Wayyo burata Wife ki kara shamin shamin ples a matse nake sosai inna tsananin bukatar ki uhmmm” da sauri sauri take up&donw da hannunta k’an joystick d’insa sai Nishi yake sakarwa kafa bakinta tayi tala lasan saman sannan ta zarce da tsotsan sa tana mamula twins d’insa sambatu yake zuba mata sosai ya na Kara zungura mata jiniyarsa.

Tsotsarsa take sosai tana kara kaimi guri zuba masa zazzafar romacing sai birkice mata yake Yana kara tura mata Joystick d’insa cikin bakinta kwantar da i’ta yayi ya kwance zanin dake d’aure a jikinta da sauri ta ri?e tare da girgiza masa kai, bud’e rikitattun i’danunsa yayi sannan yace “babu abinda zan miki fa ..” haka ya kwance zani tare da zura mata Joystick d’insa a cinyarta “ki matse kafafunki sosai ta haka kad’ai zaki temaka min” yadda yace haka tayi take ya fara zungura mata kamar wadda yake having sex da i’da kama nonuwanta yayi yana murzawa had’e bakinsu yay yana wasa da harshensa a cikin bakinta zagaye Hannuwanta tayi a kugunsa tana mammatsa masa Bombom d’insa “washiii dad’i nake ji sosai kamar inna cinki Wayyo niiii” dry yaso Bata amma sai ta d’aure haka ta ringa matse bombom d’insa tana Kara matse kafafunta ta yadda zaiji dad’i yayi realizing amma inna ya shafi mintuna shuru matseta yayi sosai yana shan nononta tare da sakin nunfashi a hankali zare joystick d’insa yayi daga cinyarta ya saka tsakiyar nonuwanta sannan ya had’e nonon yana gogo Joystick d’in “waiiii waiiii wannna yafi zuma hahhhh uuuummmm wai niiii Hjy ta dad’i nake ji Uhmmm sucking d’in Joystick d’insa yake a tsakiyar nonuwanta da sauri sauri Hannunwansa yasa duka ya had’e nonon ta yadda zai ringa jin dad’i ai kuwa dad’i yake ji sosai jinsa yake kamar Yana yawo a gajimare sai sambatu yake sakin Mata tare da fad’a mata kalamai masu dad’i da kwantar da zuciya.

Banko kofar akayi da karfin tsiya salati ta buga tare da fad’in “nashiga Uku jarababbiya Saida kika sashi kawan kanki ‘yar iska a Baki da lafiyar ma Baki bar min mijina ba ..? Kai kuma ka sauka akanta ko na maka buran’uba” ko kallonta bai yi ba Beebah kuwa ri?e kugunsa tayi da k’yau tana zagayewa ihu yasa ka sannan yace “ihmmmmm beby inna jin dad’i sosai wayyyo Matata inna kaunarki sosai Wife” kalamai sosai ya ringa zuba mata daga bisani ya had’e bakinsu Babu shiri khaleesat ta bar d’akin zuciyarta cike da tsantsar bakin ciki kamar tayi kuka haka take ji shi kuwa da gayya ya Mata haka Dan taji haushi kuma ya gani karara a fusk’anta haka ya ringa zungurarta a nono har ya samu yayi realizing ajiyar zuciya ya sauk’e Sannan ya rumgumeta yana ya mata Albarka…………….

*AISHA J B*

Back to top button