Uncategorized

Yar Harka Page 51-60 Hot Romantic Hausa Novel Complete

 

Had’e fusk’ansu yayi tare da kaima bakin ta cafka wani i’rin zazzafar kiss yake aika Mata gaba d’aya ya birkice ya rasa wata duniya yake dan tsananin tsaban d’ad’in da yake ji kama nipples d’inta yayi yana murzawa a hankali d’ayar hannunsa ya cusa cikin kwantaccen sumar k’anta yana yamutsawa sai wani lum-lumshe i’do yake yi sakin bakinta yayi tare da kama nononta d’aya yana tsotsa to tamk’ar ya samu sweet wani i’rin dad’i da nishi yake furzarwa ya mutsa Mata jiki yake yi son ransa yau ya burgice Mata bata taba ganinsa cikin wannan yanayin ba i’dan yana having sex da i’ta ya ta murzu ta gurzu sosai a hakali na fara shafa sumar k’ansa dake kwance lumshe i’don nayi a de-de lokacin da ya Kuma juyani ri?e sa nayi Gam murya a kasanlance nace. stop i’t na gaji Allah…

A a plss karki mun haka beby dad’i nake ji ban gaji ba baki i’sheni ba Wayyo niiiii dad’i washiiiiiii Ahahhhh please karki barni nagode nagode sosai da Allah ya bani ke matsayin Matata wayyo Allah dad’i Allah ya miki Albarka beby inna matukar Alfahari da yanda kika d’auki Joystick d’ina waiiii waiii sweet sweet beby Ahahh uhmmmm hahhhh sutai barka tai sai da yayi awa Uku yana caccaka min Burarsa sannan ya ?a??ame yana wani gurnani take ya fara b’arin ruwan sperm rumgume yayi sosai sai da ya k’ai kusan minti Goma sannan ya bar k’aina komawa yayi gefe yana maida numfashi ni k’aina nasan nayi kokari dan ba karamin dauriya da juriya nayi masa ba…

Kara rumgume yayi sosai yana kaimun kiss daker sautin muryan’sa ke fita a hankali ya furta. inkara beby bai i’sheni ba fa narai? nayi da i’do sannan nace Allah yaya Habeeb na gaji sosai ka gajiyar dani lakace min hanci yayi Sannan yace. Yi hakuri Allah kad’ai zanyi ba sosai ba murmushi na sakar masa Sannan nace.. to nayarje maka kayi ?a??ameni yayi yana sakin Ajiyar zuciya nan ya fara lalubata a hankali ya fara sucking d’in gindina Kara Ware masa kakafuna nayi sosai dan Inna matuk’ar jin dad’in Sucking d’ina da yake yi cikin mintuna kalilan na Fara fitar da ruwa tsilllll kafa bakin sa yayi sosai yana tsotsa tare da tura harshen sa cikin tana wasa dashi tare da lashe ruwan tas kwanciya yayi tare da d’agani ya d’aurani a kan Joystick d’insa runtsa i’dona nayi sosai haka ya ri?e kuguna sosai yan d’aurani Joystick d’insa ya shige nan ya fara up and down dani zandariyar sa na tsaye sambal sai da ya min ci Mai k’yau so biyu Sannna ya barni toilet muka shiga ya min wanka sai shagwa?a nake zuba masa shi kuwa yana nan Yana biye min.

Muna fitowa mukayi Sallar la’asar mikewa nayi yace. inna kuma zakije a shagwa?e nace kitchen zan shiga da sauri yace a a na huta sheki zo ki kwanta kiyi barci Ni Zan mana Girki haka kuwa na kwanta dama inna jin barcin shi Kuma na sauka kasa….

Karanta Littafin >>> Macizai ne Page 1-10 Hausa Novel 

kwance take a d’aki ta zubawa sama i’do alamar tunani take yi cikin haka ta fara jin kakarin Amai da sauri ta mike tayo waje kwantar Saliha ce ri?e da ciki tana sheka uban amai rike ta tayi sosai tare da fad’in. Saliha meya same ki haka ?, A hankali Saliha tace. Aunty Khairat ciki na ke murd’amin cikin rikicewa Khairat tace. Me Kika ci yake murd’a miki ya Baki je asibi ba mika min takardan dake hannunta tayi a hankali na warware de-de lokacin da iyayen mu suka karaso innalilahi wainna ilaihi raji’un nake ta furtawa a hankali na furta. Ciki ciki fa Saliha? Waya miki ciki garin yaya haka ta faru fisabid’illahi cikin harzuka iyayen mu sukayi k’anta tare da rufeta da duka mahaifin mu yace. Saliha ni zaki tonawa asiri abinda zaki min kenan ?, Cikin Shege a gida na dukan ta yake yi shida umman mu sosai da ker na kwaceta cikin kuka nace. Haba Dan Allah wannan ba shine mafita ba… Ke rufemin baki shegiya yar mad’igo KE har kina da bakin yiwa mutane magana Umman su ke magana da sauri nace wlh Umma Ni ba yar mad’igo bace Allah ya shirye ni na gane gaskiya na gane Babu abinda KE cikin lesbian face masifa da bala’i tare da illoli kala kala inna yiwa duk wacce take i’rin wannan HARKAN Add’ua Allah ya shirya ta a hankali Saliha tace baba ka sani sai Allah ya mana hisabi da k’ai ke Kuma Umma a matsayin na Uwa na zo miki na Kuka Aure nake so kukayi biris dani kuka ce karatu karatu yanzun ga karatun ciki nake da shi har na wata uku kuma wlh a gidan nan zan haifa babu mai babban laifi sai ku nawa laifin kalilan ne har a Gurin Allah kuka ta saka sosai nan Umma ta hauta da fad’a duka zagi har sai da makota suka shugo kowa najin abinda ya faru sai yace. Allah shi kara maganin su yara sunce Aure su sunce karatu ai ka shi nan suna gani………..

Maganar kenan Kowa da Allah wad’ai da Halin i’rin wannan iyayen, su kuwa ko ajikinsu sai ma harkokin gaban su day suke yi zuciyar mahaifiyarsu ce ta fara sanyi Amma Bata nuna musu ba Khairat taja hannun Saliha suka nufi d’akin ta zaunar da i’ta tayi a bakin Gado sannan tace. saliha garin yaya Kika bari ciki ya shigeki a hankali saliha tace. Aunty wlh nima ban sani ba lumshe i’don Khairat to tayi Zuciyarta a matuk’ar fusace tace.ke mahaukaciyar inna ce ? kinsan zakiyi ciki kika bari ya zuba miki sperm d’insa a jikinki uban waye ma ya miki cikin inci kutumar buran’uban sa? murya a kasalance Saliha tace. Annur ne sauranyi wanda suke matukar kaunar juna amma iyayenta suki amince masa sunce ‘yar su karatu zatayi innalilahi wainna ilaihi raji’un Khairat tace wannna abu dame yayi kama kinsan yanda na tsani Zina wlh da in aikata zina gwara min lesbian Allahumma ajirni’fi musibati wa’aklifni khairan minha wlh wlh duk ka natsane su na tsani zina na tsani lesbian saliha tace .. gwara zina da mad’igo shifa lesbian mace da mace cefa, amma zina….kiyi shuru na san da hak’an garin yaya kika yarda da d’a namiji da har kika bashi k’anki baki tsoron ya gujeki yaki Auren ki… ? a lokacin da kike bukatar kulawarshi yaki baki kulawa ya banzatar dake bayan ya samu abinda yake so a tare dake kinsan maza kinsan halin maza kuwa namiji hankakane gaban sa fari bayan baki ke namiji ko goya shi kike kullun bashi zai hana idan halin su na maza ya mutsa ya miki tsiya ba.

saliha a matsayina na ‘yar uwarki daga yau karki kuskura ki kara gangacin da har wata muamula zata Kara shiga tsakaninki da Annur, shawara nake baki ba umarni ba umman mu ya kamata ta zama mai’share mana hawayen mu i’tafa uwace amma sai ta banzatar da lamarin mu bayan duk sunsan halin da ake ciki..

Karanta Littafin>>> YEL Hausa Novel Document

ko wacce uwa ana so taja ‘ya’yanta a jiki musammam ma ‘ya’ya mata amma basan abinda ke damun namu iyayenba ?, sam sun kasa d’aukar lamarin mu da muhimmanci sunyi watsi damu burin su muyi karatu karatun ma na boko haba dan Allah gaskiya da sake da sake !!! sosai shifa boko iyakarshi duniya ne a duniya kad’ai zaka ci amfaninsa maganar Khairat ya shiga jikin saliha sosai cikin cikin sanyin jiki tace.

“Aunty maganarki gaskiya ce amma meyasa kika fad’a hark’an lesbian bayan kinsan illarsa da matsololin da ke tattare dashi kina da sani amma kika tak’e sanin kika aikata ba de-de ba meyasa ne why why Aunty Ummulkhairi…. ? kema kina da sani meyasa kika beyewa namiji kuka aikata ba de-de ba meyasa fad’amin idan amsar ki tazo de-de da tawa shik’enan in Kuma bata zo d’aya ba zan fad’a miki fad’amin meyasa kuka beyewa son zuciyarku ?Saliha tace. nakasa hakuri nayi a zumi kamar yanda kike yi a yanzun amma kullun karfin sha’awata kara ruruwa take yi Annur ya damu matuka akan ya turo iyayensa ayi maganar Auren mu amma Abba sunce sam ba nida aure sai na kammala karatu Annur yace indan karatu ne babu matsala da zaran anyi Auren mu zan cigaba amma duk da haka suka ki bansan meyasa ba zuwa wannna lokacin nima hankali na ya fara tashi tun bama zama guri d’aya dashi har ta kai ga mun fara zama jikinmu na gugan na juna, daga muka zarce da romacing duk lokacin da zamu had’u bazamu rabu ba sai mun gamsar da junan mu ta hanyar romacing.

cikin haka wani rana ya kirani yace mu had’u a Dubai Hotel wanda nake nan gboko seaut ban kawo komai a raina ba sorry na d’anyi kuskure Khairat tana Gboko local government ne karamar hukuman Makurd’i Benue state kenan inna fatan mai karatu ya fahimta khaleesat tana Makurd’i ne.

Haka naje har d’akin da yamin kwatance inna zuwa ya rumgume ni bai dirini ko inna ba sai kan gado romacing d’inna ya fara yi babu gaggautawa ban hanashi ba haka na biye masa lokacin da naga yana kok’arin yin sex dani hankalina ya tashi nace. Annur please mu tsaya iya romacing bazan iya baka k’aina ba amma yaki ya leleyeni da d’ad’in baki gurin cewa kad’an zaiyi inyi hakuri kawai tunda iyayenmu sunki Mana Aure shi kuma ya Kai matkin karshe nace ni gaskiya tsoron nake ji..

Please saliha Allah ni zan Aure ki bazan gujeki ba inna sonki har cikin zuciyata nan fa ya kashe min jiki da salon sa har na Amince masa naci uwar wahala sosai daga haka muka kara mannewa juna bama kwana biyu ba tare da munyi sex ba yanzun haka na fad’a masa inna da ciki a cire amma yayi tsalle ya dire tare da fad’in mud’ddin na cire masa ciki ban yafe ba Allah Aunty bana son cikin nan zan zubar dashi..

Karanta Littafin : Raɗaɗi By Sa’adatu Waziri Gombe

Wata uwar hararan da Khairat ta zanga matane yasa ta had’iye maganarta babu shiri. Naji baya ninki duk wannan laifin iyayenmu ne Allah ma bazai Kama mu da laifi ba duk da nasan muma muna da laifi sai d’ai nasu yafi namu maganar zubar da ciki babu shi ko ni ban goyi bayan hak’an ba zunubi biyu haba ga laifin zubar da ciki ga laifin Zina haba abin yayi yawa rai fa rai ba abin wasa bane tunda mai’shi yace yana son kayansa aii Babu matsala Allah d’ai ya mana mai kyau ni kuma silar shigata lesbian duk d’ai matsalar mu d’aya dake Amma wata kawata ce ta fara bud’e min haske a game da lesbian basai naja da tsayi ba lesbian nada matsaloli da dama ciki kuwa harda matsalar warin gaba tare da fitar da wani ruwa mai wari a gaban mace lokacin da aka Fara karanto min ilolinsa wlh hankalina yayi matukar tashi babu bata lokaci na ziyarci a sibiti ke daga karshe likita ya sanar min ciwon ya fara kama ni kuma mud’ddin mace tayi aure da wannna ciwon namiji bazai taba jin dad’in ta ba sai d’ai ya ringa jin wari a jikinta nan Likita ya d’orani a kan magaggana ni kuma na tuba na dena ansha gumurzu sosai kafin YAN HARKA yan kungiyar mu suka barni na zauna lafiya domin nasha barazana bana wasa ba ke abinfa ya d’aga min hankali sosai domin baraza suka min mud’ddin na tsona wa kungiyarsu asiri wlh sai sun batar Dani a duniya wannna Kuma kad’an ne daga cikin aikin su dan tsaf zasuyi fiye da hak’an wannna dalilin yasa na soma a zumi domin kare k’aina tare da kusanta Kai na ga mahalicci na domin niman gafarar sa………….

Kwance take sai juye juye take yi motsi kad’ai sai ta duba wayarta mikewa tayi Ganin lokaci na kurewa ta shiga kitchen dan da alama ba dawowar yanzun zai yi ba ita kuma wani i’rin azababb’en Yunwa take ji cikin sauri ta had’a jellof d’in taliya wanda yaji wadataccen busheshen kifi cikin lokaci kalilan ta kammala komai gyara kitchen d’in tayi tsaf sannan ta zuba i’ya wanda zata i’ya ci ta nufi d’akin ta, lokacin da ta k’ai loman abinci bakinta wani aziyar zuciya ta sauk’e a hankali cike da natsuwa take cikin abincin har ta kammala ta mayar da fleet d’in kitchen sannan ta nufi toilet wanka tayi tare da d’auro alwala sallan nafila tayi tare da jero addu’oi karamin cup d’in dake Kusa da i’ta ta d’auka rik’ewa tayi gam a hannunta runtsa i’do tayi a hankali take karanto add’ua tare da tofawa cikin ruwan..

   Haka ta ringa karanto add’ua tana tufawa har ta gama ta mike cikin frij ta ajiye cofin sannan ta nad’e sallarta, d’aga wayarta tayi da niyar kiransa nan taji sallamarsa ta daki dodon kunninta a hankali ta sauk’e ajiyar zuciya sannan ta amsa masa sallamar tsayawa yayi a bakin kofa tare da ware mata hannun alamar taje ma?e kafad’a tayi tare da turo d’an karamin bakinta sai cika take tana batsewa murmushi ya sakar mata sannan ta ajiye jakar sa a gefen wordrof d’inta a hankali ya karasa inda take led’ar dake ri?e hannunsa ya ajiye gefe matsota yayi sosai jikinsa sannan yace. 

  sorry dear k’aina bisa wiyana ayi min afuwa da uzuri wani uwar hararan ta watsa masa babu shiri ya rufe bakinsa i’do ya zuba mata yana kare Mata kallo sanye take cikin doguwar riga baka jikin rigar daga sama har kasa stone’s ne wait and read sai walkiya sukeyi k’anta tayi rolling da d’an ,karamin gyalen tayi kyau sasoai abinka da farar mace duk da fusk’anta babu wani mek-up amma akwai annuri kwance i’danunsa ya dire kan ,lallausar lip’s d’inta.

  Hannunsa ya d’aura ya fara zagaye wa tare da lumshe i’donuwansa kawar da K’ai na nayi gefe inna kara had’e raina rumgumeni yayi tsam tare da fad’in. “Kiyi hakuri wani aiki ne ya tare Ni yau nayi dare sosai zo in baki abinci kici.. “sai da kasan ka hanani girki sannan kaje kayi zamanka Toni na koshi. “a’a yi hakuri… katse shi nayi da fad’in Allah nayi girki yunwa ta i’sheni shiyasa na shiga kitchen hannunsa ya d’aura a kasan marata yana zagayewa yarrr tsigan jikina ya tashi shafawa sosai yake yi a hankali cikin sigar jan hankali yace. “Anya banyi ajiya ba kuwa ? “ajiyar me fa? “Beby mana. take na rufe fuskata wani i’rin kunya naji ya rufe ni ciki ciki nace. a’a Babu komai nifa karama CE bazan i’ya d’aukar beby ba marata tayi karnta. “Hammm amma batayi karanta da d’aukar joystick d’ina ba harfa cewa kike Nemcy na yi da karfi ka saka dukka baya shiga… wayyo Allahna wlh bana cewa abin harda sharri ne cusa k’aina nayi cikin girjinsa tare da gogo masa nonuwana jin tudun nonuwanta ba karamin d’aga masa hankali yayi ba take ya fara shafa k’anta.

Download : Walijam Complete Novel

*****

Tare da zame d’ankwalin da tayane k’anat dashi shafa sumar k’anta yake yi wanda ke kwance baki sid’ik a hanakli na Fara balle masa ballin rigarsa cusa hannuwana nayi cikin kwantaccen sumar dake kirjinsa ajiyar Zuciya ya sauk’e d’ayan hannuna ya kama yaja ni mukayi k’an bed naya messaging d’inna har ya sakar min hannun tare da fad’awa jikina had’e bakin mu yayi sosai yake Shan lip’s d’ina har wani lum-lumshe i’do yake yi tsotsa yake yi kamar mai shan lollipop Kama harshena yayi tana tsotsa sosai hannuwansa ne ya fara yawo a sassan jikina ri?e hannunsa nayi tare da fad’in. muje kayi wanka tukun kallo na yayi da i’danunsa da suka fara rikid’ewa dan tsananin jaraba ganin bashi da niyar tashi yasa na mike tare da cire masa kayan jikinsa ya rage daga shi sai boxes toilet na shiga har yanzun bai yi min magana ba.

 Saida na had’a masa ruwan wanka sannan na fita kayan sa na kwance tare da d’aukar jakansa d’akin sa na nufa sai da na ajiye komai sannan na d’auki masa kayan da zai saka d’akina na koma kayan jikina na cire na saka wata arniyar rigar barci cikin shopping d’in kayan da yamin b’arin turare na ma jikina inna gama shiryawa shima ya fito d’aure da towel tsayawa yayi yana kare ma halittan jikinta kallo yarinya karama sai jikin manya bai taba tunanin mararta zaid’auke shi ba Amma abin mamaki gashi ta d’aukeshi tsaf kurawa d’an karamin Hips d’inta ido yayi ganin suna ciccikowa tare da bajewa matsowa yayi ya d’auketa cak sai Kan bed dan a mugum matse yake sosai.

  Kwantar dani yayi sosai sannan ya fara yamutsa jikina tare da aikamin da zazzafar romacing rigan jikina ya Cire yayi hurgi dashi yau gbdy yana yinsa ya sauya ya fita hayyacinsa sosai kama bakina yayi Yana wani i’rin tsotsa sai nishi yake fitar wa ,Kenan kama nonona yayi yana wasa da nipples d’ina wayyo ni dad’i Kara bankare masa kirjin nayi sakin Baki na yayi ya kama d’ayar nonon yana sha washiii nace tare da cusa hannuwana cikin sumar k’ansa ?a??ameni ya kuma yi harshen sa ya cusa cikin kunnina yana tsotsa a hanakali sai da yabi dukk’an sassan jikina Yana rudani da salonsa Kai Habeeb karshe ne Gurin mantar da mace duniyar da take ya i’ya salo salo na hargitsa tunanin mace a hankali ya gangaro kasan marata har ila yanzun hanunsa na Kan nipples d’ina Yana murzawa tare da leleyawa wayyo Allahna nace lokacin da yake lasan kasan cibiyata ware kafafuna yayi ganin yanda ruwa ke d’inga ya saka d’an yatsanshi tare da Fara fingering gindina washiiiiiii Wayyo ahhhhhh waiiii waiiii nace tare da Kara Ware masa kafafuna sai da yayi fingering na son ranshi Babu abinda nake fitarwa sai ruwan ni’ima kafa bakinsa yayi tare da tura harshen sa cikin matsetsen Gidina ,nan ya fara jujjuya harshen sa cikin gindina wani Kara na sake dan tsananin dad’in Sucking d’in da yake min sai da ya lashe ruwan kaf sannan ya d’aga kanshi a hankali ya kama hannuna ya d’aura Ak’an Burarsa cikin kwantar da murya yace. Sucking mouth zaki min please uhm-uhm nace masa sannan na Fara manmatsa masa aslowy inna jujjuya hannuwana tare da matse masan kaciyarsa ahhhhhh uhmmmmm waiiii dad’i abinda yake fad’a Kenan kama twins d’insa nayi inna leleyawa wayyohhy dad’i kwantar dani yayi a haukace ya bud’e kafafuna ya Seta Joystick d’insa a tare muka sake ihu da kyar ya samu Burarsa ta ratse gindina kasancewar kullun a matse nake wayyyo ashiiii Wife gaskiya kina da dad’i inna son wannan gindin dad’i gareshi wayyyo niiiii Having Sex yake Yana zuba sambatu tare da murza k’an nipples d’ina hannunsa ya saka a gindina Yana murza d’an tsaka na aii bansan lokacin da nace wayyo ba dan tsananin dad’i harda zillo sai da nayi ?a??ameni yayi sosai yana tura harshen sa cikin kunnina yana lasa sai caccakar gindina yake yi ji kake Yana bada wani staley cacacaca Kama bombom d’inta yayi Yana matsawa sannan ya d’aga kafarta d’aya ya d’ora saman kafad’ar sa sai caccakar gindinta yake tare da juyata son ranshi Burarsa na ratsata har tsakar k’anta Kara had’e bakinsu yayi Yana Bata hot kiss sai gurnani yake fitarwa gaba d’aya sun fice a hayyacinsu sai kwakular juna sukeyi……..

?a??ame sa tayi gam gam Hannunwanta na yawo a sumar k’ansa d’ayan hannunta na kan nipples d’insa tana murzawa a hankali wani sanyin dad’i ne ke ratsa sassan jikinsa yana mugum jin dad’in abinda take masa wayyoniii dear dad’inki yayi yawa ahhhh so sweet beby in..na.s.onki Habeebah kin ceka mace macen da duk wani d’a namiji zaiyi alfahari dake ilove your a day ,best of my heart ahahhh wai wai dad’i gindinki dad’i Wayyo ahhhhhh Beebah love more surutu da sambatun haka ya ringa zuba mata daga karshe ya d’aga kafafuwanta gbdy ya d’aura ya wiyansa nan ya fara kai mata wani i’rin having sex tare da kama Boob’s dinta gbdy yana murzawa jinsa kawai yake yana yawo a gajimare dan, tsananin tsaban d’ad’in sex da i’ta zuciyarsa fesss sai Hamdallah yake ma rabbi daya a zurtashi da mace ta gari nagartacciya mai’hankali ibada karshe ce gurin biyayyar Aure tayi masa 100% yana ce tara mutum yake bai cika goma ba tasa habeebar ta zarce goma cikin tsananin jin dad’i itama ta kara ?a??ameshi d’an musgutawan da tayi ne ya bashi damar kama bombom d’inta yana manmatsawa auuu uhmmm wayyyo dad’i fa Habeeb Bata taba jin dad’in sex i’rin na yau ba kai Habeeb karshene Gurin jiyar da mace dad’in sex ya i’ya mantar da mace duniyar da take ri?e damtsen hannunsa tayi da d’an k’arfi zuwa yanzun ta fara gajiya gashi ko realez ba wayyo niii Habeeb na gaji.

a hankali ya d’agata tayi masa goho cikin rikicewar murya yace. kinyi realizy ne girgiza masa k’ai tayi nan yakara dungura mata zungureriyar Burarsa yana ihu tare da fad’in sai kinyi zan barki wayyyoniii dad’i nagode Allah yamiki Albarka dear ahhhh so sweet Allah kin zarce zuma kama nononta yayi yana murzawa wani k’arfi ne yazo musu lokaci d’aya Kuma ya kara tura Joystick d’insa cikin gindinta sai gurnani suke sake wa a tare sukayi relaxing kara mirginata yayi da sauri tace. 

“Allah na gaji bazan i’ya komai ba. “To nid’ai ban koshi ba ya kike so inyi ? “Hakuri zakayi wai ni abinci ne ? “Ai ,kin zarce abinci sosai”

shafata ya fara yi tare da sunsunar jikinta harshen sa ya tura a kunninta Yana kising d’inta “wayyo ni Habeeb please ka rage ni karka cinyeni Allah na gaji bazan i’ya ba…

Karanta Littafin>>> Matar Hariji Hot Romantic Hausa Novel

,Katse ta yayi ta hanyar had’e bakinsu hannunsa na kan nipples d’inta yana murzawa kuka ta saka masa da kyar ta kwanci bakinta da ya kama yana tsotsa kamar wani lollipop.

saida ta lallabashi sannan ya barta shima da kyar ya barta badan ya koshi ba sai dan ya tausaya Mata yasani sarai tana iya bakin kok’arin ta Gurin gamsar dashi ..

  Jarabarsa na yau ya zarce 

Na kullun shi kansa Yana mamakin kansa yau d’aukanta yayi cak a toilet ya 

dureta cikin bathroom sai da ya Mata wanka Tass duk nokewar da take masa wai kunya take ji. ..

“karyan banza in zaki cire wanna kunyar gwara tun huri ki cire sa domin bani bukatarsa zo nan ni kimini wanka. Ware i’do tayi da sauri sannan ta dafe kirji da fad’in. “wa ni ? “Ey ke d’in ko bazaki iya bane ? “Allah ban i’yawa hummm yayi wani lokaci keda k’anki zaki min wanka ranar nanan zuwa yarinya ki ajiye wannan kunyar taki a gefe wai ma meye abin kunya yanzun fa Kika gama kwakulata da fad’in. wai waii auuuu ahhhhh uhmmm dad’i Habeeb wayyo ni harda sharri yasin bance haka bafa cik’e da shagwa?a ta karasa maganar ..

karamin labban bakinta ya kurawa i’do a hankali ya karasa inda take sannan ya had’e bakinsu yana tsotsar lip’s d’inta wani i’rin dad’i yake ji nan bananarsa ta mike sambal sai halbawa yake yi kama lallausar harshenta yayi yana tsotsa cikin kwarewa da i’ya salo ….

kama hannunta yayi a hankali yana manmatsawa sannan ya d’aura a kan joystick d’insa gaban ta ne ya bada wani rass cikin zuciyarta tace. wayyo ni Habeeb na shiga uku jarabarka ta fara i’sata katse mata tunani yayi uhmm beby sucking me aslowy ta fara matsewa tana sama da kasa da hannunwanta yaud’ai Beebah ta ga jaraba da kyar yabarta suka fito daga toilet d’in zama tayi bakin gado zuwa lokacin dare yayi sosai Kallonta yayi tare da fad’in. “yad’ai ? yunwa nake ji fa ok to led’ar da ya shugo dashi ya d’auko sannan ya fita minti uku sai gashi da plate da spoon kazace da fresh malik a hankali ya ringa Bata a baki har saida ta koshi sannan ya barta wani mike tayi tare da goga masa nashanunta a kirjinsa runtsa i’do yayi gam lokaci d’aya ya fara jin wani a zababben feeling kara shigewa tayi jikinsa tare da fad’in. “barci zanyi barci nake ji haka ta ringa fad’a tana shigewa kamar wacce zata koma ciki shafa k’anta ya fara yi a hk har barci ya d’auke ta..

Shin fid’eta yayi a kan bed sannan shima yaci kazar kad’an ya hau gadon tare da rumgumota jikinsa misalin karfe biyu na dare barci ya kaura cewa i’donsa sai juyi yake yi zandariyar sa ta mike tsaye sambal taki kwanciya lalubarta ya fara yi a hankali ya tub’e Mata kayan jikinta sannan shima ya cire nashi had’e bakinsu yayi yana tsotsa tare da shafa sassan jikinta cikin barci ta fara jin ana shafata tana bud’e i’do Fess sai cikin nasa idon wani i’rin zabura tayi zata miki tsaye da sauri ya taryota jikinsa tare da fad’in. ki nutsu mana wayyo Habeeb jarabarka ta fara i’sata Allah na gaji gwara matar ka ta dawo ko na huta……

Wani i’rin mahaukacin kallo ya watsa Mata muryansa a matukar fusace yace nine ma jarababb’e ko ? babu damu ki rike abinki ki jika Kisha dan kinga inna lallabaki shine zaki kawo min renin sense ….

Karanta Littafin>>> Yar Harka Page 1-10 Hot Romantic Hausa Novel

tureta yayi gefe a fusace ya mike ya nufi d’akin sa i’dan Hankalinta yayi dubu ya tashi har d’akinsa taje tana nocking Amma yayi Mata banza jingina tayi da jikin kofar tana fad’in. “Habeeb dan Girman Allah kayi hakuri na tuba nabi Allah na bika Mijina karka min haka please ka bud’e min kofar haka ta ringa bashi hakuri tare da buka kofar Amma Habeeb yayi kunnin uwar shegu ya shareta haka ta karaci surutun ta Ganin yaki sukalata yasa ya koma d’akinta jikinta a sanyayye kwanciya tayi ta dukunkune jikinta barci ya kauracema i’donta tana dana sanin abinda tace masa da tayi hakuri da duk haka Bata faru ba daman haka yake da fushi da zuciya ? wayyo Allahna Allah ka sassauta min zuciyarsa juyejuye ta ringa yi daga karshe ta nufi toilet tare da d’auro alwala ganin barci yaki zuwa shima ana sa b’angaren haka ta kasance.

 duk surunta da take yi yana jinta sarai ya shareta ransa yayi matukar baci wato har fatan dawowar khaleesat take yi shi in banda yanzun da tayi maganarta yama manta da wata khaleesat a duniya ransa ya Kara baci gashi i’tama taje tayi zamanta zata dawo ta same shi sai ta rena k’anta haka ya share Beebah ya fita ramarinta gbdy daga gaisuwa Babu abinda yake shiga tsakanin su day sassafe zaiyi shirinsa ya fita Asibiti baya dawo wa sai tsakar dare hakan ba karamin d’aga Mata hankali yayi ba gashi kwana biyun na bata jin dad’i tawon sati Kenan yaki kulata baya kaita islamiya har su Fatee sun Fara gane tana da maatsala amma da zaran sun tambaye ta sai tace Babu komai.

da kyar da d’ai suka rarrashe ni ganin inna cikin matsanancin damuwa sannan na fad’a musu nan suka min caaa tare da fad’in. bai kamata na fad’a masa haka ba koma d’ai menene na daure nayi hakuri menene nan suka bani shawar-wari sosai gaskiya na yaba musu sun cika aminan kwarai Kuma Inna alfahari dasu driver ne yazo d’aukana duk yau banida lafiya ciwon baya da mara nake ji haka muka je gida a daddafe da kyar nayi aiyuka sannan na zauna a falo zaman jiransa da sallama ya shigo kwance nake sai murkususu nake yi zuwa yanzun ciwo yaci k’arfi na yana ganin halin da take ciki ya karaso gare ta da sauri tare da hurgi da jakar hannunsa ya firgice yace. “Beebah menene Baki da lafiya ne meke damun ki ? Ajere ya jero mata tambaya da kyar tace. Habeeb baka kula dani ka fita sha’ani na taya zaka gane Inna da lafiya ko a kasin haka rumgumota yayi jikinsa sannan yace. “na tuba menene ke damunki ? Marata baya na ciwo suke min na fad’a haka tare da shigewa jikinsa al’ada zakiyi d’aga masa Kai nayi Alamar Ey mikewa yayi murya a sanyaye yace . “me kike sha ne da haryanzun Baki d’auki cikina ba duk kok’arin SEX d’in da nake yi dake duk kokari na ashe kwallo na bai shiga raga ba mekike sha wanda ya Hana ki d’aukar cikina !? A harzuke ya karasa maganarsa wayyo Allah Habeeb please karkace haka dan Allah wlh bana shan komai rufe min Baki kariya kike yi akwai abinda kike sha fuska a matukar d’aure ya nufo k’aina baya baya na fara ji ganin yanda kamanninsa ya canza lokaci guda………..

Back to top button