Uncategorized

Tubali Book 3 Page 2 Complete Novel

NA
AISHA ALIYU GARKUWA

AAIISSHna hallakashi, dashi duk wani mai son tona min asiri koda ko waye shi a faɗin wannan duniyar, kisa mafi muni zanyiwa Kabir irin kisan da babu wani wanda zai sake yimin kutse cikin lamurana.”

Ya ƙare mgnar a tabbace.

Cikin tsananin tashin hankali Alhaji Bala tambari yaja wani firgitacen numfashi tare da miƙewa tsaye kai yake jinjina wa cike da nemo hikimar da zai samu ya tsara dan gujewa tonon asirinsu kafin su kai ga gaci. Cikin hikima yace.

“Lallai ƙaninka Kabir ya cancanci dukkan wata uƙuba da kamun talala, to Amman fa dole  sai har mun tabbatar da zarginmu kana mun kamasa da cikakkun hujjoji masu kaimu ga nasarar ritsashi sabida dole muyi hattarar akan Kabir kuna sane da kwanyarsa da karatunsa na da aikinsa motsi kaɗan zamuyi zai ganomu dan haka dole muyi hattarar  saƙa masa gadar zare kada muje mu rubta ciki”.

Cike da gamsu Dr Lukman da Alhaji Audu Tababa suka jinjina kai”.

Alamar gamsuwa da hakan.

Cikin tarin ƙunan rai Alhaji Idi Sale Dakata ya koma ya zauna tare da cewa.

“Daga yanzu kuma daga yau zan tsananta sa ido a kanshi kuwa, har sanda zan tabbatar da zargina. Wanda kuma koda gobe na tabbatar to zan yi abinda ya dace”.

Da sauri Alhaji Bala Tambari ya kuma girgiza kai tare da cewa.

“A’a Alhaji Idi, Ka bar bin diddigin Kabir a hannuna domin kai zaiyi saurin ganeka, amman ni bazai zaci komaiba kasan cewar muna unguwa ɗaya kuma layi ɗaya ko ya kuka gani?”.

Da sauri Dr Lukman yace. “eh hakan yayi”.

Daga nan sukaci gaba tattauna yadda abin zai kasance.

      *Russia Mascow*

Ƙare mata kallo yakeyi sama da ƙasa.

Ita kuwa  hannunta tasa ta ɗauki kwalban turaren shu’umar humra a  gaban dressing mirror tana fesa turare a jikinta, Cikin yanayin da bazai tantance na menene ba ya ƙara matsowa gareta, ya ƙara manna ƙirjinsa da jikinta yana mai tsare fuskarta ta da shu’uman idanunsa.

Ita kuwa Jannart  k’amshin turarensa ne yafara kashe mata sassan jikinta gaba ɗaya  kafin isowar saƙonninsa gareta, lumshe idanunta tayi fuskarta d’auke da murmushin da bata san na meyeba,  ta dai san  tana jin daɗi shak’ar daddad’an k’amshin nashi da yake sakata tajita a cikin wani yanayi me dad’i tana kuma farin ciki in ta ganshi kusa da ita.

 Fuskarta ya tsare da idanu, tare da.

Ƙara matsowa gareta kib da kib. 

Bayanta yatsaya yana me fuskatar mirror d’in a hankali yad’aura hannunshi kan cikinta yajawota yayi  ya manna bayanta da k’irjinshi tare sauƙe nannauyan numfashin.

 Sai a lokacin tabud’e idanunta  dake lumshe ta sauƙe su akan fuskarsa ta cikin mirror lokaci guda suka sakar ma junansu lallausan murmushi mai ɗan sauti.

Sunkuyo da kanshi yayi yad’aura a haɓarsa bisa kafad’arta still dai idanunsu suna sark’afe da na juna ta cikin mirror suke aika ma junansu wani irin mayataccen kallo mai cike da manufa akan juna.

Lokaci guda yakai hancinsa tsakanin kafad’arta da wuyanta yana shak’ar sansanyar turarenta shu’umar humra me dad’in k’amshi da yake sa shi jin fitinenneyar kasala.

Hannunshi d’aya ya fara juyawa a hankali yana sama dashi har zuwa kan k’irjinta,

Cikin hikima yayi wa ƙirjinta wani sassayan shafawa,

 kusan a tare suka sauke ajiyar zuciya, 

Wani nannauyan kasala ne ya dirarwa mata dan ji tayi gaba d’aya tsikar jikinta na tashi,

saurin runtse idanunta tayi dak’arfi tare da k’ara manne bayanta sosai da k’irjinshi.

Shi kuwa Rayyern ji yayi gabad’aya tsikar jikinsa tana tashi lokaci guda yafara jin canji atare da shi wanda hakan ya sashi kasa sarrafa kansa, 

a hankali yashiga murza breast d’inta da suka mimmik’e ta saman rigarta yatsayar ya manna saman nipple d’inta da sukayi tudu ana ganin shatinsu a saman rigarta murzasu yashiga yi cikin wani irin salo mai kashe garkuwar jiki da zuciya, wani irin shock takeji yana game jikinta wanda hakan yasata, yin wani kasalellen miƙa tare da ɗaga hannunta sa.

Kan haɓarsa ta sauƙe tafukan nanta bisa tattausan sajensa mai masifar taushi, a hankali ta farayi masa wani salo da yatsunta a kan sajen nasa.

  Shi kuwa hannunshi ɗayan dake saman cikinta ne,

 yazira  cikin rigarta a hankali yake mata tafiyar tsutsa yana zagaye cibiyarta.

Wata irin ajiyar zuciya tasauƙe da k’arfi tare da narke masa a jiki kana ta rumtse idanunta, gaba ɗaya tsayuwar ma tanemi  tagagareta saboda yanayin da tashiga,  dan k’afafunta kasa d’aukanta sukayi  duk ta sake  tana dab da tafiya k’asa.

lura da yayi da hakan yasa shi,

 yajuyo ta suka fuskanci juna,

idanunsa da suka  kad’a sukiyi jajir yazuba mata  har lokacin idanunta a rufe suke gam ta k’i yarda tabud’e sai shafa sajensa zuwa wuyansa da ƙeyarsa takeyi duk ta narke masa a jiki cike da jin daɗin yanayin nasu ya saki yar dariya mai cike da jin daɗi dariyar da bata taɓa jin sautinsa hakaba.

Yala-yalan gashin idanunta yazuba ma ido yana kallon yadda suka k’ara kyau data rufe idanunta.

Dan gajeren Murmushi mai sauti ya kumayi,

A hankali  ya manna bakinsa ƙasan kunne ta yasumbaceta,

Haka yasa tayi saurin matse idanun gam, tare da d’an turo d’an k’aramin bakinta gaba cikin shagwa’ba tak’ara tsukeshi tana jujjuashi. 

Da sauri ya juyota tana mai jiya mishi baya, da sauri ya kuma juyota suna fuskantar juna.

Bakinshi yakai saman nata, yatsotsi lips dinta cikin wani irin salo da yaso yasa numfashin Jannart rabuwa da jikinta,

Zillo tayi da ɗan karfi tare da ƙara sakewa a jikinsa jin  yad’an ciza mata le’benta nak’asa kad’an, cikin sauri tabud’e idanunta jin ya saki wata yar narkekkiyar dariya, baki ta tura tare da zura mishi idanunta  cikin nashi da tuni sun k’ank’ance sun canza kala zuwa launin ja saurin kauda  idanunta tayi k’asa tare da d’an tureshi kad’an tana me turo d’an k’aramin bakinta gaba tawuce zata bar wajen.

Ajiyar zuciya  ya sauƙe tare da  rik’o hannunta yana jujjuya mata kai alamun.

A’a.

 Kana ya buɗe lips inshi cikin narkakkiyar muryarsa da tagama narkewa da buk’ata yace.

“Menene? wai fushi kikeyi da ni?”. 

Cikin yanayi shagwaɓa ta gyaɗa mishi kai.

Hannunsa yasa ya kamo nata ya mannasu kan sajensa yana yin sama da ƙasa dasu kana a hankali ya medasu kan ƙeyarsa da in tana shafa masa yakejin sa tamkar ƙaramin yaro.

Cikin tattausan murya yace.

“Janna mace ta gari bata fushi da mijinta fa, bare ta juya masa baya”.

Shuru tayi tak’yaleshi tare da zamewa tawuce zata bar wajen, cikin sauri yasake ruk’ota yajawota yayi da karfi ta faɗa kan faffad’an k’irjinshi,

saurin had’e fuskarsu waje ɗaya yayi,

kusan a tare suka sauke ajiyar zuciya,

‘Dago kanta tayi takalleshi tana me turo baki,

Girarsa ɗaya ya d’aga mata alamun menene?

‘Dan tureshi kad’an tayi taraba jinta da nashi,

 Da sauri ya kuma kai hannu zai sake jawota,

Da saurin taja da baya.

Bakinshi ya tura tare da kwaɓe fuska kamar zai mata kuka,

Kana ya nufota cikin takunsa me cike da kasala yana mai  watsa mata wani irin mayataccen kallo me wuyar fassarawa da rinannun idanunshi.

 A hankali take ja da baya still dai idanunsu suna sark’afe da na juna har lokacin yana biye da ita  takasa cire idanunta daga cikin nashi saboda wani irin yanayi da takeji su kansu idanun tamkar an mannesu da gam,

 sunkasa fita daga cikin nashi, duk wasu sak’onnin da suke fita daga idanunshi cikin nata suke shiga babu shamaki.

Bata ankara ba sai ji tayi ta manne da jikin bango,  saurin lumshe idanunta tayi tare da yin k’asa da kanta sabida har yanzu jikinta a mace yake,

 a hankali yake cigaba da takowa inda take har lokacin idanunshi suna kallon fuskarta saida ya iso dab da ita sannan yasa hannunshi ya tallaɓo fuskarta,  cikin sauri tak’ara lumshe idanunta. 

Lallausan murmushinshi me k’ara ma fuskarsa kyau yayi sannan yasa yatsanshi manuni asaman bakinta, 

 batare da ta bud’e idanunta ba tajuyar da fuskar gefe.

Hannunshi yasa yajuyo da fuskar tata tayi saitin tashi har lokacin kuma bata yarda ta bude idonta ba,

 Ba zato ba tsammani taji yana  kissing d’inta tun daga goshinta, hancinta, haɓarta, yana bata wani irin light kiss masu shiga cikin bargon jiki, da zuciya,

 saurin bud’e idanunta tayi dai-dai lokacin da yakai bakinshi cikin nata yana mata wani irin kiss me wuyar mancewa, tsaye tayi kasake takasa ko k’wak’waran motsi mamakine ne da al’ajabun ƙarfin halin Naan takeyi gaba ɗaya ya zama ɗan tsotse in dai gata gashi duk sai ya wani narke mata ya susucemata yata iskamceta.

Shi kuwa Dakta kasancewar yana cikin yanayi na buk’atuwa ne yasa ya kasa controlling d’in kanshi, cigaba yayi da kissing d’inta ta ko’ina yana sauke ajiyar zuciya kamar wanda yayi kuka ya gaji.

Wani irin tsuma ta ciki jikinta yakeyi.

Sun d’au kusan minti uku a haka sannan yazare bakinshi daga nata yad’an yi baya kad’an da fuskarshi yana me fuskantarta har lokacin baida nutsuwa ko kadan a tare da shi

Ajiyar zuciya ya ke sauƙewa a kai a kai.

Ita kuwa Jannart jin ya ɗan sakar mata bakinsa yasa ta ɗan kwanta jiki gini, tare da jingine kanta jikin bangon,

 d’aga kanta kad’an tayi  tana sauke ajiyar zuciya k’irjinta nayi sama da k’asa alamun yana harbawa da ƙarfi,

Sunkuyo da kanshi yayi a wuyanta,

yabata wani irin hot kiss, da yasa tsikar jikinta miƙewa baki ɗaya,

Sai kuma  ya d’anyi k’asa da kanshi,

“Ya salam”.

Shine iya abinda take fadi a zuciyarta, sabida jin salon Naan ɗin ya zarta zatonta, da karfi taja dogon numfashi jin yadda ya wani

  manna kansa tsakankanun breast d’inta da suka d’an fito tasaman rigarta yazira harshenshi yana d’an lasowa da tsinin harshensa,

 Wani irin masifeffen abu taji yanayi mata yarrr-yarrr daga cikin tafin sawunta har zuwa tsakiyar maɗigan kanta, taji gaba ɗaya jikinta na amsa saƙonninsa haka yasa tayi saurin runtse hannuwanta dan gani take kamar wata duniya suke tafiya, 

Cigaba da laso wajen yayi cikin wani irin salo a hankali yad’an yo sama da kansa zuwa wuyanta, da harshensa yacigaba da lasa a hankali, duk yadda taso tadaure ita kanta kasawa tayi batasan lokacin da tad’ago hannunta ta cusa yatsunta acikin tattausan sumar kansa tana cakud’awa ba,  hakan da takeyi kuwa bak’aramin  rikitashi take ba,

A hargitse yashiga sauƙe ajiyar zuciya yana me cigaba da lasar tsakankanin caɓɓullenta zuwa kan  wuyanta…

A can fako, kuwa

Gyara zama Azeez  yayi tare da kallon ƙofar ɗakin da Rayyern ɗin ya shiga,

Cikin zaƙuwar son ganin ƙanwar tasa da a yanzu Abba Kabeer ke sauyawa alakarsu matsayi cikin shirinsa da yakeyi,

Murmushi mai cike da jin daɗi Azeez yayi tare da zurawa ƙofar ido,

A fili yace.

“Jannart ki fito mana”.

  Da sauri ya zaro wayarsa jin tana ringing yana dubawa yaga Barrister Kabeer ne cike da yaƙini yayi saurin yin picking call ɗib tare da yin sallama.

“Assalamu alaikum Abba”.

daga chan ‘bangare Barrister kabir amsawa sallamar yayi nan suka gaisa tare da tambayarsa.

“Azeez ka gane gidan dai ko?”. 

murmushi Azeez yayi tare da cewa.

“Eh Abba na gane gidan, yanzu haka ina cikin falon, ya shiga cikin bedroom zai je yasanar wa Jannart zuwana”.

Daga chan ‘bangaren Barrister Kabir kuwa, gyara zamanshi yayi tare da sauke ajiyar zuciya cike da yaƙini yace.

“Toh ba matsala Azeez ka daiji abinda nace ko,  kalurar min da kyau wane irin yanayi suke rayuwa a cikin wannan gidan, na fad’a maka duk abinda yake tafe, na fad’a maka kuma abubuwa dadama daya gabata,

 abinda aminci ne yasa nafad’a maka su saboda na yarda da kai na san zaka bi bayan gaskiya bazaka ta’ba juya wa gaskiya baya ba.

 Wannan dalilin ne yasa nasanar da kai abinda yake faruwa wad’anda akayi tun kafin yanzu da kuma wanda za’ayi nan gaba, saboda ina da tabbacin ko da bayan raina ne kai me iya rik’e amanar Jannart ne,  sannan na fad’a maka yanayin yadda auren yaran nan yakasance  jannart da Rayyern.

Yaron ya fad’a mani baya sonta ya bani tabbacin baya ta’ba son abu idan har ya k’i shi tun farko ya gayamin gskyar zuciyarsa shiyasa nake son ka kularmin da zamansu in dai har baya sonta, to tabbas zan amsheta kuma zan aura maka ita”.

Cikin gamsuwa 

Azeez yake jinjina kai ycikin nutsuwa yake sauraren bayanin da k’anin mahaifin nashi yake kora mashi.

Shi kuwa Barrister Kabeer cigaba yayi da cewa.

“A wa’adin da muka d’iba ni da shi auren sharad’i ne, wato auren manufa wanda akayi wa’adin shekara d’aya kawai za’ayi koma wata takwas yarabu da ita, toh Alhamdulillah yanzu watanni sun tafi shekara ta kusa.”

‘Dan tsagaitawa yayi daga maganar da yake saida yad’anja numfashi sannan cikin tausasawa yacigaba da cewa.

“Azeez ina da tabbacin cewa ko bayan raina zaka zamewa Jannart GARKUWA kuma inuwa mafaka inda zata zauna ta tsira, so tunda ya bani tabbacin kanshi cewa baya son abu idan har ya k’i shi  tun farkon rayuwarsa,

kuma auren nan daman namanufa ne sannan zuwa yanzu Alhamdulillah tunda duk na had’a duk hujjojin da nake buk’atar harhad’awa  dan haka ina gab da amsar Jannart daga hannunshi sannan kuma ina da yak’inin zaka rik’e min ita amana zan aura maka ita shiyasa tun forko ban damu da ƙiyayyar da yace yanayi mataba, domin nasan duk sanda gsky tayi halinta zan aura maka ita cikin aminci.”

Jin abinda yace ne yasa Azeez lumshe idanunsa kana yabud’e tare da gyara zaman wayar a kunnensa yana me cigaba da sauraren Barrister Kabir.

Abba cigaba yayi da cewa.

“Shiyasa ko da ya k’i ta bai zame min wani abun tashin hankali ba Azeez zan aura maka jannatu matuk’ar na gama dai-dai-ta komai”.

A karo na biyu Azeez ya lumshe idanunshi yana jin wani irin son ‘yar uwartasa a cikin zuciyarshi yana fisgarsa wanda a yanzu ya gane,

Asalin son da yake mata ashe bana yan uwantaka bane, sone na aure.

Sai yanzu kuma ya gane abinda yasa Yah Junaid yake yawan bibiyar Jannart yana son yaƙeta mata haddi,

Ashe duk son aure yake mata wanda ya sani da Yah Junaid yasan akwai halaccin aure a tsakaninsu to aurenta kawai zai nema,

Amma rashin sani yasa yake son cimma kazamin burin shi tako yaya ma.

Bud’e baki yayi cike da nutsuwa da biyayya da Kekkyawar fahimta akan ƙanin mahaifin nashi kana da fargaban makomar mahaifinsa daya kasance mai mummunan Tubali, jiki a mace  yace.

“Abba a cikin duk labarunka da kake bani ya kasance min abubuwa ne dasuke masu firgitarwane da tada hankali da raunata min rayuwata.

Ammah abu d’aya da kake sanar min yana sa min kwanciyar hankali da bani tabbacin da yake kasancewa akwai halarcin aure tsakanina da Jannart domin na dad’e ina tunanin wane irin so nakeyi ma Jannart a cikin raina, na dad’e ina tunanin wace irin soyayyace sabida na sani, bai kamata ace ina mata irin wannan soyayyar ba ina d’an uwanta uba d’aya ba ammah maganganunka sun bani tabbacin cewa soyayya ce ta aure kuma halartacciyar soyayya ce nakeyiwa Jannart”. 

Hawayene suka cika idanun Azeez a lokacin da yaji gabad’aya tausayinta ya ida cika mashi zuciya cikin rawar murya me nuna alamun dakiya da jarumta acikin bayanin da yake kora ma Abba yacigaba da cewa.

“Zan auri Jannart koda duk duniya zasu k’i ta ni zan so Jannart zan rayu da ita zan zame mata inuwa wurin fakewa, zan zame mata bango abin jingina, zan zame mata GARKUWA  me kareta daga dukkan sharrin da ko mahaifina ba zan barshi yacutar da ita ba matuk’ar ina raye saidai in bayan raina.!”

A hankali wasu  k’walla masu zafi suka gangaro daga cikin idonshi,

Da saurin ya sa hannu yagoge cike da jin takaicin halin mahaifinshi, cikin rauni da karaya yace.

“Abbah bansan menene makomar mahaifina ba abisa mugun turban da yad’aura kanshi na cutar da ɗan uwansa wanda ko Allah bazai yafe masa wannan haƙkinba bare mu ya tauye rayuwar Jannart.”

Cikin tausasawa da nuna gamsuwa da kalamansa Abba Kabir yace.

“Nagode Azeez hak’ik’a kalaman da kafad’a na tabbata daga cikin zuciyarka suka fito tabbas kai d’ane nagari nasan bazan ta’ba nadama akanka ba, Nagode ubangiji Allah yasaka maka da al’khairi yabaka ikon rik’e wannan amanar da hannu bibbiyu”.

 Cikin sanyi jiki yace “Ameen Ya Allah Abba”.

  A can cikin bedroom kuwa,

A hankali Rayyern yadinga yin k’asa da rigar Jannart kasancewar wuyan rigar me fad’i ne yasa saman kirjinta ya bayyana sosai, rikitattun idanunshi da suka gama k’ank’ancewa suka canza launi ya sauƙesu a saman kirjin nata da kusan rabin boobs d’inta sun lek’o daga sama, wani irin mayen kallo yake masu baya ko k’iftawa kamar wani mayunwacin zaki da yasamu nama, gabad’aya yaji jijiyoyin jikinsa suna nema su daina aiki.

Jannart ko sauke numfashi take cikin wani irin yanayi da take jinta a ciki tana mamakin yanda yake yi mata wasu abubuwa masu kashe jiki da zuciya a kwanan nan gaba ɗaya ya sauyata ita kanta ji take Caɓɓullenta na ƙaiƙayi in bai ziyarcesu ba.

 bata ankaraba sai ji tayi ya ida k’asa da rigarta nan breast d’inta suka samu damar ida fitowa daga cikin rigar ta sama,

 cikin sauri tabud’e idanunta lokacin da taji ya sauƙe hannunsa kan Caɓɓullenta. 

wani irin mayen kallo da yake bin breast d’inta da shi yasa ta ida rikicewa jikinta yad’auki rawa jin yadda yake yamutsa mata ƙirji.

“Shyyyyyyyyyyyh Naaaaaaaan”.

Ta kirashi a narke tana mai ƙara turo masa ƙirjinta.

“Uhummmmmmmm Jannaaaaaaaaa”.

Ya amsa mata a irin kalar muryar data kirasa yana mai dirice mata a ƙirjinta tamkar zai sume wani irin masifeffen abu taji ya zirar mata cikin kwanta lokacin daya manna bakinsa ƙan Caɓɓullenta kar-kar haka ta fara ɓari.

Gaba daya tarasa da me zata kare k’irjinta da shi, ganin batada abinda zata kare da shi yasa cikin sauri ta afka k’irjinshi gaba ɗaya jikinta yana karkarwa.

Wata irin k’arfaffar ajiyar zuciya yasauke lokacin da tahad’e k’irjinsu waje ɗaya dan wani irin yanayi yatsinci kanshi da saida numfashinshi yad’auke na seconds biyu sannan yadawo, jikinshi wani irin tsuma yake kamar wanda aka mannawa ƙanƙara, a hankali yasa  hannuwanshi duka biyun yarungumeta da su  tsam kamar zai huda k’irjinshi yasakata,

Saman yalwataccen gashin kanta da yasha gyara ya cusa fuskarsa yana shak’ar k’amshin da ke fita akanta,

A hankali yasakar mata  kiss a tsakiyar kanta, hannunshi yad’ago cikin kasalar da tagama rufeshi yad’an d’ago wuyanta yana shafawa cikin wani irin salo me rikitarwa still dai fuskarshi na cikin gashinta yana sakar mata da kiss ta ko’ina har ya gangaro da kanshi a goshinta yana cigaba da kissing d’inta…

Ji tayi gaba ɗaya numfashinta yana shirin rabuwa da jikinta saboda yanayin da yasakata a ciki, cikin kasala batare da ta bud’e idanunta ba tashiga girgiza mashi kai murya can ƙasa take cewa. 

“Uuhm uhm uhm uhm Naaan”.

Cigaba yayi da abinda yakeyi sabida ya fara fita haiyacinsa.

wani irin shock takeji aduk shafawar da yakeyi ma wuyanta jin hannunshi tayi daga wuyan nata yana yo k’asa dashi ahankali zuwa k’irjinta, cikin sauri ta aro jarumta tatureshi tare da k’wace jikinta takoma gefe tana kiciniyar gyara rigarta tana sauke numfashi dak’arfi.

Bud’e rinannun idanunshi yayi da suka koma kamar rushi cikin rashin k’arfin jiki da kasala yaja k’afafunshi yazauna bakin gado gabad’aya jikinsa karkarwa,

 Dafe kanshi yayi da duka hannuwanshi biyu, ganin yadda yake karkarwa ne  yasa ta ƙara  jan baya jikin bango tajingine kanta  tana cigaba da sauke ajiyar zuciya cike da tsoro da mamakinsa.. 

Sun kusan minti biyar a haka babu wanda ya cewa ɗan uwansa komai.

Da ƙarfi-ƙarfi yake sauƙe numfarfashi,

Na tsawon lokaci sai yanzu ya fara jin numfashin sa na sauƙa a hankali,

dak’yar yasamu nutsuwa ta fara tasauƙar masa gyara zamansa yayi tare da danne D ɗin da dake zillo d’ago rigannun idanunshi da har lokacin basu koma ainahin kalarsuba yakalleta saida yad’an saita kansa sannan dak’yar ya iya bud’e bakinsa cikin wata iriyar murya da yake mata magana da ita wasu lokutta mabanbanta yace.

“Yayanki Azeez ne  ya zo”.

Cikin mamaki ta kalleshi ido waje tace.

 “Ya Azeez nan yana ina?”.

Da yatsarshi ya nuna mata hanyar falo.

Dan ya kaasa bata amsa  saidai yad’aga mata kai dan koda yayi mata magana ba k’aramar jarumta ya auro ba har ya iya bud’e baki yayi magana. 

Wani ɗan tsalle mai cike da jin dad’i da farin ciki tayi  lokaci guda tayi saurin juyawa zata nufi falo.

Cikin wani irin zafin nama yamik’e tare da ruk’ota,

da sauri ta juyo takalleshi cike da mamakin tsaidata da ya yi.

Idanunshi ya zuba mata a cikin nata cikin muryarsa da har lokacin bata koma dai-dai ba yace.

“Jannah ahaka zaki fita?”. 

Kallon jikinta tayi sannan taturo d’an k’aramin bakinta cikin muryar shagwa’ba tace.

 “Ya Azeez d’ina ne fa”. 

Wani irin kallo yayi mata wanda ita kanta bata gane fassarar kallonba da yafi kama da harara yace.

“Toh inma Ya Azeez d’inki d’inne sai akace kifita gabanshi a haka ya kalle min mata,

Wai bakisan cewa ke a yanzu matar aure bace da da yanzu ba d’aya bane bafa Janna ki kiyaye min mallakina ban amince ki bari ya ruggumeki ba, ko hannunki ya taɓa wlh Allah ya isa  bazan kuma yafeba dan na lura shi baisan irin matatan da suke dai-da shi da suka dace ya rugguma ba”.

Batare da ya jira jin abinda zata ceba yajuya yajawo hijab d’inta da yake ajiye gefen gado da kanshi ya yasaka mata, gashin gaban kanta da yad’an fito ne  yasa hannu yagyara mata shi sannan yakama hannunta ahankali suke takawa su dukansu jikinsu a mace suka fito falo.

A dai-dai lokacin da Azeez  ya katse wayar da sukeyi da Abba yad’ago kanshi batare da ya janye wayar daga kunnenshi ba yasauke idanunshi akansu.

Tamkar wata da tauraro haka ya gansu,   wani irin fad’uwar gaba ne yaziyarceshi wanda shi kanshi baisan dalilin hakan ba lokacin da yaga sun fito hannunsu sark’afe da na juna Rayyern yana jifanta da wani irin shu’imin kallo me wuyar fassarawa.

Kallon mamakine yake binsu da shi har suka iso tsakiyar falon, sai a lokacin Jannart tad’ago kanta da yake sunkuye tana kallon yadda Naan yake murza yatsarsa manuni cikin tafin hannunta.

Ganin yayan nata yasa ta janye hannunta daga cikin na Rayyern cikin tarin farin ciki tace.

“Oyoyo Ya Azeez na”.

Murmushi yayi tare da  miƙa mata hannu.

Cikin sauri taje tazauna bisa kujerar da take fuskantar wadda Ya Azeez yake zaune a kai.

Shi kuwa Rayyern kai ya jinjina cikin jin sanyi a ransa da bata kama hannun Azeez ba wani kallon takaici yakewa Azeez ɗin dan har yau yana jin ciwon ruggume mishi Janna da yayi.

Shi kuwa Azeez ido ya zuba mata.

Cikin matsanancin farin ciki da take jinta a ciki tace.

 “Ya Azeez ina kwarka”.

Sai a lokacin Azeez yasauke hannunsa daya miƙa mata, aro jarunta yayi tare da sakin murmushi yace.

“i miss you so much my  Jannart”.

Murmushin yaƙe tayi ganin yadda Rayyern yayi kici-kici da fuska.

“Ayyah  Azeez na ya kwana biyu”. 

“Alhamdulillah Jannart da fatan na sameki lafiya?”. 

Ya faɗa yana matsowa bakin kujerar.

Sunkuyar da kanta tayi tana murmushi tare da cewa.

 “Lafiya lau muke, ya su Daddyna da Abbull ina Mummy na?”.

“Duk suna nan lafiya lau Jannart”.

yafad’a still dai idanunshi suna akanta dan ta kasa sakewa dashi kamar yadda suke tun tasowarta, duk da yaga farin cikin ganinsa cikin kwayar idanunta.

Sai a lokacin Rayyern yamatso shima fuskarsa d’auke da murmushi mai cike da kishin Azeez ɗin  yasake mik’a masa hannu sukayi musabaha kana  yace.

“Sannu Ya Azeez ya k’asar taku  da gajiyan tseren bin Matata?”.

Murmushi yake  Azeez  yayi tare da cewa.

“Toh Alhamdulillah gamu a cikinta,

Yoh naga wani can da ban saniba da yar kekkyawar ƙanwata data ɓace mana ba dole inyi tseren bibiyaba”.

Wani murmushi isa Naan  yayi tare da ɗan juyowa ya kalleta cikin juya murya a narke yace.

“Sweet heart kice mishi ya kwantar da hankalinshi mijinki na kula dake da kyau”.

Kamar sokuwa haka kalamansa suka medata, sabida tarin mamaki kawai sai ta zuba mishi idanun.

Shi kuwa Azeez wani irin maƙoƙone ya tokare masa zuciya.

dai-dai lokacin wayarsa tayi k’ara alamun shigowar text nan yad’auko wayar yana dubawa.

Shi kuwa Rayyern cikin  wani  irin  taku ya juyo zuwa inda take,

A kan hannun 1 seater d’in da take zaune ya zauna  samansa.

Cikin tsareta da maraitattun idanunsa  yakamo tafin hannunta yahad’a da nashi yarike tare da ɗaga mata girarsa ɗaya.

Kana ya karkaɗa mata harshensa. 

Wani irin yarr taji lokacin da taushin tafin hannunsu yahad’u da na juna, k’ara sunne kanta tayi cike da jin kunya tana mai kiciniyar zare hannunta,

Murmushi Rayyern yayi yad’an sunkuyo da kanshi yana lek’a fuskarta yana mai mata mgna raɗa-raɗa yadda Azeez zai ɗan iya jinsu.

“Sorry Babyna, na gajiyar da ke ko, na hanaki bacci ko, kiyi haƙuri zan goyaki kiyi baccinki in biya  bashi”.

Yadda yayi mgnar ne yasata dole ta narke idanu tare da zuba masa su.

Dai-dai lokacin Azeez yad’ago kanshi ya kalleshi.

Wani irin bugun zuciya ne yaziyarceshi lokaci guda yanayin fuskarsa tad’an canza,  gyaran murya yayi tare da k’ok’arin saita nutsuwarshi sannan yamik’e tsaye.

Su dukansu d’ago kai sukayi suka kalleshi, cike da shagwa’ba Jannart tace.

 “Ya Azeez ya naga ka mike?”. 

Murmushi yayi cikin ɓoye damuwarshi yace.

 “Zan tafine K’anwata ana jirana”.

 ledojin da yashigo da su ne yad’auko yamik’a mata yana cewa.

 “Ga wannan ƙanwata ki kula da kanki kinjiko kin san matsalarki banda shan sanyi”. 

Ya ƙare mgnar yana jujjuyawa ya kalli tsakiyar falon nasu.

Yayinda Rayyern kuwa ya taune lips ɗinshi na ƙasa yana mai tsaresu da ido.

Azeez kuwa,

Cikin juya kai yace.

“Gashi gidan naku sam babu tsarin tsare lfy daga sanyin ƙasar”.

Cikin yin fiki-fiki da ido Rayyern ya kalleshi tare da cewa.

“Ina wadar da ita da ɗumin jikina ne shiyasa ba buƙatar hita ko hura wuta a cikin falon ko ba hakaba my life?”.

Ido ta zura mishi kamar yar yaye.

Shi kuwa Azeez rumtse idanunshi yayi tare da miƙa mata ledan.

Hannu tasa ta amsa tana me Marairaicewa tace toh.

 “Ya Azeez ammah dai zaka dawo ko?  Kuma kaga ko ruwa baka sha ba fa?”.

A karo na biyu yayi murmushi yace.

 “Eh Jannart idan nasamu lokaci zan dawo muyi hira, yanzu me kikeso inzo maki da shi idan zan dawo?”.

Da sauri ta kalli Rayyern sabida jin yadda ya matse hannunta,

Sai kuma ta kalli Azze da yayi gyaran murya,

Itama murmushin tayi tace.

“Bana buk’atar komai Ya Azeez zan dai saurari lokacin da zaka zo”. 

Jinjina kai yayi yace.

 “In sha Allahu”.

 sannan yamaida kallonshi ga Rayyern da har lokacin hannunshi yana cikin na Jannart yana d’an murzawa, 

Wani irin takaici ne yaji ya cikashi ammah yadaure ya’boye ‘bacin ranshi yace

“Toh Rayyern ni zan wuce. A kular min  da ƙanwata kada sanyin Mascow ya illatamin ita”.

Sai a lokacin Rayyern yad’ago yakalleshi fuskarsa d’auke da murmushi  keta yace.

“Tun yanzu mun d’auka wuni kazo mana kada ka damu in dai ina raye babu abinda zai cutarmin da ita Al’jjanata ce fa ta duniya dole in kula da ita ko My Janna?”. 

Rai a jagule Azez yace.

“Nima haka naso Rayyern saidai jiran da akeyi min ne zai sa intafi yanzu ammah insha Allahu zan dawo wata rana”.

“Toh shikenan muna nan muna jiran dawowarka Ya Azeez”.

Murmushi Azeez yayi yace. 

“In sha Allah”.

Mik’ewa Rayyern yayi har a lokacin hannunsu suna sark’afe da na juna nan ita Jannart tamik’e, cikin sauri Azeez yawuce gaba suna biye da shi a baya suka rakashi har wajen k’ofa, sukayi bankwana bayan ya d’aukar ma jannart al k’awalin sake dawowa gidan nasu, saida suka sake musabaha da Rayyern sannan yatafi Jannart tana d’aga mashi hannu.

Bayan ya tafi suka dawo falon suka zauna nan tabud’e ledojin da yabata riguna ne tagani irin na sanyi masu kyau ciki farin ciki tad’aga tana gani sannan tajuya takalli Rayyern tace.

“Naan!”.

Bai kulataba sai tura baki da yayi kamar yaro ƙarami ya kwaɓe fuska.

“Naan kalli rigunan da Ya Azeez yakawo min masu kyau.

Allah yayi mashi al’barka kamar ya sani daman sanyi na damuna a garin nan, kalli wannan rigar!”.

Tafad’a a lokacin da take d’aga wata rigar sanyi me kyau 

Sai a lokacin yad’ago yakalleta fuska yad’an ‘bata kad’an yace.

 “Rigunan ma basu da kyau”. 

Cike da mamaki tace. “Naan basu da kyau fa kace? Kallesu fa”.

Kai ya gyaɗa mata tare da cewa.

“Eh basu da kyau”.

 bai jira jin abinda zata ce ba yamik’e yanufi bedroom d’inshi.

Wordrobe d’inshi buɗe bude yad’auko wata leda, kana ya juyo  yafito.

Inda ya barta ya sameta a tsaye a yadda yabarta rik’e da rigunan.

Amsar na hannunta yayi yamaida a cikin ledarsu yawurga a bayan kujera kana yace.

“Bana son wannan”. 

Da idanu tabi kayan da yawurga shima kallonta yake yamik’a mata ledar da yafito da ita, yace. “Amshi wannan kisa”. 

Amsa  tayi cike da mamaki da sanyin jiki tace.

“To na wanene wannan ɗin?”.

Batare da ya janye idanunshi akanta ba yace.

“Duba kigani da wannan da na yayanki wane yafi kyau?”.

Batare da ta ce komai ba tabud’e ledar tafito da rigunan sanyi ne  masu masifar kyau da taushi kala ukku, pink, brawn nd black irin masu gashin nan, ita kanta sosai taji rigunan sun burgeta.

Dagowa tayi takalleshi har lokacin idanunsa suna kanta, hannuwansa hard’e a kirjinsa ya d’an karkata kai gefe yana jira yaji abinda zatace,

Sunkuyar da kanta tayi tana kallon k’asa cikin tausasawa da muryarta irin ta shagwa’ba tace.

 “Duk suna da kyau sosai ka iya zaɓi ammah ina son na Yayana”.

Ciza lips d’inshi yayi sannan cikin sanyin muryarsa yace 

“Na Yayanki kikeso ko na mijinki?”.

Ɗago kai tayi takalleshi ganin  ya tsareta da idanunshi,

hannuwanshi  suna hard’e  a k’irjinshi.

Murmushi tayi batare da ta bashi amsar tambayarshi ba tace. “Nagode sosai Naanu Allah yak’ara bud’i”.

Lumshe idanunshi yayi cike da jin dadi sannan ya jinjina mata kai, batare da ya ce komai ba yawuce bedroom d’insa.

 A  bakin gado ya zauna yana mai sakin tattausan murmushi,  ya d’auko system dinshi yana fara aiki da aka turo mashi ta email daga campany yanayin aikine cike da farin ciki.

Ita kuwa Jannart.

Cikin sanyinta tad’auki ledar tawuce bedroom d’inta tana shiga ta’adana kayan cikin wardrobe.

Juyowar da zatayi ta hango wayarta da ke saman bedside tana haske da tafara ringing, cikin sanyinta taje tad’auko wayar ganin sunan Aunty Fauziyya ya bayyana a screen d’in wayar yasa tayi murmushi saida tazauna bakin gado sannan tayi picking tare da yin sallama

Daga chan ‘bangaren aka amsa 

Gaisawa suka da Aunty Fauziyya.

Gyara zama jannart tayi tace.

“My Aunty ya aiki?”.

“Alhamdulillah Jannart, ya mijin naki?”. 

Saida takalli k’ofa sannan tace.

 “Yana nan lafiya lau my Aunty”.

“Masha Allah,  Jannart ya labarin k’awarki wadda mijinta ke cewa  chocolate ya fiye mashi mace”.

Yar dariya Jannart tayi kana tace.

“Umhum ya fara canzawa Aunty”.

Sauke numfashi Fauziyya tayi tare da gyara zama dan tana son bata shawarwarin da takeda yaƙinin zai ƙona ruwan kan duk na mijin da mace kamar Jannart zatayi mishi su.

“Uhm toh Jannart ki kai mata saƙona kice mata lallai tabbas ya kamata tafara juya matakinta na ‘ya mace tanuna mashi ita macece tana da banbanci sosai da chocolate…..!”.

Shawarwari masu zafi da ratsa zuciya Aunty Fauziyya tabata akan yadda mace zata ja hankalin mijinta  ta sashi ya banbance tsakanin aya da tsakuwa.

Sannan kare mgnar da cewa.

“Yanzu ma kikirata kice tadaina raba makwanci da shi ta kiyaye kada taji tsoronsa domin tsoron zai hanata neman matsayinta”. 

Cikin sanyin murya Jannart  ta sauke dogon numfashi kana tace.

“Toh ai yana bata tsoro akan yadda yake mata abubuwa my Aunty”. 

Dariya Aunty Fauziyya tayi tace.

“Toh ai rayuwar auren kenan, Jannart  kawai dai kar tayarda tabashi kanta har sai ta tabbatar da ya kamu da sonta kafin tamallaka mashi kanta, 

ta garashi ta yadda sai ya lashe aman da yayi da kansa, tadage tadinga shiga wadda zata ja hankalinsa da tafiya me jan hankali, sannan tadinga kasancewa a kusa da shi a duk lokacin da yake gida ki samata turarukan dana aika miki,  kar suraba makwanci dan kwanciya a tare yana k’ara kusanci da juna, tacire tsoronsa a ranta ahaka har shak’uwa zata shiga a tsakaninsu”.

Cike da gamsuwa da maganar Auntyntata tace.

“Toh Aunty insha Allahu zan yi mata bayani in sha Allah sai ta gigitashi gigicewar da zai gane banbanci tsakanin Macce da Chocolate.”…!

Sun dade suna waya da Aunty Fauziyya  Sulaiman, ta bata shawarwari masu tarin yawa.

Daga bisani dai sukayi sallama.

Tana ajiye wayar  ta saki wani irin tattausan murmushin mai cike da manufofi,

A hankali ta juya ta shiga bathroom, wanka tayi da ruwa mai ɗan karen ɗauki sabida anayin sanyi sosai yau ɗin al’wala tayi kana ta fito bayan ta saka bathrobe  mai kauri,

Kai tsaye gaban dreesin meeror ta tsaya karamin towel ɗin dake hannunta tasa tana tsane ruwan jikinta,

Man kullaccar sirri ta shafa a duk luggun da sako na jikinta, kana  ta  juya da auri ta bude akwatin kayanta, wasu riga da wondo da mayafi ta zaro ta kimtsa kanta aciki.

Wando mai kauri irin na sanyin nan, cib ya matseta,

 Sai rigar mai ɗan sawo har kan guiwarta tazo mata kana daga sama dai-dai da jikinta daga ƙugunta zuwa ƙasa kuma a buɗe yake.

Wasu manyan boturane a jere gaban rigar sai gefe da gefen riga kuma da igiyoyo, gaba  ɗaya kalansu nevy blue ne mai masifar kyau da sheƙi,

Sauri-sauri ta dawo gaban dreesin meeror hoda ta ɗan shawa fuskarta kana ta shafa siraran lips inta lipstick mai sheƙi.

Turare ta fesa.

Kama ta tubke gashin kanta.

Ɗan mayafin da yakeda fuskar hijabi red color ta ɗauko tasa a kanta tare dayi Rollin nashi fuskarta ta fito 0 sifili a tsakiyar.

A can ɗakin Dakta Rayyern mai nasara kuwa.

Aikin yakeyi cike da jin dadi da farin cikin da shi kansa baisan na menene ba.

Numfashi ya fesar tare da kallon agogon hannunsa.

Ganin lokacin salla’n la’asar yayinda yasashi,

miƙe tsaye tare da wucewa bathroom nashi.

Al’wala yayi kana ya fito.

Kai tsaye masallacin su ya wuce.

Ita ma Jannart ganin lokacin salla yayinda yasa ta shimfiɗa sallaya ta tada salla.

A hankali ya fesar da numfashi bayan ya dawo daga masallacin.

Cikin shauƙi ya nufi ƙofar ɗakinta yana mai kallon agogon hannunsa inda yaga ƙarfe huɗu da kwata na yamma.

A hankali ya tura ƙofar ɗaki. Tare da sa kansa bakinsa ɗauke da sallama.

“Assalamu alaikum Jannaaaa!”.

Ya ƙare sallamar da kiran sunanta can ƙasan maƙoshinsa.

Ita kuwa Jannart dake ninke sallaya.

A hankali ta juyo ta kalleshi.

“Masha Allah”.

Ya furta ba tare daya shiryawa hakanba, ita kuwa jujjuya kwayar idanunta tayi cikin alamun bacci tace.

“Na’am Naan”.

Wani sassayan numfashi ya fesar kana a hankali ya fara takowa zuwa tsakiyar ɗakin.

Murya a tausashe yace.

“Baki amsa min sallamata ba”.

Cikin sanyi tace.

“Afwan Wa alaikassalam”.

Numfashi ya ɗan fesar tare da sunkuyowa kan goshinta ya manna mata kiss,

da sauri ta lumshe idanunta.

Yatsarshi manuniya yasa ya lakaci tsinin hancinta kana yace.

“Baby face ɗinki yayi kyau, kizo muje musha Chocolate ko ki ɗan ga garin”.

Idanunta dake cike da lamun bacci ta ɗan buɗe kana a hankali tace.

“Naan bacci”.

Hannunshi yasa ya kamo nata kana murya can ƙasa yace.

“Zo muje kisha Chocolate zakiji duk wata bukatarki  da bacci zata tafi, dan shi Chocolate yafi komai daɗi”.

Da sauri ta kalleshi.

Shi kuwa kai ya jinjina mata tare da jujjuyawa alamun abu yake nema.

Ƙafarsa yasa ya jawo takarmanta sau ciki masu tsini. Suma red collor ne.

Jawo hannunta yayi sukazo har inda takalman suke.

A hankali ya rusuna yayi ƙasa.

Jawo takalman yayi gabansa, kana ya ɗago kanshi ya ɗan kalleta, ido ɗaya ya kashe mata tare da cewa.

“Saka”.

Ya ida mgnar yana ɗago ƙafarta, wanda hakan yasa tayi saurin dafe kafaɗarsa, sabida jin kamar zata faɗin.

Shi kuwa juyowa yayi ya ɗan kalli hannunta a hankali ya manna haɓarsa  bisa bayan hannunta,  ya fara goga sajensa akan fatar hannun nata a hankali,

Yayinda ya meda hankalinsa kuma kan sa mata takalmin,

Ita kuwa Jannart cikin lumshe ido tasa hannunta ɗaya ta dafa ɗaya kafadar tasa tare da manna babbar yatsarta kan sajenshi a hankali ta fara jujjuya yatsar,

Tanayi mishi wani irin gigitaccen yanayi mai kassara tunanin namiji, kasake yayi yanajin yadda take watsa da sajensa.

Ita kuwa Jannart batama fahimci ya gama saka mata takalmin ba,

Sabida yatsunta da take motsawa kan tattausan sajensa.

Shiru yayi baiyi yunkurin hanataba bare ya janye fuskarsa.

saima gyara durkusonshi da yayi wanda hakan ya bata damar wasa da sajensa duka gefe biyu.

Wasu irin masifeffen abubuwa yakeji suna biyo jijiyoyin jikinsa,

a hankali ya ɗago kanshi ya zuba mata idanu.

Ita kuwa jin wani irin masifeffen harbawa da zuciyarta ya farayi ne yasata fara dawowa hayyacinta.

Da sauri ta kalleshi tare da janye hannayenta.

Kana taja da baya tana kallonsa.

Cikin wata iriyar fitinenneyar murya yace.

“Ya isheki hane?”.

Murya can ƙasa tace.

“Me ɗin?”.

Cike da zuba mata maraitattun idanunsa yace.

“Taɓa sajen in tashi? Ko in zauna zaki ƙara shafa abinki?”.

Cikin wata iriyar kuyya ta kauda kanta tana mai lumshe idanunta.

Murmushi mai sauti yayi tare da kamo hannunta ya sumbaci bayan hannun kana yace.

“Mu tafi ko Janna”.

Ba musu ta biyoshi cike da kunya.

Shi kuwa tafin hannunsu ya haɗe ƙam.

Ya fahimci sajensa yana ɗaya daga cikin abinda take matuƙar so.

Suna fita ɗan farfajiyar gidan nasu,

ta fara ɗan kame jikinta.

Sabida sanyi.

Kofar ya jawo ya rufe.

Kana ya juyo har lau dai yana riƙe da hannunta.

Marfin motar ya buɗe mata,

ta shiga kana ya rufe,

Sannan ya zagaya ya shiga.

Juyowa yayi ya ɗan kalleta lokacin da yake murza key ɗin motar,

Baki ta ɗan tura tare da kauda kai.

Murmushi yayi tare da jan motar suka fita gidan.

Numfashi ya ɗan fesar a dai-dai lokacin da ya daidaita motar bisa titin.

A hankali yasa hannunsa bisa cikinta.

Da sauri ta sunkuyo ta kalli hannun nasa.

Kana ta ɗago kai ta kallesa.

Cikin lumshe mata ido yace.

“Kamar bakici abinci bako”.

Cikin sauri tace.

“A’a naci fa”.

Kanshi ya jujjuya tare da cewa.

“A wannan ɗan cikin ne kinci abinci”.

Ya ƙare mgnar yana cusa hannunsa ta tsakanin boturan,

yatsarsa yasa cikin hudar cibiyarta,

da sauri ta ɗaura hannunta kan nasa hannun.

“Hysssshhhhhh”.

Sai kuma ta juyo da sauri jin sautin daya saki.

Kwatar da kai yayi bisa kujerar motar yana mai tuƙin da hannunsa ɗaya.

Cikin sanyi yace.

“Wannan ɗan cikin zai iya riƙe mana baby’s ɗinmu kuwa”.

Gaba ɗaya mgnar suɓuce masa tayi bai kuma san dalilinsa ba.

Ita kuwa Jannart cikin rashin fahimtar magungunan nasa ta zaro hannunsa woje.

Shi kuwa da sauri ya kamo hannun nata

Bisa cikinsa ya ɗaura hannun nata tare da cewa.

“Janna kiji fa yunwa nakeji”.

Shiru tayi bata ce komaiba, ganin hakane yasa shi, yin ƙasa da hannunsa ta kasan rigarsa ya fara ƙoƙarin sa hannunta ciki.

 da sauri ta janye hannun nata.

A hankali suka fesar da numfashi a tare, lokacin daya manna tafin hannunta kan tattausan gashin dake kwance ƙasan cibiyarsa.

Cikin narkekkiyar murya tace.

“Ayyah Sorry Naan”.

Kanshi ya kuma longoɓarwa tare da fara cusa yatsunta cikin boxes ɗinsa.

Da sauri ta janye hannunta tare da rufe idonta. 

Murmushi  yayi tare da ɗan ciza lip inshi na kasa.

Dai-dai bakin Mackba Restaurant,  yayi parking.

“Muje ko?”.

Kai ta gyaɗa mishi kana suka fito.

Ido ta zubawa farfajiyar wurin da yake da masifar kyau komai na wurin mai kyau ne da tsari, hannuta ya kamo, tare da ɗagashi sama,

manna tafin hannunta yayi da sajensa tare da cewa.

“Muje ko Janna”.

Ya ida mgnar suna nufar cikin wurin.

Suna shiga ya wuce vip inda babu mutane sosai.

Basu wani jima a wurin a domin abincin da suka sayanma basuci na kirkiba, sabida ita ba yunwar takeji ba, shi kuwa duk jarabarsa da kwaɗayinsa sun tafi kan batun Chocolate ne dan ya kwana biyu bai ciba.

Cikin kula tace.

“Duk yunwar da kake ji ɗin har ka ƙoshi?”.

Kanshi ya jujjuya mata tamkar yaro”.

“Toh kuma ka cire hannu?”.

Ta kuma cewa tana ƙara turo masa plate ɗin gabansa.

Fuska ya kwaɓe mata tare da cewa.

“Choculete nakeso Janna bana son komai”.

Cikin yamutsa fuska tace.

“Baka son komai!?”.

Kai ya gyaɗa mata ba tare daya fahimceta ba.

“Toh muje ka saya mana kayi taci tunda shi kadai kake so”.

Da sauri yace.

“Toh”.

kana ya miƙe bayan ya biya ne suka fita.

Suna shiga motar yace.

“Wanne irin kalan choculete kikeso?”.

Da sauri tace.

“Ni fa bana ci?”.

Yana mai ci gaba da tuƙin yace.

“Baby daɗi ya wuce, wlh ni duk duniya babu wani abin da nake ci inji daɗi sama da choculete”.

Kai ta jinjina tare da cewa.

“Haka dai naji kana cewa”.

Kai ya jinjina mata dai-dai lokacin kuma suka isa.

Metropolis shopping mall,

wurine na gani na kuma sauke kwaɗayi domin babu abinda babu na kayan marmarin.

Suna shiga kai tsaye gefen kayan zaƙin ya nufa.

Ita dai tana biye dashi.

Sosai take ganin banbancin ci gaban ƙasarmu da nan ɗin.

Komai nasu a bisa tsari yake.

Shi kuwa Rayyern babu kalan Chocolate ɗin da bai tsintaba a ciki.

Juyowa yayi ya kalleta lokacin da suka shige gefen kayayyakin ƙamshi na jiki mayuka sabulai da turaruka.

Cikin alamun gajiya yace.

“Janna zo ki ɗauki duk abinda kikeso ni dai na gama nawa”.

Kai ta jinjina tare da ɗan matsowa kusa da kusurwar da taga an libga turaraka da sauran kayan bukata.

Sabulai da mayuka da turarukan dasu makilin da dai sauransu ta tsinta.

Kana tace.

“Ya isa haka”.

Kai ya gyaɗa mata kana suka fito na, suka nufi wani sashi gefen kayayyakin baccine.

Ba tare da yace mata komaiba,

yayi ta zaba yana sawa kan keken yana haɗawa da ƙananan kaya.

Kusan minti goma, kana suka fito.

Bayan ya biya kuɗin an kai mishi kayan cikin mota.

Ƙaramar ledan da akasa mishi daskararrun Chocolate inshi ne ya riƙe a hannunsa.

Suna fita nan kuma ya miƙa hanya,

shiru tayi tana kallon tsarin garin.

Sosai taji dadin fitan nasu.

Hannunsa ya haɗe yana murzawa a wuyansa.

“Wow masha Allah”.

Tace lokacin da taga sun kutsa kai cikin.

Hermitage Garden, domin wurin yayi masifar tafiya da nitsuwarta,

juyowa yayi ya kalleta a fakaice.

Murmushi yayi cike da alamun gajiya yace.

“Baccin ne?”.

Kai ta jujjuya mishi tana mai kallon tsarin wurin.

Parking yayi tare da fitowa.

Da sauri itama ta fito.

Ganin yadda iska ke kaɗawa a take furannin dake samansu suka fara sauƙowa kansu.

Lumshe idanunta tayi tare da buɗa hannayenta furannin na zuwa cikin tafin hannunta.

Shi kuwa Rayyern bayan motar ya buɗe sunkuyowa ya ɗan yi,

Ledan Chocolate dinsa ya ɗauko tare da sallaya ice cream and cake 

A hankali ya juyo dai-dai lokacin kuma furannin suke ta zubawa kan Jannart da ta saki wani yalwataccen murmushi.

Tsaye yayi kamar an dasashi kallonta yake kamar yau ya fara ganinta.

Wani irin masifeffen kyau tayi mai tafiya da nitsuwa.

Wayarshi ya zaro cikin aljihun rigarsa.

Cikin bin umarnin zuciyarsa ya ɗan matsota,

Hota yayi mata guda biyu kana ana ukune yaga ta buɗe idonta.

Da sauri ya maida wayar cikin aljihun tare da yin gaba yana cewa.

“Muje”.

Toh kawai tace tare da binsa  a baya.

Ƙasan wata bishiyar fulawa mai tarin furanni pink collor da yellow ya shinfiɗa dardumar.

Kana ya zauna.

Gefenshi ta zauna tare da zuba mishi idanu ganin yadda ya baza Chocolate a gabansa.

Ta lura gaba ɗaya yawuntsa a tsinke yake wani mai yawan madara da kwakwa ya buɗe tare da kaiwa bakinsa.

Lumshe idanunsa yayi tare da sauƙe numfashi.

Murmushi tayi mai cike da mamakin ƙaunarsa Chocolate,

shi kuwa Rayyern har wani rausaya kansa yakeyi,

cikin jin dadi ya buɗe idanunsa.

ganin yadda take kallonsa da murmushin ne yasashi miƙa mata Chocolate ɗin yana mai cewa.

“Cikiji Janna dahhdeeeehhhhh”.

Yadda yaja mgnar ne zai nunama har ransa ya faɗa.

Kanta ta jujjuya, dai-dai lokacin kuma.

Kiran Dr Sulaiman ya shigo wayarsa dake tsakiyarsu.

Cikin tsuke fuska ya amsa wayar tare da karawa a kunne yace.

“Dan Allah Sulaiman ka barni inji daɗi na, nasan in ba ɗagawa nayiba bazaka barni inci abina a nitseba”.

Dariyar ƙeta Dr Sulaiman yayi tare da cewa.

“Wai kai ko yaushema yin sex kakeyi ne, yanzufa magrib ta kusa ka bar yar mutane ta huta”.

Da sauri Jannart tayi ƙasa da kanta dan ta ɗan jiyo muryar Dr Sulaiman da abinda yake cewa.

Shima Rayyern da sauri ya juyo ya kalleta.

Numfashi ya ɗan fesar ganin hankalinta ma baya kansa.

Tsaki ya ɗan ja tare da meda wayar kunnesa na ɗaya gefen cikin muryar yarda da kai yace.

“Tafi daga nan banza namamajo kai kasan Chocolate ɗina yafimin abinda kake cewa.”

Cikin tsokana Dr Sulaiman yace.

“Wlh ƙarya kakeyi anya kai kama san me ake nufi da mace kuwa”.

Da sauri yace.

“Banza da banida matane sai ka gaya min hakan. Inama za’a haɗa Chocolate da wani abu”.

“Uhum zakayi bayani ne wlh dan na fahimci har yau a tuzurunka kake, kuma ku riƙaƙƙun tuzurannan in kun rutsa mace sai yadda hali yayi”.

Tsaki yayi tare da katse wayar.

Ƙasa-ƙasa yake kallon Jannart.

Da ita kuwa har ranta yau taji ciwon yadda yake cewa Chocolate ya fi mace.

Miƙa mata ya kumayi,

cikin sanyi tace.

“Ni bana ci”.

Kanshi ya jinjina kana yaci gaba da cin abinda.

Saida yaci yayi haniƙan kana, yasha ruwa sannan  suka tafi gida. Ganin magrib ta ƙarato.

Suna dawowa suka shiga da tarkacen da suka saya duka a falo suka zubesu.

Sauri-sauri yayi al’wa’a kana ya tafi masallaci.

Bai dawo gidaba kuwa saida akayi sallan isha, sannan daga nan ya biya cafke ya ɗan sha coffee  kana ya saya musu ɗan abin taɓawa.

Misalin ƙarfe tara na dare.

Jannart ce tsaye cikin shirin baccinta, wani tattausa kayan baccine a jikinta.

Sai ƙamshi take zubawa. Tunani takeyi akan shawarwarin Aunty Fauziyya D Sulaiman da kuma fara nuna masa banbancin mace da Chocolate.

 Sosai taji ɗan kwarin guiwar zuwa ɗakinsa, cike da yaƙine ta fito tana baza ƙamshi.

Tana fitowa falon dai-dai lokacin sukayi….!

Tubali Book 3 Page 1

Tana fitowa  sukayi kicibis da Rayyern ɗin. lokacin  yashigo gidan hannunshi rik’e da ledar da yayi masu shopping wani irin sanyi yaji lokacin daya sa uƙe idanunshi akanta.

 binta yayi da kallo tun daga sama har k’asa ji yayi gabad’aya jikinsa ya yi sanyi.

 A jiyar zuciya mai ƙarfi ya sauƙe yana me k’ara watsa idanunshi akanta, tana sanye cikin night gown   Milk colour me tsantsi wacce  da kad’an tawuce gwiwarta ta bi jikinta gabad’aya ta kafe, shape d’in jikinta ya fito gwanin kyau, 

maida kallonshi yayi  saman kirjinta da caɓɓullenta suke tsaye k’yam ta cikin rigar ana ganin shatinsu ga tudun niples d’inta da ake gani,

Ita kuwa Jannart yi tayi kamar bata ganshi ba ta ratsa gaba shi  tawuce cikin wata irin tafiya ta jan hankali wadda ita kanta batasan ta iya ta ba, tawuce taje wajen fridge.

A nitse tabud’e

 tad’auko ruwa tare da maida karfin ta rufe,   bud’e robar ruwan tayi tare da fara sha.

Tuni yayi mutuwar tsaye sabida yanayin shigar Tata ta dimautasa dan gabad’aya ji yake jikinshi yana wani irin tsuma duk wani gashi da yake jikinsa saida yamik’e, dak’yar yajawo k’afafuwanshi yana tafiya kamar wani d’an maye har ya iso tsakiyar falon yatsaya yana cigaba da kallon yadda take shan ruwan kad’an-kad’an tana lumshe ido,  lokaci guda ta ajiye robar ruwan da ba wani shan na kirki tayi ba tajuyo, murmushi tasakar masa sannan tatako cikin irin takun da take cike da nitsuwa ta iso wajen da yake tsaye har lokacin hannunshi rik’e da ledoji, daga gefensa tatsaya tare  ɗan tura baki cikin muryarta me dad’in sauraro tace.

“Naan sannu da dawowa.”

Wani irin yarr-yarrr yaji tun daga tsakiyar kansa har cikin tafin k’afafunshi, ahankali yaja dogon numfashi lokacin da tamik’a hannu ta amshi ledojin  da suke hannunshi sannan tajuya zata nufi dining,

Taku d’aya tayi Rayyern yakai hannu yarik’o mata hannunta, tsayawa tayi cak tajuyo tana kallonshi har lokacin bai samu ya iya ce mata komai ba saidai idanunshi da suke yawo tsakanin fuskarta zuwa kan k’irjinta da sukeson su tsokale masa idanu, kasancewar dab suke da juna hatta numfashin shi tana jin yadda yake sauka, ganin irin kallon da yakeyi mata yasa tad’an rausayar da kai gefe d’aya cikin muryar ta da tafi kama data shagwaɓa tace. “Naan kayan zan kai a dining”.

Jin muryarta nata yayi ya ratsa duk wani lungu da sak’o na jikinshi, lumshe idanunshi yayi, ganin still dai baiyi magana ba kuma bai sakar mata hannu ba yasa tasake kiran sunanshi tace. “Naan!”.

Dak’yar yabud’e idanunshi da har sun fara canza kala,

Cikin tattaro sauran ƙarfisa ya jawota jikinsa yarungumota a k’irjinshi da ɗan ƙarfi, kusan a tare suka sauke ajiyar zuciya, hannu yasa yatallabo fuskarta tad’ago suna fuskantar juna ganin irin kallon da yakeyi mata yasa talumshe idanunta dan bata iya jurar kallon cikin idanunshi saboda tana jin wani iri acikin gangar jikinta. 

Shi kuwa Rayyern tsura ma kyakkyawar fuskarta ido yayi yana kallo musamman ma d’an k’aramin bakinta da yasha lipsglow ya yi gwanin kyau, a hankali ya haɗe fuskarsu  waje d’aya, d’an goga mata hancinsa a saman nata yayi cikin salo na musamman.

K’ara runtse idanunta tayi gam.

Ɗan guntun murmushi yayi sannan  yamanna bakinshi a saman nata ya goga lips ɗinshi yayi a kan nata a hankali,

Wanda hakan yasata jin tsikar jikinta na zubawa, kissing dinta ya fara a tsanake.

Ledar hannunta tasaki tare da rik’e ƙugunshi

Hakan da tayine kuma yabashi damar yi mata kyakykyawan rungumar da ya samu yacigaba da zira mata harshenshi cikin bakinta yana lasa nata harshen,

Da ƙarfi ta ruggumeshi ba tare da  saninta ba tadamk’e harshen ƙam tana yi mishi wani irin masifeffen kiss mai tsotse ruwan kai,

Wani irin kissing d’in junansu suke kamar wasu mayunwata, lokaci guda yad’aura hannunshi a saman k’irjinta yana shafar breast d’inta tasaman rigar,  kasancewar rigar me tsantsi ne yasa sak’onshi yake saurin shigarta ji tayi kamar numfashinta zai d’auke ya bar gangan jikinta, so takeyi tazare bakinta  daga cikin nashi ammah yak’i bata damar hakan, hannuwanshi yamaida a saman hannun rigarta kasancewar rigar me hannun vest ne nan yafara yin k’asa da hannun.

 Jin yana nema yarabata da rigarta yasa ta saurin riƙo hannunsa tare da cewa.

“Barmin rigata”.

Cike da maraitaccen murya yace.

“Naƙi yaushe na baki ita kika, saka cire min abina”.

Cikin yar dariya tace.

“Kai Naan ai dai nasan Ni ka sayawa, tunda dai na matane ba sawa zakayi ba, kuma baka da wata matar ba kuma ƙanwa mace gareka ba”.

Da sauri yace.

“Budurwata na sayawa”.

Ɗago kai tayi ta zuba mishi ido cikin tura baki.

Ta fara matsoshi,

Hannunta duka biyu tasa ta tallabe kansa.

Kana tayi ɗigirgire ta samu ta iso bakinsa.

Shi kuwa Ido ya zuba mata yana son ganin me zatayi.

Da ƙarfi yaja dogon numfashi.

“Shhhhhyyy”.

Lokacin da yaji ta manna bakinta kan nasa, wani irin sahihi kuma amintaccen kiss ta fara yi mishi da zafi-zafi.

Da sauri yasa hannunsa ya ruggume ta gam a jikinsa, tare da sake mata akalar rayuwarsa.

Gaba daya ya sake sabida yadda take gigitashi.

  Cikin ƙarfin halin ta zame daga garesa kana tad’an matsa kad’an jikinta yana rawa, 

Rinannun idanunshi da suke a lumshe yabud’e ji yayi tsayuwar ma tana nema tagagareshi dan haka yazauna a saman 3seater d’in da take gefenshi kanshi yadafe hannu biyu kana ya rumtse idanusa da sauri ya kuma buɗesu tare da zuba mata idon.

Har a lokacin jikinta rawa yake da ka ganta ka san itama ta rubta tabkin buƙatuwa, ganin irin kallon da yakeyi mata yasa tafara takawa dak’yar taduk’a  ledar da yashigo da ita nufi  kitchen tana cewa.

“In ka sake cemin na budurwarka ne sai na tsinke lips inka duka biyu, ai in ta ganka haka bazata soka ba”.

Wani sassayan numfashi mai tafe da murmushin jin dadi yayi tare da cewa.

“Zan ƙara”.

Murmushi itama tayi kana ta shige kitchin din.

 Plate tad’auko tazubo snacks d’in da ke cikin ledar tahad’o da roba d’aya da ice cream tafito kanta sunkuye a k’asa tatako ahankali har lokacin jikinta baidawo  dai-dai ba,  koda ta iso wajen kujerar da yake sai ganinshi tayi kwance a saman kujerar ya yi rub da ciki, duk’awa tayi ta ajiye plate da ice cream d’in cikin d’an rawar murya kamar zatayi kuka tace.

“Naan ga shi kaci”.

 bata jira yayi magana ba tamik’e zata bar wajen.

Mirginowa yayi daga rub da cikin da yake ya juyo yakwanta a saman bayanshi ya zama rigingine,

ganin zata bar wajen yasa ya miƙa hannunsa da sauri yajawota tafad’o saman k’irjinshi.

Cike da rikicewa ta saki ƙara tare da d’ago kanta a tsorace takalleshi cikin marairaicewa hawaye suka cika mata idanu tace.

“Naan!”.

Bai amsa kiran da tayi mashi ba, ya dai fahimci kalar sha’awarsu iri ɗaya ne, itama in taji yanayin buƙata kuka zatayi, kamar yadda shima in yaji abin kuka ke kwance masa hakan yasa baiji kukata ba.

Saima gyara mata kwanciya da  yayi jikinshi ganin yadda jikinta yake rawa yasa yafara shafa mata bayan ta a hankali yana ɗan bubbuga bayanta kaɗan,

A hankali yakai bakinshi saitin kunnenta cikin wata irin daburtacciyar murya mafi rauni yace. “Sorry My Janna kar kidamu kwantar da hankalinki  ba abinda  zanyi maki kinji?  Ki bar Naan ɗinki yaji ɗumi da ƙamshinki”.

Jin abinda yace yasa tad’an ji nutsuwa ta saukar mata a hankali tad’aga mashi kai alamun toh sannan tagyara kwanciyarta a k’irjinshi, fuskarsa tana a saitin kanta yana shak’ar k’amshin gashinta inda gefe guda kuma yana shafa mata baya kamar wata yar baby, sun dad’e a haka tun Jannart na motsi har bacci yad’auketa jin tana sauke numfashi yasa yagane tayi bacci shi kuwa ruggumar da yayi mata ya sashi samun ɗan sassauci.

Hakan yasa yarungumeta sosai sannan shima yalumshe idonshi ahaka bacci yad’auke shi.. 

5: 00 am 

K’arar alarm ne yatashesu kusan atare suka farka.

Jannart lamo tayi a jikinsa takasa tashi.

Shi kuwa  a hankali ya ɗan shafa mazaunanta tare da rad’a mata.

“Hyyyyyshhhhh My Janna tashi muyi sallah kar mu makara ko!”.

Jin abinda yace yasa tatashi cikin sauri tanufi d’akinta batare da ta bari sun had’a ido ba. 

Sabida wannan shine karo na forko kenan da suka kwana manne da juna har haka wanda a kansama ta kwana.

Murmushi Rayyern yayi tare da binta da ido har tashige.

Sannan yamik’e shima yanufi d’akinshi yana jin wani irin farin ciki a cikin ransa wanda yarasa na menene…

Da safe  wanka sukayi suka shirya kasancewar Weekend ne Rayyern bazai shiga school ba yashirya cikin kayansa na shan isa wando 3 quater da rigar polo kayan sun amsheshi sosai.

Cike da kamala yafito falo yana baza k’amshi, d’akin Jannart yakalla sannan yazauna saman kujera yad’auko remote yakunna kallo, time to time ya juya yakalli k’ofar d’akinta.. 

Ita kuwa Jannart koda tayi wanka shiryawa tayi cikin riga da skirt na english wears ɗaya daga cikin waɗanda ya saya mata, sun kuwa  kar’beta sosai dan rigar sosai tabi jikinta,  gyara gashinta tayi tanad’eshi kamar donut tabi jikinta da turarukanta da Aunty Fauziyya ta aiko mata wanda ta saya mata wurin AYSHA ALIYU GARKUWA kulaccar sirri mai masifar ƙamshi, da  dad’in shaƙa, kallon kanta tayi ta cikin mirror koda ba wata kwalliya tayi sosai ba ammah ta yi kyau, wayarta tad’auko kana tafito falo, 

Tana bud’e k’ofa idanunsu suka sark’afe da na juna itace tayi saurin janye nata sannan tatako cikin tafiyarta mai tausaya  gabad’aya jikinta na motsawa  ta iso inda yake nesa dashi kaɗan tatsaya  batare da ta kalleshi ba tad’an turo baki kad’an cikin shagwa’ba’biyar muryarta tace.

“Naan ina kwana?”.

“Lafiya”.  yace can k’asan mak’oshinshi yana me cigaba da kallonta.

Jin ya amsa yasa tawuce tanufi kitchen, coffee tahad’a masu tad’auko snacks  d’in da yadawo masu da shi jiya cake d’in ta d’auka tasa a plate tad’auko tray tad’aura cups d’in da plate d’in  ta d’auka ahankali tafito, inda yake zaune tazo ta ajiye masu a k’asa itama tazauna tana facing nashi, d’auko cup d’in coffee tayi tamik’a mashi cikin yanayin kulawa tace.

 “Naan gashi kasha”. 

Juyowa yayi yakalleta ganin cup d’in tamik’o saitinshi kanta kuma yana kallon k’asa yasa ya amsa tare da cewa.

“Thanks”. Kana yafara sha,  itama d’aukar nata tayi tana sha.. 

Cake d’aya ta d’auka kana tamik’o mashi, amasa yayi kana ya kai baki ya fara  ci yana ɗan  kallonta, itako koda sau d’aya bata d’ago takalleshi ba saidai ta gefen ido take kallonshi koda yacinye cake d’in wani tad’auko tabashi, girgiza kai yayi yace “Barshi haka ya isheni”.

Batare da ta ce komai ba tamaida ta ajiye, 

ba wanda yasake magana har suka gama.

Tatattare kayan tayi takai kitchen tawanke abin wankewa.

 koda ta fito dakinshi tawuce tagyara mashi tas tare da sassake mishi labulaye da sa mishi turare.

 Tana fitowa hanyar d’akinta tanufa sai jin muryarshi tayi ya kirata.

Ahankali ta amsa sannan tajuyo tadawo inda yake tana zuwa tace.

“Gani Naan”.

Hannunta yarik’o yazaunar da ita gefenshi tare da cewa.

 “Ina zakije zauna muyi kallo mana”. 

Gyara zamanta tayi ganin sun zauna gab da juna yasa tad’an matsa kad’an tace. “Toh”  

Chanza masu channel yayi yamaida Zee world inda ake haska Film ɗin This is fate nasu Karam Malotra,

Ido ta zubawa Karam ɗin, cikin kare masa kallo kana ta juyo ta kuma kalli Rayyern ɗin.

Girarsa ɗaya ya ɗaga mata tare da cewa.

“Ya dai?”.

Ido ta ɗan jujjuya tare da cewa.

“Kuna kama sosai”.

Kai kawai ya ɗan jinjina domin ansha faɗa masa hakan.

Shine yasa yake ɗan kallon shirin time to time.

Tabbas kuwa shima yana ganin kamarsu.

Ita kuwa Jannart kai ta ɗan sunkuyar ganin yadda jaruman sukeyi a kan gado.

Sai kuma ta ɗan juyo ta kalleshi, shima ɗin ita yake kallo, da sauri tace.

“Ya da kallo haka ka kalli abinda ka saka mana”.

Wata yar nakashesshiyar dariya mai sauti yayi gane ramawa tayi dan ya taɓa gaya mata.

Cikin dariyar ya jawota jikinsa tare da cewa.

“Ta yaya zan kalli Haram bayan kuma ga halal ɗina a kusa nata ƙamshi”.

Ya kare mgnar yana daura hannunsa kan Caɓɓullenta,

ita kuwa Jannart cinyoyinshi take ɗan mammatsewa.

Kana sukaci gaba da 

kallo a haka batare da kowa ya k’ara magana ba koda ta lura shi ba kallon yake ba ya fi maida hankali ga abubuwan da yakeyi mata ne, yasa ta narke masa jikinsa a hankali ya cusa hannunshi cikin rigarta ta ƙasa maiyin sama dasu a hankali har ya iso kan Caɓɓullenta, wani irin lalaumarsu yakeyi tamkar mai shafa ciwo hakan ne yasata sakin sassayan numfashi tare da mirgina kanta gefen dama da hagu, kana cikin sanyi tayi sama da hannunta ɗaya, ɗaya hannun kuma  tattare ƙafar 3 qtr dake jikinsa ta farayi tana, yin sama dashi har saida farar cinyarsa mai yalwataccen gargasa ya bayyana, a hankali yake ɗan shafa cinyar tasa tana ɗan wasa da gargasar.

Har sun dauki lokaci mai tsawo  a haka har sallar azahar.

Da sauri yace.

“Ashhhh”.

Jin yadda taja gashin jikinsa.

Itama tsalle ta kumayi jin yadda ya murza niples ɗinta.

Miƙewa tayi ta matsa gefensa tana mai rufe idanunta.

Shi kuwa Rayyern hannu yasa ya damƙi D ɗinsa tare  mik’ewa yanufi d’akinshi da kallo tabishi har yashige.

Tana nan zaune yafito hannunshi rik’e da key d’in mota da alama alwallah yayi sai da yazo inda take sannan yace. “Zan tafi masallaci idan nayi sallah zan taho mana da lunch”.

Kallonshi tayi tare da gyaɗa kai kana tace.

 “Toh Allah yakiyaye hanya sai ka dawo”.

Wani irin sassayan daɗi yakeji duk sanda tayi mishi addu’a shiyasa cikin sakin murmushi yace.

“Amin ya Allah”.

sannan yawuce

Yana fita itama tatashi tashiga dakinta tayi al’wallah tai sallah..

Koda yadawo a falo yatarar da ita tana ganin ya shigo tamik’e taje tayi mashi sannu da zuwa ta amshi ledojin da yashigo da su tanufi kitchen, 

Shi kuwa zama yayi bisa kujerar tare da gyara riƙon da yayiwa wayarsa yana jin muryar Abbansa yana maici gaba dayi mishi bayani.

“Alhamdulillah yau dai an saka ranar auren Ramadan, sai dai  yayi gab da azumi, domin ana watse bikin auren da kwana bakwai za’a ɗauki azumi”.

Cikin ɗan dafe kai yace.

“Kai yanzu saura wata ɗaya kenan bikin, gashi ni kuma wata biyu ya rage mana a Mascow fa Abba ya za’ayi kenan?”.

Da sauri Abba yace.

“Yako za’ayi kuma zakuzo mana ayi biki da kai in yaso  ka koma ka ƙarisa karatunka, sannan ma ai bai kai wata ɗaya ya rage ba auren”.

Shima baya fata ko burin ace ayi auren Ramadan baya wurin tunda ba mutuwa yayi ba babu yadda za’ayi yana raye dai a duniya ayi auren Ramadan baya wurin.

Hakan yasa ya ɗan sauƙe numfashi tare da cewa.

“Toh Abba na yadda kace haka za’ayi, in sha Allah zamu zo, hardasu Dr Sulaiman ma”.

Murmushin jin dadi Abba yayi tare da cewa.

“Toh ka dai riƙe lissafi yayan ango mai rawan kai yau saura kwana ashirin da biyu ne bikin sati Uku kenan nan gaba”.

Yar dariya yayi tare da cewa.

“Abba an gaya mishi kuwa”.

Cikin dariya yace.

“Aifa saida safe in gaya mishi saboda kada farin ciki ya hanasa bacci”.

Murmushi mai sauti Rayyern yayi tare da cewa.

“Ina Mamy na?”.

 Jannart kuwa a kitchin plate  d’aya tazubo masu abincin kana tasa 2 spoon.

Sannan ta fito falon.

A gabansa ajiye tare da  cewa.

“Ga abincin”. 

Ganin 2 spoons a ciki  yasa yagane shi da ita tahad’o masu kai ya jinjina tare da kamo hannunta ya ajiyeta gefensa.

“Gata can tana waya da Riyyam-nsra tun dazu.

Ina ɗiyata Jannart”.

Abba ya bashi amsar tambayar da yayi mishin tare da tambayarta Jannart kuma.

Juyowa yayi ya ɗan kalleta tare da cewa.

“Tana lfy Abba na”.

“Toh ka gaida min ita”.

Abba ya kuma faɗa.

Da sauri yace.

“Toh”.

Kana daga nan sukayi sallama.

 Spoon ɗin Ya d’auka ya miƙa mata kana ya ɗauki ɗayan suka fara ci.

yana lura da ita ba wani sakin jiki tayi tana ci ba,  bai wani ci sosai ba ya ajiye spoon d’in, itama kanta tsakura tayi kana  tad’auko takai plate d’in a kitchen.

Tadawo tasameshi a falo yana aiki a system d’inshi, daga gefenshi tazauna tana kallon system d’in  koda ba wani fahimtar abinda yake takeyi ba.

So take tace mishi ya kira mata Abbanta, to kuma ganin yana aikine yasa batayi mishi mgnar ba.

Sai gab da magrib yatashi yayi alwallah yatafi masallaci itama tashige d’akinta bayan ta yi mashi Allah yakiyaye.

Koda yadawo wajen k’arfe taran dare tana d’aki dan hakasa yana ajiye ledar hannunshi yawuce d’akinshi.

Tsaye take a tsakiyar d’akin bayan ta gama shirinta cikin rigar baccinta doguwa har k’asa mai kyau da taushi yellow da ratsin rea colour rigar ta mata kyau sosai k’amshi kawai take ta ko’ina sai kaiwa da kawowa take a tsakiyar d’akin tana tunanin ta yadda zata fita takai kanta d’akinshi da sunan kwana, bata ankara ba har k’arfe goma tayi daga k’arshe dai tasadak’as tafito falo,  baya nan k’ofar dakinshi takalla tasamu waje tazauna a saman kujera tazuba ma k’ofar d’akinshi ido tana ganin kamar zai fito ammah shuru kusan minti sha biyar.

Abinda bata saniba shima yana can  d’akinshi, tuni ya  yarage hasken d’akin dan tafiya ɗakinta to  yad’auki wayarshi ne sai yaga saƙonni da yawa hakane tasa  yahau email yana duba sak’onni sauri-sauri dan so yake ya tafi ɗakinta… 

Jin shuru yasa tamik’e tajuya zata koma d’akinta sai kuma taji ba zata iya ba tana so tad’auki shawarar da Aunty Fauziyya tabata dan haka tawuce tanufi d’akinshi. 

Ahankali tatura k’ofar tashiga a saman gado tahangoshi kwance waya a hannunshi, d’ago  kanshi yayi yakalleta ta cikin d’an hasken da ke akwai a d’akin…

Cikin tsananin jin daɗin da tarin farin cikin ganinta ya zuba mata ido yana maiji kamar yayi ta tsalle da ihun jin daɗi.

Tsayawa tayi bakin k’ofar tana me cinno baki cikin shagwa’ba tace.

 “Nidai yau sanyi nakeji kamar zai kasheni kazo ka hura mana wutan nan ko zan deba jin sanyin. 

Idanu yazuba mata cike da mamaki duk da yasan yaudin ana tsula sanyi kam.

To amman bata taɓa nuna mishi hakanba, to ko dai shawarar Azez take bi ne ya tuna a ransa  hankali yace.

“Sanyi kuma yau?”.

“Uhm har na fara bacci nadinga jin sanyin yana shiga jikina tako ina kamar ana manna min ƙanƙara fa Naan”.

Ganin yadda take turo d’an k’aramin bakinta yasa yayi murmushi yace. 

“Toh ba matsala kizo kikwanta nan in sammiki blanket na”.

Ta ɗan tura baki tare da girgiza kai.

Cikin maida hankalinsa gareta yace.

“Allah kuwa zakiji nan babu sanyi kamar ɗakinki zo kwanta kiji kinji ko”.

Jin abinda yacene yasa ta tazo tahau saman gadon takwanta nesa da shi kad’an tare da jawo blanket tarufe jikinta.. 

Cigaba yayi da dannar wayarsa na tsawon wani lokaci sannan ya ajiye wayar jin yadda tayi shuru yasa yayi tunanin ta yi bacci ne,  matsowa yayi kusa da ita yakwanta suna fuskantar juna.

kana ya tsurawa fuskarta ido yana kallon yadda take bacci hankali kwance ya sani yana azabtuwa da masifeffiyar sha’awarta to amman yana rasa ta ina kuma ta yaya zai mu’amalanceta yafi son ta kasance mai farin ciki da ziyartarsa gareta, ahaka shima bacci yad’auke shi… 

Washe gari koda suka tashi da asuba d’akinta takoma a chan tayi sallah sannan tahaye saman gado tak’udundune saboda sanyin da akeyi sosai.

A chan Ethiopia kuwa

Didi kakarsu Riyyam ne batada lafiya.

Hankalinsu yayi matuƙar tashi ganin halin ciwon da Didi take ciki wanda ana mgnin amman sai gaba ciwon keyi  duk da kasancewar inƙantaccen   asibitin da k’asar Ethiopia keji dashi suka je.

Kwana ɗaya tayi a wayewar garin wuni na biyu ne kuma  Allah yayi mata cikawa.

Sosai suka shiga ƙuncin rashin tsohuwar  bama kamar Mammy da tafi kowa shiga damuwa hatta abinci bata iya ci…

Kiran Ramadan Riyyam-nsra yayi a waya bayan sun gaisa Ramadan yace.

“Riyyam ya naji muryarka haka me yake faruwa?”.

Cike da damuwa yake sanar da shi mutuwar Kakarshi Didi da tashin hankalin da mahaifiyarsu tashiga, shi kanshi Ramadan hankalinsa ya tashi sosai lokacin da Riyyam yasanar da shi mutuwar kakarsu.

Cikin kulawa yayi mashi gaisuwa tare da bashi hak’uri sannan yace.

 “Ka  kular mana da Mamy Riyyam-nsra ka gaisheta sai anjima in ta ɗan nitsu  zan kira ka hadamu inyi mata ta’aziyya”.

Bayan sun gama wayar ne Ramadan ya.

Kiran Rayyern  dan yasanar masa mutuwar kakarsu Riyyam, a lokacin asuba ce a chan mascow Rayyern yana masallaci sallar asuba  wani irin sanyi da ake me shiga jiki ana idar da sallar yadawo gida duk da rigar sanyin da yasa a jikinshi ammah hakan baisa yadaina jin sanyin ba dan sosai yake shigarshi.

Yana shigowa gidan tsintar kansa yayi da wucewa d’akinta ahankali yabud’e k’ofa yashiga.

Kwance ya hangota  bisa  gado ta k’udundune a cikin bargo alamun sanyin na damunta.

Takawa yayi ya isa bakin gadon cire jallabiyar da take jikinshi yayi yarage daga shi sai boxer, ahankali yahau saman gadon yakwanta yashige cikin blanket d’in yajawota a jikinshi yarungume.. 

Jinta a jikin mutum yasa tafarka daga baccin da bata dad’e da farawa ba cikin ɗan yanayin tsoro  tad’ago takalleshi idanunta cike da bacci taware idanunta akanshi.

Kwantar mata da kanta yayi a k’irjinshi yana shafa bayanta cikin kwantar da murya yace.

“Ji yadda jikinki yake wank rawa, ni fa badodo bane Janna nifa mijinki ne kuma  ni ba cinki zanyi ba kikwantar da hankalinki ba abinda zanyi maki, meyasa kike jin tsoro na?”. 

Cikin yanayin tsoron cike da  shagwa’ba irin ta wanda aka tada a bacci tace.

“Ni sanyi nake ji ka gyara min rufar”.

K’ara jawo blanket d’in yayi yarufesu sosai sannan yace.

“Toh  tsaya kigani inyi maki maganin sanyi kina so ko?”.

Ɗaga mashi kai tayi alamun “Eh”.

Murmushi yayi tare da fara ‘balle ma’bullin gaban doguwar rigar da ke jikinta.

 Da saurin ta rik’e mashi hannu tana mai cewa.

“A’a Naan kadaina sanyifa”.

Ɗan turo baki yayi yace. “Kitsaya ki gani mana maganin sanyin fa zanyi maki.” 

Batare da ta saki hannunshi ba tace. 

“Tayaya zakayi min maganin sanyin kuna kana cire min riga? Ni dai a’a”. 

Lumshe idanunshi yayi kana yabud’e a hankali yace.

“Da d’umin jikina zan magance miki sanyun kinga nima babu riga a jikina idan muka samu body contact cike da aminci zaki daina jin sanyi”.

Cikin dubara yajanye mata hannu daga rik’on da tayi mashi, kasa yi mishi gardama tayi sai kawai tamaida kanta takwantar a kirjinshi gabanta yana fad’uwa runtse idanunta tayi gam lokacin da yazare mata rigar daga jikinta yarage daga ita sai pant,

Su dukansu wani irin yarrr-yarrr suka ji a jikinsu lokaci guda suka sauke numfashi a tare,  k’ara shigewa jikinshi tayi kamar zata shige k’irjinshi ganin babu sutura a jikinta wani irin yanayi tajita a ciki irin wanda bata ta’ba tsintar kanta a cikinsa ba 

Shi kanshi Rayyern wannan ne karo na farko a rayuwarsa da yata’ba jinshi a cikin wannan yanayin gashi ga mace manne da juna babu kaya a jikinsa.

Cikin rawan jiki ya ɗaura hannunshi  a saman hips d’inta yad’an shafa, 

Cikin sauri tak’ara tura kanta a k’irjinshi.

Hannunshi d’aya yakai zai shafo k’irjinta,

 Da sauri ta rik’e hannun ganin haka yasa yaja dogon numfashi.

Murya can ƙasan maƙoshinsa yace.

“Uhummmm”. Ya ƙarasa jan sautin a raunace.

Tare da kai hannunsa kan ƙirjin nata, Caɓɓullenta yayi wani irin amintaccen kamun daya sata yin zillo tare da ɗago ƙirjinta sama, kana tasa hannunta ta saƙalo wuyansa.

“Hussshhhh”. Ya kuma sakin wani sautin daya sa tsikar jikinta miƙewa baki ɗaya.

Cusa kansa yayi a tsakiyar ƙirjinta, kawai sai ya fara sakin numfarfashi masu karfi yana jujjuya kanshi, tuni hannunsa kuwa yake yawo dashi a dukkan sasan jikinta gaba ɗaya.

Wani irin tsuma jikinsa yakeyi yana karkarwa tamkar mazari bai taɓa cin karo da kayan surar ya mace haka ra’anul ain.

Da sauri ya yunkuro ya medata ƙasa kana ta ronƙofo kanta.

Hannunsa ya manna kan cikinta,

a hankali ya farayin sama da tafin hannunsa.

Wani irin dogon miƙa Jannart tayi sabida jin yadda yakeyi mata tafiyar tsutsa.

Sawunta ta fara murzawa bisa katifar tana fesar da raunataccen numfashin.

Shi kuwa Rayyern cikin yanayin tsananin buƙatuwa ya manna tafin hannunsa kan Caɓɓullenta ya rumtse iya abinda hannunsa zai iya riƙe wa.

“Hysshhhhh”. Ya saki wani narkekken sauti.

Yatsunshi biyu ya haɗa ma nuniya da babbar yatsarshi ya murza  niples ɗinta.

Wani zillo ta kumayi tare da ɗaura hannunta kanshi kana ta cusa yatsunta cikin sumar kansa.

Kar-kar haka yaji jikinta narawa da kyarwa.

Da sauri ya manne lips inshi kan Caɓɓullenta agigice ya fara yi mata wani irin tsotsa mai tada hankali.

Tuni gaɓɓan jikinta suka fara amsar saƙƙonnisa babu ƙaƙƙautawa.

Duk wata hudar gashi dake jikinta ta buɗu tsikar jikinta  miƙe ta tsaya.

Wani irin abu yakeyi mata da harshensa cikin bakinta, shi ba kiss bai kuma sakar mata harshensa ba.

Tsinin harcen nasa ya manna ƙasan nata.

A hankali yake naɗo harshenta sai ya ɗan jawoshi ya wareshi.

Ya saki sautin Dot sai kuma yayi kamar zai zare tongue ɗinsa.

Da sauri ta ɗago kanta tare dasa hannu ta riƙo kansa,

jin haka yasa ya zira mata harshenshi, da sauri ta cafeshi.

Tare dayi mishi wani irin amintaccen kamu a hankali takeyi mishi abinda ita kanta bata taɓa sanin ta iyasaba.

Zuwa yanzu Naan ya fara gigicewa,

gaba ɗaya ya ɗimauce.

Hannunsa yasa kan ƙugunsa boxer insa ya fara murzawa yana ƙasa dashi.

Da sauri ya zare shi sabida wani irin masifeffen harbawa da D dinsa takeyi kamar zata faso boxer in ta fito, wani irin firgitacen numfashi taja tare da yunkurowa zata zame.

Da sauri yayi mata rumfa ɗa ƙirjinsa, ɗan sakar mata nauyinsa yayi tare dasa bakinsa kan Caɓɓullenta ta kana hannunsa ɗaya kuma ya fara murza pant ɗinta ƙasa.

Kar-kar haka take karkarwa, wani irin zufan tsorone ya karyo mata duk da azabebben sanyin da akeyi.

Murya a hargitse cike da tsoro take jujjuya kai tare da fuzgo mgn da numfashin ta dake fuffizgewa.

Tace.

“N…! Na…!! Naaaaaan!!!!”.

Ta kirashi da karfi tare da fara dukan ƙirjinsa, hannunta ya jawo da ƙarfi ya ɗaura kan D ɗinsa da take bashi tsoro shi kansa.

Matse hannun nata yayi tare da sakin wani irin masifeffen kuka mai tada hankali.

Gaba ɗaya ya fita hayyacinsa.

Ita kuwa Jannart wani irin tsalle ta daka tare da sakin hargitsestsen ihu ta kurma mishi.

“Wayyyyyyihhhh Naannn ka bari, innalillahi wa innailaihi Naaaann Naaan ka cire min abin an a cikin hannuna Naan macijine fa”.

Cikin tsananin ruɗanin da fitinenneyar sha’awarta yasata ciki.

Ya jawota jikinsa da ƙarfi.

Ruggume ta yayi gam a jikinsa,

Kana ya tura hannunsa ƙasanta ya ɗan shafo,

Wani irin masiyacin karkarwa mai cike da azabebben tsoro ta farayi.

Tuni numfashin ta ya fara ɗauƙewa.

Shi kuwa Rayyern  wani irin gigitaccen numfashin ya sake lokacin da yaji hannunshi a duniyar da bai taɓa shigaba kana ya jita cike kuma a jiƙe da damshi mai masifar tada hankali alamun tana wadace da ni’imantaccen yanayi.

Tureta yayi ya kwantar.

Kana ya taho zai kwanta kanta.

Da sauri ta mirgina gefe, cike da tashin hankali ta koma ƙarshen gadon tare da fara sakin wani irin masifeffen numfashi murya a hargitse yana cijewa alamun tana gab da sumewa a cikin ko wanne lokacin murya na fita a fizge tace.

“Naan na tuba kayi  haƙuri dan Allah da Manzonsa ka tausaya min dan isar Allah da Manzonsa ka barni Naanu numfashin na zan mutufa  wayyoooooooo Abba na zan mutuuuuuh”.

Wani irin abune ya rufesa daga tsakiyar kansa har kan tafi ƙafarsa.

Jin yadda numfashin ta yakeyi ne.

Yasashi fizgota ta faɗa jikinsa.

Wani irin wahaltaccen kukane ya kubce masa da masifan karfi.

Matseta yakeyi a cikin ƙirjinsa tamkar zai maida ita cikin jikinsa.

Kanta yake shafa cikin rawan jiki.

Kuka yakeyi tamkar wanda ke fama da matsanancin ciwo.

Ya kasa ce mata komai.

Ita kuwa jin yadda yake shafa kanta da bayanta kuma ba tare da yaci gaba da mata wani abun bane yasa ta fara sassauta kukan da takeyi tare da lafewa a jikinta,

Tana mai jin sautin nasa kukan da yaƙi tsaya mishi koda na second ɗaya ne cikin rawan jiki ya kwanta tare da jawota jikinsa blanket ɗin yaja ya rufesu yana mai kuka a fili.

Tare da gyara mata kwanciyarta a jikinshi, sosai kasancewarsu manne da juna yayi masu dad’i, dan  gabad’aya Jannart kam ta daina kuka da rawan sanyin taji duk sanyin dake ratsata babu ta daina jinshi sai wani d’umi me dad’i  sai kuma sautin kukanshi dayake ratsa mata kunnuwa.

 A haka bacci tsoro yayi awon gaba da.

Shi kuwa Naan cikin kukan yayi wani wahaltaccen bacci.

Sosai sukayi bacci suna manne da juna baccin da zasu iya cewa basu ta’ba yin mai dad’i da kuma fargaba irinsa ba,  wajen k’arfe tara k’arar wayarshi ce ta tashesu daga baccin da suke..

Dakyar yabud’e idanunshi da sukayi jazir kana suka kumbura sabida kukan da yasha kafin yayi baccin.

 Wayarsa da ke ringging bisa bedside d’in Jannart har zai kashe wayar, ganin sunan Ramadan ne da yabayyana yasa yafasa kashewar yayi picking cikin muryar  bacci da disashewar kuka ne muryar can ƙasa yace.

“Ramadan ya dai?”. 

Cikin sanyi Ramadan yace.

“Hamma Rayyern lafiya kuwa naji muryarka haka?”.

Cikin sanyin murya yace.

“Ba komai Ramadan bacci nakeyi yanzu na tashi Lafiya dai ko”.

Cikin sauƙe numfashi Ramadan yaci gaba da cewa.

 “lfy lau Hamma Rayyern  sorry na tasheka  daga baccinka”. 

“Umhum ina jinka me ke faruwa ? “

Ya faɗa yana dane ajiyan zuciyan da ke taso masa irin na wanda yasha kuka ya ƙoshi.

“Hamma Rayyern daman kira nayi infad’a maka Didi kakarsu Riyyam ne ta rasu d’azu yakirani yake sanar min, sun shiga damuwa sosai musamman mummynsu ma”.

Jin maganar da Ramadan yayi yasa yabud’e idanunshi sosai cikin sanyi  yace.

“Innalullahi wa innailaihi raji’un ta rasu?”. 

Yayi mgnar cikin tarin al’hini.

“Eh Hamma Rayyern ta rasu”.

Jannart da ke kwance a k’irjinsa cike da kunya da tausayin yadda taji muryasa a disashe da kuma tuno sautin kukansa.

Ya hanata buɗe ido,  duk ta farka duk maganar da sukeyi tana jinsu sosai itama taji mutuwar tsohuwar koda bata santaba.

Jim Rayyern yayi batare da ya ce komai ba cike da jin tausayin su Riyyam da mammynsu da yaji ance ta shiga damuwa sosai duk sai yaji shima ya damun akan rashin tsohuwar da akayi koda ba wani saninta yayi ba sosai kasancewar Riyyam ba cika labarinta yayi ba amman haka nan yaji rasuwar ta bugesa, 

Cikin sanyin jiki yace.

 “Allah yajik’anta  da rahama zan kirasu in masu gaisuwa”.

 Ameen Ramadan yace.

 Kana sukayi sallama yace agaishe mashi da Aunty Jannart…

Suna gama wayar Rayyern ya  kiran wayar Riyyam-nsra.

 Suka gaisa kana yayi mashi gaisuwa, tare da yi mishi nasiha akan ya karfa zuciyarsa ta hakane zai karfafawa Mammyn zuciya, sosai yaji tausayin Riyyam lokacin da yaji muryarsa dan ta yi sanyi sosai saboda ba kad’an mutuwar kakar tasu tashigeshi ba dan ya san sunyi rashin Kaka. 

Cikin sanyi Riyyam-nsra yace.

“Hamma Rayyern ga Mammyn”.

“Assalamu alaikum Mammy”.

Cikin murya dake dusashe kamar tasa tace.

“Wa alaikassalam Na’am mauɗona, yau na rasa Didina shike nan na kaɗe babu uwa ba uba babu Abbeeh ba mauɗon Abbeeh a kusa dani”.

Ta kare mgnar hawaye na kwaranya.

Wanda shima hakan yasa hawaye kwaranyo mishi.

Cikin rauni yace.

“Kiyi hakuri Mammy Allah ya jikansu da rahama yasa ta huta mu kuma Allah ya bamu haƙurin rashinsu ya bamu guzurin tarar dasu.

Please Mammy kiyi haƙuri ki dena kuka kinji? Mammy na bana son jin kukanki”.

Ya ida mgnar cike da rauni.

Daga nan  yadinga kwantar mata da hankali yana bata hak’uri akan rashin da akayi da karfafa mata zuciya.

Godiya Mammy tayi mashi tare dasa mishi al’barka tare da cewa.  “Ka gaishe min da Jannart.”

Cikin sanyi ya ɗan shafa bayanta tare da cewa.

“To Mammy zataji”.

Daga nan sukayi sallama,

Ajiye wayar yayi.

Kana ya yunƙura a hankali yazare jannart daga jikinshi yakwantar da ita saman gado tare da gyara mata rufar jikinta dan kar taji sanyi duk a tunaninshi bacci take a yadda yaga tayi lamo kamar me bacci… 

Boxer ɗinsa da rigarsa yad’auko yasaka yad’auki wayarsa kana mike tsaye,

Juyowa yayi  yakalli fuskarta sannan yawuce yafita daga d’akin 

Yana fita tajawo blanket d’in tarufe fuskarta cike da jin kunyar yanayin da suka kasance a ‘yan awannin nan suna manne da juna ba kaya a jikinsu, saidai hakan ba k’aramin dad’i yasa taji ba koda ta kasa gane dalilin jin dad’in hakan sai kuma tausayinsa daya cika mata zuciya…

Washe gari ranar monday tun da safe yashirya yatafi asibiti sai wajen azahar suka fito sukayi sallah aka ci abinci aka koma da la’asar aka sake fitowa bayan sunyi sallah,  Rayyern chan gefe d’aya yasamu yazauna yana kallon wasu furanni masu kyau yana kad’a k’afa yana murmushi kallo d’aya zakayi mashi kagane ba wai akan furannin yake murmushi ba akan dai wani abu nadaban da yake tunani yake murmushin nashi..

“Naan macijine fa”.

Ya faɗa a fili tare da saki murmushin mai sauti.

Tasowa Dr Suleiman yayi daga inda yake zaune yadawo kusa da shi yana dariya yace.

“Ya dai me chocolate  yau ma chocolate d’in kake tunawa kawuni kana murmushi  kai ɗaya?”.

Juyowa Rayyern yayi yakalleshi cikin d’an harareshi cikin wasa yace.

“Munafuki magulmaci menene naka a ciki tsakanina da Chocolate dina?”.

Dariya Dr Suleiman yayi yace.

“Kaine dai zaka fito da ainahin asalin gulmar da ke cinka a cikin cikinka  kaga tashi mutafi marece ya yi”. 

Batare da ya ce mashi komai ba yamik’e yayi  sukayi sallama da sauran likitocin sannan yashiga motarsa yakama hanyar gida… 

Azeez ne zaune bisa kujera,

Yayinda wayarshi ke manne a kunnesa yakira Barrister Kabir bayan sun gaisa ne.

 ya tambayeshi mutanen gidansu,

Barrister Kabir yace.

“Kowa yana nan lafiya lau, ina fatan kaima kana lafiya?”.

“Lafiya lau nake Abbah, Saidai”. 

Sai kuma yayi shuru  bai ida fad’ar abinda yai niyyar fad’a ma Abban ba. 

Barrister Kabir da yayi shuru yana saurarenshi ne jin ya yi shuru yasa yace.

“Ina saurarenka Abdul’azeez saidai me faɗa min?”. 

Cikin sanyin jiki Azeez yace.

“Bakomai Abbah,  am Abbah me ma kace ya alak’ar auren Jannart da Rayyern?”. 

Gayara zama Barrister Kabeer yayi tare da cewa.

 “Auren manufa ne auren k’a’ida ne na watanni wanda kuma mijin ya tabbatar min zai saketa dan yace min baya sonta”.

Ɗan guntun murmushi Azeez yayi wanda bai kai zuci ba kamar yana a gaban Barr Kabir sannan yace.

“Abba a iya saninka a da kenan ko?”.

Cikin shiga nazari Barrister Kabeer yace.

“Eh to hakane shiyasa ai nace ka bincika min a yanzun”.

, Cikin sauke ajiyan zuciya Azeez yaci gaba da cewa.

“Yanzu abin ba haka bane tafiyar tazo da sabon tsari na musamman Abba tsarin da ya girgiza tunanina.

 Abba naga zazzafar soyayyar Jannart a cikin k’wayar idanun Rayyern soyayya irin wacce bata da iyaka ko madakata da  wani shamaƙi zai ratsasu soyayya ce irin wacce ko ƙaddara na tausayin ratsa tsakaninsu”.

Cike da mamaki Barrister Kabeer yace.

“Me ka gani ne Azez”.

Cikin sanyi Azeez ya koro masa jawabin da yasashi a al’hini jin alamun wani kiran nata shiga wayar tasa ne ya sashi dubawa.

Ganin Alhaji Bala tambari ne ke kiransa yasa shi cewa.

“Afwan Azez kada ka damu zan kiraka gobe zamuyi mgn yanzu ana kirana”.

To kawai yace kana ya katse kiran.

Shi kuwa Barrister Kabeer yana ɗaga kiran yayi sallama tare da cewa.

“Allah yasa lfy dai Yah Bala”.

Cike da fargaba Alhaji Bala tambari dake tsaye a falonsa yace.

“Kabir asiri mu na gab da tonuwa, tunanin wannan mugun yayan naka ya fara juyowa kanka, ina tsoron kada ya cutar da kai irin cutarwar da yayiwa  ɗan uwanku Abdulkarim yazo yana tauye ahlinka irin yadda yake tauye Jannart”.

Cikin yanayin ƙarfin halin Barrister Kabeer yace.

“Yah Bala kada ka damu ko yanzu Yah Idi ya gano shirina na rigada nayi masa illa, na gama haɗa dukkan hujjojina da shaidun zahiri da baɗini. Babu wani jan shariya ko wani abu ina da yaƙini shigarmu kotu keda wuya za’ayi a gaba ko ƙafa biyu bazamuyi ba, domin muna da hujja”.

Cikin tsawa Alhaji Bala Tambari yace.

“Kai rufa min baki ya kake abu kamar bakasan sharrin tawagar suba, kasan muddin ya ganoka nima zai ganoni”.

Cikin girmamawa Barrister Kabeer yace.

“Matsala ta ɗaya Jannart bata ƙasar nan, amman kuma hakan yafi min tsaro a ƙalla nan da sati biyu zamu gama komai ka kwantar da hankali ka, anjima mu haɗu a gidan Dr Sajo”.

  Cike da taraddadi Alhaji Bala Tambari yace.

“Toh”. Kana sukayi sallama.

A hankali ta ɗan ɗago kanta ta kalleshi.

Tun jiya da safe gaba ɗaya ya sauya mata, yayi wani irin sanyi kuma muryarsa dake a disashe har yanzu bata washe ba.

A hankali ta kuma juyowa ta kalleshi cikin rauni tace.

“Naan!”. Juyowa yayi ya kalleta cike da rauni har yanzu idanunsa na kumbure a hankali yace.

“Na’am Janna”.

Yatsun hannunta ta ɗan murza kana a hankali tace.

“Naan baka da lfy ne?”.

Kanshi ya jujjuya mata alamar a’a.

Da sauri tace.

“Toh me yake damunka, tun jiya baka ci abinci ba, kuma baka mgn sannan jiya kwana kayi a zaune a nan falo Please dan Allah Naan gaya min abinda ke damunka dan Allah!”.

A hankali ya maida bayanshi ya jingina da kujera,

kanshi ya ɗan dago ya jingina da saman kujerar.

Tare da lumshe idanunsa.

Cike da mmki da sauri Jannart ta miƙe ta zauna bisa kujerar cikin tausayawa ta kai hannunta kan fuskarshi ganin wasu siraran hawaye na kwaranyo masa.

Share masa hawayen tayi tare da kallonsa ganin wasu na kuma gangarowa.

Cikin rauni, tausayi, kulawa, tace.

“Naan me yake maka ciwo dan Allah ka gaya min”.

Ba tare daya rufe idanunsa ba, cikin raunin murya can ƙasan maƙoshinsa yace.

“Meyasa Janna meyasa zaki tambayeni meke damuna, bayan duk halin da nake ciki kece sila, cewafa kike bakya sona kin tsaneni, in mutu ma ki hutafa kike cewa duk da kin san banda lfy dan haka babu ruwanki dani”.

Da sauri tace.

“Innallahi wa innailaihi raji’un Naaaaaaaan ni dai nace ka mutu in huta”.

Cikin juya mata kai ya miƙe ya nufi ɗakinsa.

 Shiru tayi tare da fesar da numfashi.

A hankali ta miƙe ta nufi ɗakinta tana jinjina kai.

Misalin ƙarfe goma da rabi na dare.

Jannart ce tsaye gaban dreesin meeror.

Sanye take cikin wasu tattausan kayan bacci rigar mai hannun bra ya ƙarama iya cibiya sai ƙasanta kaɗan mai raga-raga, sai ɗan wondon da kaɗan yafi pant, fararene ƙal sai fulawan hoton zuciya da akayi a gaban rigar da yake orange color, gefe gefen ƙafar wondo shima raga-raga ne.

Shu’umar humra da kulaccar sirri ta shafa a jikinta, meda gashinta tayi bayan wuyanta ta zubeshi har kan bayanta.

Rayyern kuwa yanzu fitowansa daga ɗakinsa kenan hannunsa riƙe da Chocolate ɗinsa mai masifar daɗi da sanyi , bisa alamu wayarsa yazo ɗauka a falon.

Sai kuma ya zauna bisa kujera mai zaman mutun ɗaya sabida ji yake sai yasha Chocolate ɗinsa kafin ya koma cikin ɗakin, Stoll ɗin ya jawo ya ɗaura ƙafafunsa a kai, sai kuma ya sa hannunsa ya ɗauki wayar, ɗaurata kan ƙirjinsa yayi kana ya meda bayansa yayi ya jingina da kujeran tare da zubawa TV ido yana mai sake buɗe wata ledar Chocolate ɗin mai ɗan girma wanda yake da madara da zuma da yawa a ciki.

A hankali ta sa hannunta ta ɗauki wata riga mai fadi rigar taushice koma har ƙasa take.

Ɗorata tayi kan yan guntayen kayan baccin dake jikinta.

Igiyoyin gefe da gefen rigar ta haɗa ta ɗaure a tsakiya, kana tasa wata yar hula a kanta, sannan ta juyo ta nufi falo.

Ido ta zuba mishi lokacin da ta fito sabida ganin yadda yayi nisa cikin tunani gashi dai idanunsa na kan TV Amman tabbas ba tv’n yake ganiba.

A hankali ta fara yin taku a nitse, har ta iso tsakiyar falon.

Jin sassayan ƙamshinta ne yasashi jan narkekken numfashi tare da ɗan juyowa,

ido ya zuba mata tamkar yaga sabuwar halitta.

Ita kuwa Jannart cikin lumshe ido ta nufi tv yadda take ci gaba  da tafiya haka yake binta da idanu yana mai riƙe da Chocolate ɗinsa.

A hankali tasa hannunta ta kashe TV tana mai sakin ɓoyeyyen murmushin da ita kaɗai tasan na menene a ranta tace.

“Zaɓi biyu zangani da Chocolate da ni meyafi”.

Shi kuwa Naan Ɗan fidda idanunsa yayi yana mata kallon tambaya ba tare daya ɗago daga jinginen da yake ba.

Ita kuwa a hankali ta juyo ta nufi shi tana maiyin wani irin sassayan takun

Idanu kawai ya zuba mata kamar yaro sai kuma ya sauƙe ƙafarsa  ɗaya a hankali ya ɗan ɗago kansa, yayinda suke ɗan jiyo ɗumin wutan daya hura a falon.

A hankali ta sunkuyo kanshi kaɗan.

Hannunta na dama ta ɗaura kam haɓarsa ta gefen dama, cikin zuba mishi ido sukayi ido cikin ido, tuni ya fara jin wata fitinenneyar kasala mai masifar kashe jiki, cikin tattaro ƙarfinsa ya ɗago hannunsa na dama dake riƙe da Chocolate ɗin ya kai bakinsa ya gutsura.

Cikin narkekken salo ta fara

Shafa sajensa  a hankali tare da fesa mishi sasaayan iskan bakinta kan fuskarsa.

Wanda ya sashi lumshe idanunsa kana ya buɗesu a hankali jin ta dawo da yatsarta kan gashin girarsa.

Kamar soko ko gaula haka yake binta da idanu kamar zai mannesu a jikinta.

Yanajin yadda take jan yatsarta kan gashin girarsa a hankali yake iya juya harshensa cikin bakinsa daya cika da Chocolate.

Kana a hankali ta dawo da yatsar kan goshinsa jijiyar dake miƙa kan goshinsa tabiyo tana ƙasa da yatsarta a hankali cikin wani irin fitinennen kasala yasa hannunsa na hagu kan nata  hannun sunayen ƙasa a tare.

Wani irin sassayan numfashi ya fesar tare da raba lips ɗinshi a hankali da nufin kai Chocolate ɗinsa Amman sai ya kasa sabida rawa da jikinsa ya fara a hankali.

Ita kuwa murza yatsar Tata takeyi har kan tsinin hancinsa kana a hankali ta sauƙe yatsunta kan bakinshi, suna masu jefawa juna wani irin mayataccen kallo mai gigitarwa.

A hankali ya ɗan yunƙuro tare da manna bakinshi kan bayan hannunta wani sassayan kiss ya sake mata.

“Shhhhhhhhhh”. Yaja wani maraitaccen numfashin lokacin da yaji ta janye hannunta daga nasa hannun, tuni idanunsa sun fara tsastsafo da ruwa ƙamshi jikinta ke gab da zautar dashi.

Ita kuwa Jannart hankali taja baya still idanunsu na cikin na juna, hannunta tasa a hankali ta kwance igiyar rigar jikinta, tare da wurgar da igiyar gefe,

“Hahhhhhhhh”. Ya furta sautin da ɗan ƙarfi tare da buɗe baki.

Ita kuwa Jannart cikin wani irin masifeffen yanayi na neman tsokana ta matsoshi ware babbar rigar tayi tare da buɗata, ya zama daga ita sai ɗan waɗanan shegun bra and pant kawai yake ganinta, sai kuma daga baya da rigar ke baje.

A hankali ya fara maida bayansa yana jinginewa da kujerar tamkar wawa.

Ganin tana rongofowa kansa, cikin wani irin sassayan yanayi ta manna tongue ɗin ta kan lips ɗinshi na ƙasa wani irin lasa tayi musu mai cike da saƙonni.

Da ƙarfi yaja numfashin tare da ƙara sakewa kan kujerar wani irin kallo yakeyi mata tamkar zautacce jin yadda ta matso ta zauna kan cinyarsa, a hankali ta murza mazaunanta kan D ɗin sa da tayi wani irin fitinennen z…!

Back to top button