Uncategorized

Tubali Book 2 Page 10 Complete Novel

NA
AISHA ALIYU GARKUWA

Ni kuma……..”

Ya fad’i maganar cikin wata irin kasalalliyar muryar, dake bayyana mood din da yake ciki, kana daga gefe guda kuwa ga idanunsa dake lumshewa.

Jannart dake tsaye kuwa Ganin yayi shiru ne, yasa ta d’an zubawa kyakkyawar fuskarsa ido.

Saboda bata tab’a ganinsa acikin irin wannan yanayin ba.

“NAAN!”

Takira sunansa asanyaye, cikin kuma Dan yanayin karyar da wuyanta gefe.

Saboda saukar muryarta acikin kunnuwansa ne kuma, ya sashi jin wani irin abu na sauk’a had’i da yawo acikin  jikinsa.  

Wanda hakan yasa  ahankali, ya ajiye idanunsa akan yatsun k’afarta.

Anutse kuma ya soma yawo da idanun nasa, yanayin sama dasu,  har dai ya kawo idanun nasa, izuwa kan tsarerren hips dinta. 

Still kuma da maraitattun idanun nasa, ya kuma tafiya har zuwa kan kirjinta,  inda breast dinta suka bayyana sosai, ta saman wuyan rigar   Dake jikinta, kasancewar kuma rigar nata irin mai net dinnnan ne, kuma black colour shiyasa, hasken fatarta ya bayyana sosai.

Idanun nasa daya kuma sauk’ewa akan, beautiful nipples dinta ne ya sashi jin, wani irin abu ya tsarga masa, tun daga tafin k’afarsa har zuwa tsakiyan bayansa, da kuma D…. d’insa.

Wani irin fusga  numfashin nasa yayi, wanda hakan yasa awahalce ya janye idanun nasa daga kan k’irjinta, tare da maida kallonsa ga fuskarta.

Itakuwa dake tsaye ganin ya dawo da kallonsa, ga fuskarta ne yasa ta janye Idanunta, daga Kallon gefen fuskarsa da takeyi, da sauri tayi k’asa da Idanunta, tare da had’e yan yatsunta waje d’aya ta soma murzasu.

Siraran labb’anta wanda suka sha, lips gloss ya kalla, kana ahankali ya kuma matsowa kusa da ita, sukayi kusan ci sosai.

Hakanne kuma yasa numfashinsa, sauk’a akan  kyakkyawar fuskarta. 

Narkakkun idanunsa ya zuba mata, cikin kuma wata irin murya, irin Wacce bata tab’a ji daga garesa ba yace.

“Muna fad’a ne…..!”

Ya k’are maganan cikin salo na musamman, tare kuma da fesa mata numfashinsa akan fuskarta.

A sanadiyar hakan ne kuma, yasa taji tsikar jikinta na tashi,   Ga kuma wani irin abu da taji acikin jikinta, wanda bata tab’a jin makamancinsa.

Tabbas ba zata iya jurewa yanda suke dinba, domin akowani saukar numfashinsa ajikinta, wani irin abu takeji na yawo acikin jikinta.

Sanin da tayi cewar ba zata iya kallonsa bane kuma, yasa ahankali ta lumshe Idanunta, tare da girgiza masa Kai, cikin sanyin yanayi alaman babu.

Kansa ya d’an girgiza shi d’inma, tare da sake matsowa kusa da ita, ahankali yace.

“To Meyasa kike fushi dani?”

“Nifa Naan bana fushi…”

Ta fad’i maganar cikin sigar shagwab’a, tare kuma da turo d’an k’aramin bakinta gaba.

Lips din nata ya kuma kallo, still yana mejin wani irin abu nayi masa yawo acikin jikinsa, in a silent voice yace.

“To Meyasa yau bakizo kin bani mgnina ba, bakince kina gadina ba, kuma dama ai kince saboda gadi na ne, kawai Abba ya turo ki, yanzu har kin gama gadinne ko kuma umarnin Abbanne ya k’are ummmmm?”. 

Ya Kai karshen maganan nasa, cikin wani sautin daya sata d’agowa ta kalleshi.

Saidai kuma ganin yanda cikin idanunsa, suka sauya launi izuwa na maye ne yasa tayi saurin k’asa da kanta.

Asanyaye kuma tace.

“To baka ce ka samu lafiya ba.” 

“Ummm.”

Ya amsa mata ahankali, tare da zura duka hannayensa acikin aljihun rigarsa. 

“To Allah ya kara sauki.”

Jannart din ta fad’a ashagwab’e, tare kuma da kawar da kanta gefe, saboda matukar numfashinsa, ya ci gaba da sauk’a akan fuskarta, To babu makawa zata iya sume masa. 

Shikuwa Rayyern ganin hakan da yayi ne, yasa shi jinjina kansa, had’e da cewa.

“Ameen.”

ahankali kuma ya janye jikinsa baya, tare da juyawa batare da ya sake ce mata komai ba ya fice daga cikin dakin. 

Jin alamun takun tafiyarsa, da kuma yanda ya fad’i Ameen din, acikin rashin dad’in yanayi ne,  yasa ta d’ago Kai ta kalleshi.

Amma kuma sai taga ko juyowa baiyi ba, direct ya fice daga cikin d’akin.

Asanyaye tabi bayansa da kallo, tare da sauk’e ajiyar zuciya, cikin sanyi kuma ta lumshe Idanunta, tana me sake shak’an kamshinsa mai matuk’ar dadi.

Shikuwa Rayyern yana fita daga d’akin nata, direct cikin falo ya fito, ahankali ya zauna akan d’aya daga cikin kujerun falon, tare da jingina jikinsa da kujeran ya lumshe idanunsa. 

Almost 10mn Ahankali ya sauke ajiyar zuciya, tare kuma da zamewa ya kwanta akan kujeran.

Hakanan yakejin tamkar babu wani abu akusa dashi, like yayi losing  wani important abu nasa.

Jannart kuwa Ganin ta fiyar nasa ne, ya sata koma ta kwanta, akan gadonta  hade 

da lumshe Idanunta, Ahankali take sauraran yanda zuciyarta ke bugawa, sanadiyar kusan cin da suka samu atsakanin junansu d’azun.

Rayyern kuwa Ganin da yayi zaman falon ya ishesa ne, ya sashi komawa d’aki, ya d’auko system d’insa. 

Jin da yayi dakin Yayi masa sarari da maraicine kuma, ya sashi sake dawowa falon. 

Anan kan kujera ya zauna, tare da d’aukan laptop din nasa ya soma duba bayanan sabon companyn su.

Wanda zuwa yanzu komai na companyn yana tafiya dai-dai, domin sun samu share holders da yawa, baya ga haka kuma ana nan anata, sarrafa kayan masarufi, ba kuma iya alkama kawai suke sarrafawa ba, harma da shinkafa shanshera, wanda yanzu haka managernsa ya tafi, Gombe Dan saro musu shinkafan. 

Kusan mintuna 20 ya share yana duba, yanda harkar companyn nasa ke tafiya, bayan ya kammala ne kuma ya shiga, cikin mails dinsa saboda amsar sakonnin da ake tura masa arana, kusan sama da 1000.

Kamar Koda yaushe kad’an daga cikin sak’on ya duba. 

Sakon last daya duba kuma shine, wanda ya kama dole sai yayi reply, saboda wasu code ne zai turawa d’ayan companynsa. 

Kansa ya d’an dafe Ahankali saboda, tunawa da yayi cewar code din suna cikin karamar wayarsa, Wacce ke hannun Jannart.

Ahankali ya d’an juyo da kansa ya kalli, kofar dakin nata,  duhun da yagani ta tsakankanin kofa ne kuma, yasa shi fahimtar cewa harta kwanta.

D’an k’aramin tsuka yaja, tare da rufe laptop din, Ahankali ya maida jikinsa ya kwantar akan kujeran.

Numfashi ya d’an fesar, tare kuma da lumshe idanunsa, kwata kwata baisan Meyasa yakejin kansa, kamar ba’a daidai ba haka nan yakejin sa kamar yana cikin maraicin kaɗaici.

Haka kuma baisan dalilin da yasa shi, yake yawan jin kasala ba, Yayinda bakin abubuwa ke bijiro masa acikin Y’an kwanakin, gaba d’aya yasan ba haka yake ba.

Sake gyara kwanciyarsa yayi, tare da rumtse idanunsa way’anda keyi masa gizo da kyakkyawan surar jikin Jannart din, musamman kirjinta wanda akoda yaushe Idan ya kalla, sai yaji tsikar jikinsa ya tashi. 

Kasancewar tun kallo dazu da yayi mata, har zuwa yanzu tsikar jikinsa baidaina tashi ba. 

Haka kuma yakejin wani irin abu na yawo acikin jikinsa, musamman jijiyoyin  dick d’insa dake mommotsawa. 

Matse jikinsa waje d’aya yayi, tare da d’aukan trow pillow ya d’aura kansa akai.

Da k’arfi ya kuma rumtse idanunsa, tare da fatan Allah yasa bacci yayi gaggawar d’aukarsa.

Kasancewar kuma yasa maganinsa, mintuna 30 da suka wuce, shiyasa bai wani sha wahala ba baccin ya d’aukesa ahaka, Yana nan kwance akan kujera batare daya shiga cikin bedroom d’insa ba. 

Ab’angaren Jannart kuwa sam bacci ya ki d’aukarta da wuri, saboda hakanan takejin duk jikinta yayi sanyi, Yayinda zuciyarta ke raya mata cewar, kamar Rayyern din yayi fushi ne.

Sake gyara kwanciyarta tayi hade da lumshe Idanunta, wanda sukeyi mata gizo da  nasa idanun. 

Tananan ahaka bacci ya d’auketa, saidai har acikin zuciyarta da tunaninsa tayi bacci.

*Washegari.*

Kamar yanda ya saba tashi akowacce rana haka yau dinma. 

Ahankali ya dan bud’e idanunsa tare da tashi ya zauna.

Acikin bakinsa yake ambaton sunan Allah, tare kuma da d’an k’arewa falon kallo.

Duk da kasancewar babu isashshen haske acikin falon, amma hakan bai hanashi Ganin lokaci, ajikin agogon dake kafe ba.

Sanin da yayi cewar Idan ya tsaya zai iya rasa jam’ee ne, yasa shi mikewa tsaye tare da nufan d’akinsa.

Koda ya shiga alwala yayi, kasancewar yanajin karfin jikinsa yau dinne kuma, ya sashi daukan carkey d’insa, tare da bud’e kofar dakin ya fice.

Koda ya fito compound din gidan motarsa ya shiga,ba tare daya tsaya wani b’ata lokaci ba kuma, kaitsaye ya nufi masallaci.

Jannart kuwa jin Karan fitan motarsa ne, yasa ta bud’e Idanunta ahankali, tare da mik’a hannunta sama ta kunna wuta.

Agogo ta kalla, Ganin lokacin sallah yayi ne, kuma ya sata saukowa daga kan gadon, direct toilet ta wuce ta d’auro alwala.

Tana fitowa kuwa ta shumfud’a Sallaya ta tada sallah.

 Koda ta idar da sallan komawa tayi ta kwanta, saboda duk ji take baccin bai isheta ba.

Acan b’angaren Rayyern kuwa, Koda suka idar da sallah bai bar cikin masallacin ba, har saida gari ya fara haske.

Bayan yayi musu ordern abinci ne kuma, ya kama hanyar dawowa gidan.

Kaitsaye dakinsa ya wuce, bayan ya rage kayan jikinsa ne kuma, ya shiga wankan da mintuna 20 kacal ya b’ata wajen yinsa.

Ahankali ya murd’a handle din kofar, toilet din ya fito hannunsa rike da  Dan karamin towel yana tsane jikinsa.

Bayan ya kammala tsane jikin nasa ne kuma, ya shafa body lotion mai kamshi, tare da bud’e drawer ya ciro, wani had’add’en suit mai tsadar gaske.

Anutse ya saka boxer da singlet d’insa, kana cikin dan hanzarin kada ya makara ya shirya kansa cikin suit din nasa, mai kalan army green wanda yayi matukar yi masa kyau.

Cikar haibar kwalliyan nasa ya sake fitowa ne kuma, musamman daya saka takalmin sau ciki army green, da kuma agogon kamfanin Rolex ahannunsa.

Briefcase da kuma wayarsa ya d’auka, cikin takunsa na alfarma ya fita zuwa falon.

Dai-dai lokacin ne kuma delivery ya kawo masa ordern abincin da yayi.

Karb’an abincin yayi, tare da komawa Cikin falon ya zauna.

Bud’e ledan yayi tare da ciro takeaway d’aya ya bud’e,  Kallon abincin dake cikin takeway din yayi, kana ahankali kuma ya d’ago da kansa ya kalli kofar d’akin nata.

Idanunsa ya dan zubawa kofar domin baiga alaman cewa an bud’eta ba,  na yan wasu mintuna ya kalli kofar, lokaci daya kuma ya dauke kansa, tare da daukan spoon ya soma d’an tsakalan abincin dake gabansa. 

Kwata kwata kuma bai wuce loma 4 yayi ba, ya ture takeway din gefe saboda har yanzu bawai yana wani jin dadin bakinsa bane Chocolate din daya ɗebo ya fara gutsara yana taunawa a hankali saida yaji ya ɗa koshi kana yaja ledan maganibsa.

Bayan yasha maganinsa ne kuma ya mik’e tsaye, still ya kuma Kallon kofar dakin nata, kamar wani wanda ke tsammatan wani abu, dai-dai lokacin kuma wayarsa dake cikin aljihunsa ta soma k’ara.  

Zaro wayar daga cikin aljihun nasa yayi, Ganin da yayi sunan Abbansa na yawo akan screen din wayarne kuma ya sashi, picking call din tare da kara wayar akan kunnensa, cikin dan yanayin girmamawa yace.

“Assalamu Alaikum Abba Ina kwana.”

Daga can b’angaren Abba dake zaune akusa da Mamy, Jin muryar Rayyern din wasai ne ya sashi, Dan fadada murmushi kana cikin kulawa yace.

“Wa’alaikassalam, lafiya kalau Rayyern ya jikin naka?”

“Alhamdulillah Abba naji sauki sosai, Dan yanzu haka ma wajen aiki zan tafi.”

Rayyern din ya fada yana me janye idanunsa daga Kallon kofar dakin Jannart din.

Abba kuwa Ajiyar zuciya ya sauke, saboda ko daga sautin muryar Rayyern din, kasan Masha Allah yaji sauki.

Cikin jin dadin hakan kuwa yace.

“Masha Allah haka akeso ai, Allah ya kara maka lafiya, amma kada ka manta da shan magunguna akan lokaci, ina Jannart fatan tana lafiya?”

Idanunsa ya dan lumshe ahankali, kuma cikin sanyin murya yace.

“Lafiyanta kalau.”

Kai Abban ya girgiza kana cikin gamsuwa yace.

“masha Allah to adawo lafiya amma Rayyern ka kula da kanka sosai, ka daina sakaci akan cin abinci da kuma shan magani.”

“To Abba.”

Rayyern din ya fad’a atsanake, jin Abban ya kashe wayanne kuma, yasa shima ya zare wayar akan kunnensa,  tare da maida ita cikin aljihun rigarsa.

Gudun kada ya makara ne kuma yasanyashi, d’aukan  Briefcase d’insa ya fice daga cikin falon.

Koda ya fito waje motarsa ya shiga, cikin dan hanzari yayi mata key, tare da cillata kan titi kaitsaye ya nufi, babban hotel din da acikinsa zasuyi lecture din yau. 

10:00 pm

Ahankali ta bud’e murfin kofar dakin nata ta fito, saidai kuma daddad’an k’amshin turarensa da ya gauraya da numfashinta ne, ya sata lumshe ido tare da shak’an wani sabon numfashi.

Ahankali kuma ta bud’e Idanunta tare da soma k’arewa falon kallo,  wanda komai na cikinsa tsab tsab yake.

Idanunta da suka sauk’a akan ledodin takeaway din dake kan table ne, ya sata karasowa cikin falon.

Sanin da tayi kuma cewar Rayyern din baya gidanne, yasa ta nemi waje anan cikin falon ta zauna, batare da ta damu da irin shigar dake jikinta ba.

Ahankali ta jawo ledodin takeaway din, abunda taga yayi mata ta d’anci kad’an, bayan ta kammala cin abincinne kuma, ta koma ta kwanta tare da lumshe Idanunta, tana me  sauraran wak’an film din Kalho Naho, dake tashi acikin babban tv’n dake falon.

Azahirin gaskiya wakan take saurare, saidai kuma amma abunda ke cikin zuciyarta daban yake, domin gaba daya tunaninta ya tafi ne izuwa ga rayuwarta.

Sau da yawan lokaci takan ji ta wata ta daban acikin wannan duniyar, takanji kanta amatsayin wata halitta wacce bata da gata, halittar da rayuwar ta ta kasance tamkar haja a kasuwa, ko kuma kwallo ta yanda kowa ke bugata yanda yake so.

Tabbas tasan k’addara na iya zuwarwa bawa, ayanda bai tsammata ba, amma ita tata k’addarar akullum da salon wasa da rayuwa take zuwar mata.

Kamar dai yanzu da take rayuwa awata duniyar ta daban, wanda babu iyayenta akusa da ita.

Ada ta fuskanci takura kad’aici da kuma tsangawa ma, awajen Yah Junaid, takanyi kuka sosai aduk sanda Junaid ya musgunawa rayuwarta, haka kuma takanyi  takaici da mamaki aduk sanda, yayi yunkurin kusanto da kansa gareta, ta sani cewar shidin Yayanta ne na jini, amma har yau tambayar da takeyi wa kanta shine, Meyasa Junaid din da ya kasance dan uwa agareta, ke kokarin keta haddinta akoda yaushe? 

Ajiyar zuciya ta Dan sauke ahankali, cikin sanyi kuma tasa hannu ta sharce hawayen, daya gangaro ta gefen fuskarta.

Sakamakon tunawa da tayi cewar, ayanzu wata kalan rayuwa takeyi daban, cikin kuma k’addarar da ta d’aukota daga gidansu, ta raba ta da Mahaifinta, da kuma y’an uwanta.

K’addarar da ta kawota wannnan k’asar da take ganinta amatsayin sabuwar duniya.

Numfashi ta kuma fesarwa, tare da gyara kwanciyarta akan kujeran, ahankali ta kuma lumshe Idanunta.

Tana kwance ahaka da tunani kala kala, acikin zuciyarta bacci b’arawo ya d’auketa. 

Acan b’angaren Rayyern kuwa tun 8:00 pm suke lecture, basu ne suka fito ba sai 1:00 am, nanma breaktime ne da suka samu, domin bayan sunci abinci zasu sake komawa wani lecture din.

Kasancewar kuma akwai musulmai da dama, acikinsu ne yasa sukayi amfani da breaktime din sukayi Sallan azahar, bayan sun idar da  sallan azahar dinne kuma, suka wuce cafe dan cin abinci.

Shidai bai wani ci abincin sosai ba, sai drinks  kawai da yasha kan Chocolate ɗinsa da yaci.

Kasancewar kuma agefen cafe din akwai, wani sasanyan furanni da swimming pool ne, yasa ko ina dake wajen ya d’auki sanyi, daga inda su Rayyern din ke zaune kuma, suna iya jiyo koke koken tsuntsayen dake shawagi awajen.

Saboda daddad’an sanyin dake ratsa sa ne, kuma yasa shi d’an lumshe idanunsa ahankali.

Wani irin yanayi yakejin kansa aciki, ma’ana yanayi mai kama da shauk’i, akaro na farko kuma acikin rayuwarsa daya fara tunanin wata mace.

“Naan! Naanu!!”

Ya maimaita sunan da take kiransa dashi, Yayinda acikin kunnuwansa kuwa, yakejin tamkar sautin muryar nata ne keyi masa gizo. 

Idanunsa dake alumshe kuwa, salon shagwab’arta suke hasko masa, musamman yanda takeyi Idan tana magana, Ahankali yake ganin lips dinta na motsawa, Idan acikin fushi take kuwa, to lips din nata take turowa gaba, then saita dan karyar da wuyanta gefe. 

Sassanyar Ajiyar zuciya ya sauke, ahankali kuma yake sauraran sautin bugun zuciyarsa dake tafiya kadan kadan, batare da ya ankara ko sanin abunda yakeyi ba, kuwa yaji heart din nasa tayi sanyi sosai.

Take kuma wani bakon yanayi  mai kama da farinciki, ya ziyarcesa.

D’an bud’e idanunsa yayi Ahankali, ya saukesu akan wasu kyawawan tsuntsaye dake shawagi asaman wasu fararen furanni wani yalwataccen murmushi ya subce masa. 

“Rayyern.”

Dr. Sulaiman dake zaune agefensa ya kira sunansa, fuskarsa d’auke da mamaki saboda, wannan ne karo na farko aduk rayuwarsu, daya taba ganin Rayyern din ya nutsu yana tunani, wanda  da’alama kuma abu mai mahimmanci yake tunawa.

Jin sautin muryar Dr. Sulaiman acikin kunnuwansa ne, yasa shi juyowa batare kuma daya kalli Dr Sulaiman dinba yace.

“What happened?”

Idanu Dr. Sulaiman din ya zuba masa, saidai duk yanda yaso karantar yanayin Rayyern din bazai iya ba, saboda Miskiline na k’arshe, Dan kuwa gashi yanzu yanzun ya sanja mood din fuskarsa.

“What Happened?”

Rayyern din ya sake tambayar Dr. Sulaiman.

Jin hakanne kuma yasa Dr. Sulaiman girgiza kansa, cikin kuma kawar da tunanin dake ransa yace.

“No dama naga lokacin komawa lecture yayi ne.”

Agogon dake daure atsintsiyar hannunsa ya duba,  Ganin lokaci na tafiya ne ya sashi mikewa, batare kuma daya jira su Dr. Sulaiman din ba yayi gaba.

Kaitsaye hall din nasu duk suka  koma, tare da ci gaba dayin lecture.

Kamar kullum haka yau dinma 5:30 am dai-dai suka tashi daga lecture din, kasancewar kuma hazo ya bayyana agarin da kuma sanyi mai tsanani, shiyasa basu wani tsaya ba anatashi kowa ya kama hanyar masaukinsa. 

Ahanyarsa ta dawowan ne kuma ya tsaya yayi musu takeaway, kamar dai yanda ya saba yi musu akowacce rana.

Cikin ikon Allah kuma yana isowa gida, aka fara yi musu ruwan dusan k’ank’ara.

Koda ya shigo cikin falon rigar suit d’insa da dusan k’ank’aran ya sauka akai ya cire, tare da ajiye ta akan kujera, Ahankali kuma yake karewa falon kallo.

Sauke idanunsa da yayi akan hulan Jannart din, dake yashe ak’asan carpet ne kuma, yasa shi fahimtar cewa ta d’an zauna afalon.

K’ofar d’akinta dake arufe gam ya kalla, kana cikin dan hanzari ya wuce d’akinsa, bayan ya ajiye ledan takeway din anan cikin falon. 

Koda ya shiga bedroom kayan dake jikinsa ya rage, tare da daura towel akan waist d’insa, kaitsaye ya wuce bathroom yayi wanka had’e da d’auro alwala.

Koda ya fito daga toilet din har 6:20 tayi.

Ruwan dake jikinsa ya dan goggoge, bayan ya shafa mai ajikin nasa ne kuma, ya karasa gaban drawer’n sa, tare da ciro kayan da zai saka.

Kasancewar kuma ana sanyi sosai ne, ya sa shi saka wani dogon wandon jeans mai kauri, tare da long sleeve t shirt kana kuma ya daura babban sweater akan shigar tasa. 

Bayan ya kammala kimtsa Kannasa ne kuma, ya d’auki key din motarsa ya fice.

Duk da cewar kuma har yanzu ba’a gama ruwan dusan kankaran ba, haka ya fita ya shiga mota zuwa masallaci, domin dama su y’an garin sun saba da irin yanayin. 

Bayan an idar da sallan ne kuma ya zauna acikin masallacin, har saida akayi sallan Isha.

Wanda zuwa lokacin kuma sosai garin ya sake yin sanyi.

Hakanne ma yasa bai wani tsawaita addu’a ba ya nufo hanyar dawowa gida.

Duk da kuma cewar shidin yana cikin mota, amma hakan bai hanashi jin fitinannen sanyin dake tashi acikin garin ba.

Koda ya iso gida ko gama dai-dai-ta parking baiyi ba, da Dan sassarfa ya fito ya shige cikin falon.

Ajiyar zuciya ya dan sauke, kana ahankali kuma ya sauke idanunsa akan ledodin daya kawo, wanda suke nan kamar yanda ya ajiyesu, saboda babu alaman an tab’a. 

Idanun nasa ya daga tare dakai dubansa izuwa kofarta.

Tsaida idanunsa akan kofar yayi baya ko kyaftawa, Yayinda shi kansa ya rasa me yake kallo, da tsammani.

Saidai kuma har acikin zuciyarsa abu d’aya yakeson sani, shine rashin cin abincin da baiga tayi ba,  wanda baisan dalili ba, cause kullum Idan ya kawo abincin kafun ya dawo daga masallaci yake Ganin taci nata. 

Numfashi ya fesar kana ahankali kuma ya dauke idanunsa daga Kallon kofar nata,  batare kuma daya waiwayi abincin ba shima, kaitsaye ya wuce d’akinsa.

Koda ya shiga cikin dakin sweater din nasa ya cire,  bayan ya rage hasken wuta ne kuma, ya koma ya kwanta akan lallausan gadonsa. 

Kamar yanda yake kwance akan gadon nasa kuwa, haka itama Jannart ke kwance, Yayinda ta kanannad’e Kanta acikin blanket.

Saboda sanyin da akeyi ne kuma yasa, tunda yamma da ta shigo cikin dakin bata sake fita ba.

Ko yanzu ma batajin zata fita saboda batajin yunwa, kasancewar taci abinci da rana sannan tasha fruits salat.

Atana kwancen kuma wayarta ce ke rike ahannunta,  tana Dan latsawa, game takeyi wanda  da’alama kuma tana Jin dadin game din sosai.

Kasancewar ana sanyi sosai ne kuma, yasa tana rik’e da wayan ahaka har bacci ya dauketa batare da ta shirya masa ba.

*Rayyern.*

Ajiyar zuciya mai k’arfi ya kuma sauk’ewa akaro na barkatai,  kana cikin dan yanayin kasalan da yakejin kansa aciki ya lumshe idanunsa.

Ahankali yakejin mood d’insa na sanjawa, ga kuma tsikar jikinsa da yakejin yana tashi. 

Sannu ahankali kuma idanunsa dake lumshe, suka soma yi masa imagining nata,  wanda hakan yasa take duk wata gab’a dake jikinsa ta amsa.

Ahankali yake tuno moment dinsu, da kuma yanda ta saka hannunta akan saman mararsa tana shafawa, Yayinda yan yatsun hannu, da kuma dumin tafin hannun nata ke ratsa cikin Dick d’in sa. 

Da sauri ya bud’e idanunsa, saboda wani irin zubawa da yaji tsikar jikinsa nayi ya rasa wannan wanne irin masifeffen tunani ne da ki barinsa ya huta domin kusan kullum sai ya tuna wannan yanayin.

Daga gefe guda kuwa ga numfashinsa, da yakejin yana kokarin kwacewa,  wanda hakan yasa awahalce ya fusgo numfashin nasa. 

Saidai kuma jin yanda mararsa ke motsawa ne, ya sashi saurin d’aura hannunsa, ya danne saman marar.

“Yah Salam.”

Ya fad’i haka yana me rumtse idanunsa, tare da cizon lips d’insa, saboda dick d’insa dake amsawa.

Domin haka yakejin tamkar yanzu ne abun ke faruwa,  dalilin hakanne kuma yasa shi, soma motsa hannunsa dake kan saman marar nasa.

Ahankali yake shafawa tare da maida idanunsa ya lumshe. 

Almost 17mn  

Ya soma sauke wani irin 

Breath mai kama da sexual erection sound, duk da ba masturbation yayi ba, amma sai yaji numfashinsa na fusga kaman zai kwace,  Yayinda duk jikinsa kuwa ya d’auki rawa da karkarwa.

Alaman tafiyan hannunta akan saman marar tasa kawai yakeji,  da sauri ya juya tare da kifa kansa acikin pillow.

Numfar fashi ya dinga saukewa akai akai, yana ahaka har bacci ya daukesa.

*Washegari*

Duk yau din haka ya tashi yana jin jikinsa wani iri, kasancewar Sam wannan moment din ya kasa barin cikin Brain d’insa. 

Ahaka dai ya shirya ya wuce wajen lecture, bayan ya saka ankawo abinci kamar kowacce rana. 

Still yauma bai wani ci abincin sosai ba magani kawai yasha ya kama hanyarsa ya tafi.

Jin alamun fitansa ne kuma yasa Jannart fitowa falon, abincin daya rage ta dauka taci, bayan ta tattare wajenne kuma ta dawo ta kunna kallo.

Haka dai tayi ta zama ita kadai, ba ita takoma d’akinta ba kuma har saida aka soma kiraye kirayen sallan magriba. 

Shikuwa Rayyern ranan bai dawo gidan ba, saida yayi sallan Isha, still da takeaway ya dawo,  bayan yaci nasa abincin ne kuma ya wuce d’akinsa.

Kasancewar yau din ya gaji sosai shiyasa, yana kwanciya bacci ya daukesa. 

Jannart kuwa sai wajajen 9 ta fito taci abincin, bayan ta kammala kuma itama ta koma d’akinta.

                      *** **

*After 5days*

Da sannu rayuwa ta koma musu irin Wacce sukeyi Ada, saboda tun ranan da ya shigo dakin nata,  acikinsu babu wanda ya sake Ganin Dan uwansa har zuwa yau. 

Sai dai akwai gagarun banbanci domin a yanzu wuni yakeyi tunaninta kamar zai zautar dashi, taurin kai kuma da kafiya ya hanashi yin mubaya’a.

Saidai akowacce rana yana ajiye mata abinci,  kamar yanda ta saba kuwa takan ci abincin, sauran ragowan kuwa sai ta kaishi kitchine. 

Kasancewar kuma ranan yau ta kasance, Wednesday shiyasa su Rayyern din suka tashi da wuri. 

Bayan ya biya restaurant ya saya musu abinci ne kuma, kaitsaye ya dawo gidan.

Yana shiga bedroom d’insa kuwa kiran Mamynsa na shigowa.

Adan kasalance ya d’aga wayar, kana cikin shagwab’a yace.

“Mamy barka da yamma.”

“Yauwa Rayyern barka dai ya jikin naka? duk dama naji Jananrt tace min yanzu kam ka warware.” 

Mamyn ta fad’i haka cikin sakin rai, da kuma nuna kulawa agaresa.

Shikuwa jin abunda Mamyn ta fad’ane ya sashi, narkewa kamar karamin yaro yace.

“Mamy nifa nayi sauki sosai, Ina Ramadan da Baba Maud’o, Allah Mamy nayi kewar Baba Maud’o sosai, duk da cewar muna waya amma sai nakejin kewarsa sosai.” 

Ajiyar zuciya Mamyn ta sauke, cikin kuma danne abunda ke cikin zuciyarta tace.

“Baba Maud’o yana lafiya Rayyern, wato mu baka kewar ganinmu sai shi ko.”

Murmushi ya d’anyi, kana Cikin kwantar da murya yace.

“A’a ba haka nake nufi ba Mamy.”

Itama Mamyn Murmushi tayi, Cikin kulawa kuma tace.

“Ka huta gajiya zamuyi waya anjima, dama na kira na sakejin ya lafiyar jikin naka ne.”

Kansa ya dan jinjina tare da cewa.

“To Mamy.”

Jin ta kashe wayarne kuma yasa shi. Dan lumshe ido, abayyane kuma cikin sanyin murya da alamun kamar fushi da shagaɓa yace.

“Almost 6days kenan bata ganni ba kuma bata nemeni ba, amma wai har ta iya fadawa kowa cewar na samu lafiya, bayan ko zuwa dubani ma batayi like tana fushi dani, kuma ni dai nasan ba abinda na mata, shagwab’abb’iya da wani d’an k’aramin bakinta awajen,.”

Numfashi ya ɗan fesar tare da lumsh ido a fili yace.

 “Now da zan kwanta ciwo sai tafi kowa rudewa a duniya,  she’s saying Naan! Hamma Naanu!! Please Naan karka mutu, Dan Allah Naan ka bude idanunka,  wayyo Allah Ka taimakeni Naanuna!!!.”

Ya kare maganan cikin kwaikwayon maganan Jannart din.

Saboda har yanzu tana yi masa gizo acikin idanunsa. 

Murmushi yayi shi dayansa.

Ahankali ya ajiye wayar tasa tare da wucewa toilet kaitsaye.

Jannart kuwa Acan d’akinta zaune take agaban dressing mirror, Yayinda jikinta ke sanye da bathrobe da alama kuma fitowarta daga wanka kenan.

Duk da cewar kuma ta gama kimtsa kanta, amma bata saka kaya ba.

Yar karamar wayarsa dake hannunta ta soma jujjuyawa, Yayinda acikin ranta take tunanin kiran Aunty Fauziya, saboda ba kadan ba tayi kewar matar. 

Wayarta kiran iphone ta dauka tare da kunnawa, ta kwafi numbern Aunty Fauziyan, acikin karamar wayar tasa tare kuma dayin dialing call din.

Aunty fauziya dake zaune kuwa, Ganin kira ya shigo wayanta ne ya sata, duba screen din wayar new number , kuma ta k’asar Russia da ta ganine yasa, atakeyi tayi tunanin ko Jannart ne, hakan yasa ta d’aga da sauri, tare da kara wayan akan kunnenta. 

Jannart dake zaune kuwa jin Aunty Fauziyan tayi picking call dinne, yasa tayi murmushi cikin sakin rai tace.

“Nayi kewarku sosai My Aunty.”

Murmushi itama Aunty Fauziyan tayi, cikin kuma jin dadin kiranta da Jannart din tayi tace.

“Wallahi Jannart muma munyi kewarki sosai, ya kuke keda mijin naki ya Mascow?”

“Alhamdulillah Aunty, duk muna lafiya yasu twins, da kuma mutanen wajen aiki, Allah duk nayi kewarsu inajin kaman na dawo.”

Jannart din ta fadi haka cikin sanyin murya.

Hakanne ko yasa Aunty Fauziyan sakin murmushi, cike da kulawa kuma tace.

“Haba Jannart keda kike tare da mijinki, Ina ke Ina wani kewar abokanan aiki, ai ki manta da wasu abokanan aiki kawai ki saurari mijinki, Kodai yanzun ma yana kusa ne?” 

Kai ta d’an girgiza cikin sanyin murya kuma tace.

“A’a baya kusa, ya fita tun safe, amma bansani ba ko ya dawo.” 

Ta kare maganan in don’t care manner, wanda hakan ke nuna kwata kwata batasan, kula da dawowarsa ko kuma fitansa ba. 

“Jannart.”

Aunty Fauziyan D Sulaiman  ta kira sunanta cikin yanayin mamaki, kana bata jira ta amsa ta ba tace.

“Bakisan lokacin dawowan mijinki ba Jannart Why, Kodai kun samu matsala dashi ne?”

Shiru Jannart din tayi tare kuma da sunkuyar da kanta k’asa, saboda batasan me zata fad’awa Aunty Fauziyan ba.

“Jannart tambayanki nake ba kodai kun samu miss understanding ne, tell me karki damu saboda akowanni zaman aure, ana samun irin haka Dan haka karki boyemin komai.”

Ajiyar zuciya ta d’an sauke jin hakanne kuma ya sata, langwabar dakai cikin sanyin murya tace.

“A’a My Aunty ba fad’a mukayi ba, nida yau kwana na 6 ban sashi a idanuna ba tayaya zamuyi fad’a, Allah Aunty ba muyi fad’a ba.”

Baki Aunty Fauziya ta sake, cikin kuma mamakin abunda Jannart  din ta fad’a tace.

“Subahanallah, Haba Jannart ya zaki wofantar da mijinki haka, har tsawon kwana 6 batare da kinsan halin da yake ciki ba? kinsan me hakan da kika aikata yake nufi kuwa? you mean bakya kulawa da mijinki why, Meyasa Jannart bayan kuma kinsan yana da hakki akanki, Koda ace anyi auren naku ne acikin wani irin yanayi, amma shidin mijinki ne kuma yana da hakki akanki, Kodai bakisan da hakan ba?”.

Aunty Fauziyan ta tambaya cikin dan yanayin damuwa.

Jannart kuwa Kanta ta sadda k’asa, tare da soma wasa da hannunta, cikin sanyin murya tace.

“To ni Aunty….”

“To keme Jannart baki da wani excuse din da zaki bani, indai akan kulawa da mijinki ne, Meyasa zaki bari rayuwar aurenku ta zama haka?  Wallahi ba haka ake rayuwar aure ba Jannart, mijinki mijinki ne ako ya yake, sannan shine komai naki ahalin yanzu, babu kuma wanda ya fisa kusan ci dake, haka kuma Aljannarki tana karkashin kafarsa, To meyasa kikeson yin wasa da damarki?”

Shiru Jannart din tayi saboda, bata da wani kalma da zata fada, wanda Aunty Fauziyan zata fahimta. 

Aunty Fauziya kuwa sanin halin Jannart din, na sanyin rai da tayi ne yasa ta cigaba da cewa.

“Baki kyauta ba Jannart, Sam bai dace ba ace kin bar mijinki, har tsawon 6days babu kulawarki, kenan babu wani hakkinsa ko daya dake kanki, da kika sauke, na farko bakya zuwa Koda gaishesa ne, balle kuma ki dafa masa abinci ki basa yaci,   kuma yau koda ace shi yayi miki laifi, kece akasansa saboda haka wajibi ne, ki basa hakuri kodan neman zaman lafiya, sannan duk wata macen kirki bata raba muhalli da Mijinta Jannart, bakyau Mace ta kauracewa mijinta, domin yin hakan kan jawo mata tsinuwa awajen mala’ikun Allah, me yasa to ke kikeson kasancewa a haka? Jannart miji fa ya wuce wasa, matsayinsa yana da girma sosai, kinyi ilimin boko dana addini ɗan dai-dai, kinsan komai kanki awaye yake, Meyasa bazaki zauna ki kula da mijinki ba, bacin kinsan cewar ak’asan da kuke, babu wani naku ku kad’ai kuke rayuwa, wanda kuma dole kuna da buk’atar kulawan juna, Dan Allah Jannart ki kula da mijinki kinji.”

Aunty Fauziyan ta k’are maganan cikin tausasawa, saboda tasani dole wani abun sai ta hanyar tausasawa ne, Jannart din zata fahimta, domin ba komaine za ace mutum ya sani ba, more especially kamar ita Jannart da ta taso, babu takamammen wanda zai kula da ita, babu wanda zai nusar da ita ya koya mata yanda ake zaman aure.

“Jannart.”

Aunty Fauziyan ta kuma kiran sunanta akaro na uku.

Asanyaye Jannart din ta amsa mata, kana cikin dan raunin murya tace.

“Naji Aunty Insha Allah zan kiyaye.”

Ajiyar zuciya Aunty Fauziyan ta sauke, tare da kara sassauta muryarta, kana cikin son bata karfin guiwa tace.

“Duk da nasan bawai auren soyayya kukayi ba Jannart, amma ki sani kulawa yana da matukar muhimmaci, sannan kyuatatawa na jawo soyayya, Koda kuwa ga makiyinka ne idan ka kyautata masa, sai yaji dadi aransa Koda kuwa bazai bud’e baki ya fada ba,  balle kuma ace mijinki na aure, shine wanda ya kamata ace kin kyautatawa fiye da kowa, ki duba irin mijin da Allah ya baki Jannart, bawai gama garin miji bane, mijine irin na nunawa sa’a, karki damu Koda ace shi bai baki kulawa ba, domin kece zaki nuna masa hakan,  kece zaki fara har shima ya dauka, please Jannart ki kula da mijinki dan Allah, saboda ayanzu baki da wanda ya fishi, kar na sakejin haka cewar kinbar mijinki babu kulawa, bakisan ci da shansa ba, bakisan ki sauke masa hakkinsa dake kanki ba, ki gyara karki sakeyin haka saboda miji ba abun wofantarwa bane.”

Idanunta da suka ciko da hawaye ta d’an lumshe, Ahankali kuma Cikin sanyin murya tace.

“Kiyi hakuri Aunty Fauziya Insha Allah zan gyara.”

Ajiyar zuciya Aunty Fauziyan ta sauk’e, tare da cewa.

“Shikenan yanzu kije ki kula da mijinki, sannan ako da yaushe ki kasance mai yawan ado, duk da nasanki da son ado, amma dole zan kara nana ta miki, Jannart ki kula da mijiki sosai, sannan kibar duk abunda kikeyi yanzu kije garesa, saboda na tabbatar cewa shima yana da buk’atar ki, Koda kuwa bazai bayyana hakan ba na sani tabbas yana bukatar ki kusa dashi yana kuma son ganinki Koda bai faɗa mikiba,  nasan yana mararin ganinki akusa dashi, ajiye wayan ki tafi maza.”

Aunty Fauziyan ta kare maganan cikin serious.

“To.”

Jannart din tace tare da zare wayan akunnenta, ahankali ta Dan murza Idanunta wanda suke dauke da hawaye. 

Cikin sanyin yanayi da kuma mutuwar da jikinta yayi, ta karasa gaban drawern ta.

Wani doguwar riga marar nauyi ta ciro, tare da zurasa ajikinta, kasancewar kuma rigar bata da wadataccen fadi ne, yasa duk wani surar jikinta bayyana. 

Musamman breast dinta wanda suka tashi suka tsaya, tamkar zasu tsone idon mai kallonsu.

Bayan ta zura rigar ajikinta ne kuma, ta saka hulan sanyi mai dan kauri akanta, tare da daukan wani boyfriend jacket marar nauyi ta daura akan kayan nata, saboda ayanda surar jikinta ya bayyana sosai, kunya bazai barta taje garesa ahaka ba.

Bayan ta fesa turaren oud ajikinta ne kuma, ta zura wasu takalma masu laushi ak’afafunta.

Babban wayar nata ta d’auka, Cikin nutsuwa da kuma tarin fad’uwar gaban da takeji, ta bud’e kofar dakin nata ta fice.

Yayinda acikin zuciyarta kuwa, take fargaban ace kowacce rana mala’ikun Allah tsine mata sukeyi.

 

Ahankali take k’arewa falon nasu kallo, Ganin ledodin restaurant da tayi akan table ne kuma, ya tabbatar mata da cewar ya dawo.

Saidai rashin ganinsa acikin falon yasa, ahankali takai dubanta jikin kofar d’akinsa.

Idanunta ta d’an lumshe ahankali, tare da hadiyan wani yawu daya tsaya mata amakoshi. 

Acikin zuciyarta yake tunanin tsayawa ta jira fitowarsa, amma kuma tuna maganganun da Aunty Fauziyan ta gaya mata, yasa asanyaye ta nufi kofar dakin nasa.

Dai-dai lokacin shi kuwa Rayyern wanda ya sakeyin wanka, inda ya shirya kansa cikin wani lallausan yadi, wanda akayi masa dinkin riga da wando, ma’ana dai dinkin hausawa,  Kayan yayi masa kyau sosai. 

Musamman da rigar ta kasance half jumper, tun zuwansu Mascow din kuma, wannan ne karo na farko, da ya saka kayan gargajiya. 

Wayarsa dake kan gado ya d’auka, kasancewar kuma yunwa yakeji ne, yasa shi nufar hanyar fita daga d’akin.

Dai-dai yazo bakin kofar fita daga dakin, ita kuma Jannart ta daura hannunta akan handle din kofar, tare da turowa ahankali kuma batare da ta jira ba, ta sako k’afarta na dama cikin d’akin. 

Karab sukayi karo da juna, Yayinda lallausan takalmin gashin kuliyan, dake k’afarta ya taka nasa k’afar.

Da sauri duk suka d’aga idanu Ahankali suka kalli junansu. 

Kallo mai dauke da sakonni daban daban masu kashe zuciya.

Yayinda Rayyern kuwa Kallon cikin idanunta da yayi, yasa shi jin wani abu ya tsarga tun daga tafin k’afarsa, har izuwa gadon bayansa.

Tamkar wanda aka sawa maganadisu kuwa, haka yaji duk tsikar jikinsa na tashi, wanda sanadiyar hakan yasa shi sauke sassanyar Ajiyar zuciya.

Ahankali kuma Cikin wani irin bak’on yanayi, ya dan karyar da wuyansa, tare da zuba mata narkakkun idanuwansa, wanda lokaci daya suka soma sanja launi. 

Jannart kuwa Ganin irin Kallon nasa da yakeyi mata ne, yasa ta lumshe Idanunta ahankali, tare kuma da shak’an daddad’an k’amshin dake fita ajikinsa. 

Akasalance kuma Cikin salon shagwab’arta, da cool wanda ke narkar dashi tace.

 “Naan Ina kwana…”

Idanunsa ya lumshe tare da fesar da wani irin numfashi, saboda saukar muryarta acikin kunnuwansa, yasa shi jin wani irin feeling.

Ahankali ya juya narkakkun idanunsa, wanda suke gab da rufewa, saboda mayen sha’awa, Cikin yanayin da yakejin kansa kuma ya dan matso kusa da ita, tare da bud’e bakinsa ahankali, in a golding voice yace.

“Hyhuuuuum”. Sai kuma ya tsareta da maratattun idanunsa kana a hankali yasa hannunsa na hagu kan gefen kofar ta ciki.

Kana, kana hannunsa na dama kuma gyara riƙon da yayiwa chocolate ɗinsa yayi tare da bata ɗaya kana ya riƙe  ɗaya ɗaura hannun yayi ya tokareshi ta woje ya zama tana tsakiyar hannayensa.

Wani irin maraitaccen numfashin yaja mai tafiya da nitsuwar jiki da zuciya.

kana ya feso mata sassayan iskar bakinsa bisa fuskarta wanda hakan ya sakar mata wata iriyar fitinenneyar kasalar datasa lumshe kwayar idanunta a hankali tare fara sauƙe numfashi kusancin su dake barazar fasa mata zuciya.

shi kuwa Dr Rayyern a hankali ya buɗe maraitattun kuma narkakkun idanunsa da sukafi kama dana ɗan codding yayi kana a hankali ya kuma matsota har ƙirjinsa na danne nata ƙirjin da tuni jikinta ya fara karkarwa.

Wata iriyar fitinenneyar kasala mai tafiya da nitsuwar jiki da kwalwace ta dirar masa, a hankali yayi ɗan sunkuyo kansa saitin fuskarta, cikin wani irin baƙon yanayi da bin umarnin zuciyarsa ya zaro tattausan tong ɗinsa wani irin yar-yar suka ji a lokacin ɗaya, dai lokacin daya sauƙe harshensa kan tsinin karan hanc…!

Wani irin maraitaccen numfashin suka ja kana suka sauƙe a tare,

Kerma da kerketa jikin Jannart ya fara wanda yasa ta fara kokawa da nnumfashindake gab da barin gaggan jikinta.

Shi kuwa Rayyern wani amintaccen lasa yayiwa tsinin hancinta, kana a hankali ya kauda fuskarsa gefe kaɗan ya manna lips ɗinshi gefen kuncinta.

Tare da fara ƙoƙarin buɗe narkakkun idanunsa,

da sauri ya ɗan janye jikinsa baya kaɗan ganin yadda hawaye ke kwaranya a fuskarta wani na korar wani, tsoro da firgicin data faɗa ya bayyana ƙarara.

A hankali a kuma jere ya fara sauƙe numfarfashi.

Fuskanshi ya kauda gefe tare da taune laɓensa na ƙasa.

“Lfy lau.”

Yayi maganan cikin wani irin yanayi mai wahalar fassaruwa, tare kuma da zuba mata narkakkun idanunsa, way’anda suka haifar mata da kasala, lokaci daya kuma tsikar jikinta suka shiga mimmik’ewa. 

Kasancewar ba zata iya jurewa Kallon cikin idanunsa bane kuma, yasa ahankali tayi kasa da kanta, tare kuma da fesar da wani irin numfashin da ta samu ya dai-dai-ta fitar numfashin ta, yayinda mamakinsa ke ratsata ganin yadda ya wani basar kamar ba shiba.

Duk sai taji ya cika mata idanu, Yayinda yayi mata kwarjini na gasken gaske, sanadiyar kayan dake jikinsa, way’anda sukayi matuk’ar yi masa kyau da tsare fuska da yayi yana mai lasan Chocolate din hannunsa.

Shikuwa Rayyern dake tsaye har yanzu kallonta yakeyi, baya ko k’yafta idanunsa dake kokarin lumshewa, sosai  yakejin wani irin abu na musamman na yawo acikin jikinsa wata iriyar fitinenneyar kasala yakeji tana lullubeshi lasan Chocolate ɗinsa yake tamkar zan cinye da ledan.

K’amshin jikinta dake ratsa cikin hancinsa ne kuma, ke kara kashe masa jiki, tare da narkar masa da zuciya.

Ahankali batare kuma da ta d’ago ta kalleshi ba, Cikin sanyin murya tace.

“Abbana yace na gaisheka.”

“Uhummm ngd.”

Ya fad’a kasa-kasa tare kuma da, ci gaba da tsare ta da idanunsa, yana meyi mata wani irin kallo, mai dauke da abubuwa daban-daban kana yana jujjuya tsinin harcensa akan Chocolatinsa.

Kallon da yasa duk takejin kanta arikice, haka kuma Kallon da yasa kirjinta soma bugawa da sauri-sauri. 

Yayinda acikin zuciyarta kuwa  so take ta janye jikinta baya, daga kusancin da suka samu ita da shid’in, amma kuma kwata-kwata ta kasa yin hakan. 

Saboda hakanan taji batason yin nesa, da k’amshin turarensa wanda yake gauraya da numfashinta. 

Idanunta ta kuma lumshewa, saboda jiyo sautin bugun zuciyarsa da tayi ne kuma, yasa ahankali tace.

“Kaci abinci?”

Yanayin yanda tayi maganan da rauni ne, yasa shi kasa amsa mata, saima idanunsa daya lumshe tare da karyar da wuyansa gefe sabida wani irin fitinennen abu da yaji yana rufeshi.

Jannart kuwa jin bai amsa mata bane yasa asanyaye ta sake cewa.

“Kaci abinci?”

Again shiru yayi bai amsa taba, saidai kuma ya bud’e idanunsa, inda ya zubawa kyawawan lips dinta idanu.

Itakuwa jin yayi shiru akaro na biyu ne, yasa ahankali ta d’ago Kanta ta kalleshi.

Hakan kuwa shi yasa idanunsu sarkewa dana juna.

Tamkar Wacce aka jonawa shokin haka taji jikinta, saboda Kallon nasa da tayi,  duk da hakan kuwa da taji baisa ta iya janye Idanunta daga cikin narkakkun idanun nasa  ba.

Saima kwaɓe  fuska da tayi, tare da dan yin  rau-rau da idanunta da suke fidda sheƙi na musamman alamun hawaye na tsastsafo wa, cikin yanayin kula mai had’e da rauni murya a sanyaye tace.

“To ba Inata maka magana kuma kayi shiru ba, Kaci abinci?” 

Ta kai karshen maganan tana me Kallon, faffad’an chest d’insa, kasancewar bai ida sa aninayen gaban rigar duka bane, kuma yasa take iya hango hasken fatan kirjin nasa. 

“Naan..”

Ta kuma kiran sunansa a dan tsorace,  saboda kasa amsa mata da taga yayi sai take zaton ko ciwon ne, kana idanunta nuna mata suke kamar bai fidda numfashin ma, Shi kuwa Rayyern gaba ɗaya azabebbiyar kasala da bakon yanayi yakeji yana kashe dukkanin sassan jikinsa gaba ɗaya, haka yasa yake jin lips ɗinsa sun masa nauyi bare ya iya amsa mata, saima kallonta da yake tamkar yaga bakuwar halitta.

Idanun nasa dake kallonta ya rufe tare da fesar da numfashi lokacin da yaga hawayen idanunta sun kwaranyo, shi kadai yasan me yakeji aduk sanda tayi masa magana, da muryar rauni mai haɗe da shagwab’ar da ita batama san tanayiba, ba a iya jikinsa kawai ba, har dick d’insa motsawa take, yakanji sa awani yanayi na daban.

Labb’an bakinsa ya dan motsa kana ahankali yace.

“Baki banibaaa.”

Yanayin yanda taji sautin muryar tasa ne, kuma yasa ta d’agowa ta kalleshi.

Shikuwa batare daya bata daman ganin cikin idanunsa ba, ya d’an rab’a ta gefenta ya  fita zuwa falo yana mai tafiya cike da kasala.

Bayansa tabi da kallo, kana ahankali itama ta rufa masa baya,  Ganin ya zauna akan kujera ne kuma yasa ta wucewa kitchine. 

Plate ta dauka tare da wani cup, wanda ta tari ruwan zafi acikinsa ta dispenser, bayan ta saka ruwan zafi acikin cup dinne kuma, ta bud’e roban zuma ta d’an zuba mai d’an dama aciki.

Bayan ta kammala ne kuma ta dawo falon hannunta rik’e da plate da kuma cup din ruwan zafi da zumar.

Yana nan zaune a inda tabarsa, saidai idanunsa alumshe suke, Yayinda ya daura kafafunsa akan table kana ya jingina kansa saman kujera.

K’arasowa inda yake din tayi, hade da durk’usawa ta zauna akan k’afafunta.

Spoon din dake cikin cup din ta dan motsa, kana ahankali kuma ta d’ago Kai ta kalleshi.

“Naan.”

Ta kira sunansa cikin tausasa murya.

Kanshi ya d’ago ya fuskanceta, tare da fesar da sassayan numfashin lumsassun idanunsa ya bud’e tare da sauke su akanta.

Itakuwa Ganin hakanne yasa ta miko masa, cup din tare dayi masa alama akan yasha.

Cup din da kuma y’an yatsun hannunta dake rike dashi, ya kalla kana ahankali ya kuma dawo da kallonsa gareta, saidai ayanzu Kallon da yake mata, ya banbanta da sauran, domin kallone mai dauke da alamar tambaya. 

Fahimtar abunda yake nufi ne kuma yasa ta, kwantar da kanta asanyaye tace.

“Take it please zai taimaka wajen, rage maka ciwon ciki, kuma Abbana ne yace kana sha saboda yana magananin ciwon ciki.”

Ta kai karshen maganan tana me sake miko masa cup din.

Shikam idanu kawai ya zuba mata, aransa yana me mamakin wai, black tea ne zai rage masa ciwon ciki hmmm dan baisan da zuma a cikiba.

“Naan kasha mana please.”

Ta yi maganan saboda ganin har yanzu ita yake kallo.

Ahankali yasa hannu ya karb’i cup din, akokarinta na sakar masa cup dinne kuma, hannunsu ya hade awaje daya.

Da sauri ta zare nata hannun saboda koyaya, Idan wani sashi na daga jikinsa ya taba ta.

 To haka zatana jin tsikar jikinta na tashi. 

Plate din da ta kawo din ta dauka, tare da bud’e ledan Sabor de la vidda restaurant din daya kawo, ta zuba masa abincin acikin plate, hade da kawo masa gabansa ta ajiye, Ahankali kuma ta d’ago ta kalleshi.

Ganin idanunsa ba’a kanta suke bane, yasa ta komawa tadan zauna akasa kusa dashi, tare da zubawa yatsun k’afarsa idanu.

Duk abunda takeyi din kuma yana kallonta ta gefen idanunsa, Yayinda ahankali kuma yake sipping black tea din da takawo masa wanda yaji zaƙin zumar ya mishi daɗi toh dama ya Rayyern da zak’i.

Kasancewar tea din baida yawa, shiyasa  in a few minute ya shanye, tare da ajiye cup din.

Ahankali ya dan kalleta ta gefen ido, tare kuma da daukan spoon ya soma cin  abincin da ta ajiye masa. 

Daga gefe guda kuwa anutse yake karewa, shigar dake jikinta kallo, musamman yanda dogon gashinta ya kwanta akan gadon bayanta.

Y’an yatsun hannunta da ta d’aura akan, carpet ya kalla kana ahankali kuma ya janye plate din abincin daga gabansa.

Kasancewar kuma tana Dan yawan satan kallonsa, shiyasa ganin ya ture plate din abincin gefe, yasa ta daukan sachet din maganinsa, dake kan table ta b’are magungunan tare da mik’a masa.

Babu musu kuwa ya karb’a hade da zuba, k’wayan maganin abakinsa, kana ya bi da ruwa. 

Agogon dake daure atsintsiyar hannunsa ya kalla, Ganin 5:00 dai-dai ne  kuma yasa shi mikewa tsaye, tare dasa hannu ya gyara aninayen gaban rigarsa.

Ganin hakanne kuma yasa ta d’ago, da kanta ta kalleshi cikin tausasa murya tace.

“Fita zakayi ne?”

Kansa ya gyad’a mata alaman “Eh.”

Batare kuma daya juyo ba ya nufi hanyar fita daga falon.

Itakuwa Jannart bayansa tabi da idanu, cikin sanyi hade kuma da tausasa murya tace. 

“Adawo lafiya Allah Ya tsare.”

Saboda jin abunda ta fad’a d’inne kuma, ya sashi tsayawa da tafiyan nasa, Ahankali ya juyo ya sauke idanunsa akanta.

Domin Wannan shine karo na farko, da yaji tayi masa addu’a alokacin da zai fita.

Idanunsa ya lumshe tare kuma da sauke ajiyar zuciya, cikin kuma wani irin yanayin daya samu kansa ya amsa mata da.

“Amin.”

Kaitsaye kuma ya fice daga cikin falon, yana me Dan kad’a car key din dake hannunsa.

Jannart kuwa harsai da ya fice sannan ta janye Idanunta, daga kansa Ahankali ta sauke ajiyar zuciya, tare da jawo plate din abincin daya rage ta soma ci.

Hakanan duk sai takejin kanta wani iri, saboda nasihan da Aunty Fauziya D Sulaiman din tayi mata. 

Wanda Ada ko sau daya bata tab’a jin, cewar ba akan dai-dai take ba, kasancewar batasan ya rayuwar aure yake ba, akullum kawai tana rayuwa ne kamar yanda, Rayyyern din ya nuna mata, rashin kulasa da kuma rashin shiga sabgoginsa sabida ita ta rayune akan a bata umarni tabi, yadda mutun keso haka take masa. 

Ahaka dai ta kammala cin abincin, bayan ta kimtsa wajenne kuma, kaitsaye ta wuce bedroom d’insa. 

Koda ta shiga bedroom din, komai nasa need yake babu wani datti.

New bedsheet ta shumfud’a masa, tare kuma da blanket mai taushi, kana ta kunna turare mai dadin kamshi acikin dakin. 

Cikin yan mintuna kadan ta kyale masa dakin, ga kuma kamshi da yake tashi tako Ina. 

Bayan ta kammala gyaran dakinne kuma, ta wuce toilet inda ta wanke masa shi tsab.

Koda ta fito daga toilet din, yalwataccen hasken dake cikin dakin ta kashe,  tare kuma da ficewa ta jawo kofar ta rufe.

Kaitsaye daga dakin nasa kuma kitchine ta nufa, atsanake ta soma wanke plate din da suka b’ata.

Tana cikin wanke plate dinne kuma, karamar wayar daya bata din ta soma kara.

Ganin sunan Aunty Fauziya na yawo akan screen din wayarne, kuma yasa ta dagawa tare da kara wayan kan kunnenta.

Saidai kuma jin shiru ba’ayi magana bane, yasa ta gyara tsayuwarta tare dayin sallama.

Daga can b’angaren Aunty Fauziya ta sauke ajiyar zuciya, kana cikin kulawa tace.

“Allah yasa dai kinyi abunda na sakaki din, bawai kin tsaya nuna sanyin halinkin nan ba, Jannart nasanki da sanyi.”

Murmushi Jannart din tayi kana murya atausashe tace.

“Nayi duk abunda kikace My Aunty, yanzu ma Ina kitchine ne saboda ya fita.”

Murmushin Jin dadi Aunty Fauziyan tayi, cike dajin dadin daukar maganarta da Jannart din tayi tace.

“Masha Allah haka akeso ai, yanzu ki samu ki dafa masa abinci kafun ya dawo, kinsan maza dole sai ana kula da cikinsu.”

Shiru ta d’anyi na wasu mintuna kana asanyaye tace.

“My Aunty ai babu kayan abinci agidan, tunda mukazo ma ban tab’ayin girki ba, shi yakeyi mana order daga restaurant’s.”

“Jannart ordern abinci kuma?”

Aunty Fauziyan ta tambaya da mamaki.

Jannart din kuwa jiki asanyaye, gudun kuma kar ace tayi wani laifin tace.

“Eh haka yakeyi kullum, saboda babu kayan provision agidan, kuma bawani cin abincin yakeyi sosai ba shiyasa, nafi tunanin kuma haka tsarinsa yake, saidai kafun mu taho nan din, lokacin da muke gida yakanci abinci sosai wasu lokutan.” 

Ajiyar zuciya Aunty Fauziyan ta sauke kana cikin kulawa tace.

“To baga irinshi ba Jannart, tayaya kike tunanin zai iya jurewa cin abincin kasar da bata shi ba, wani abincin ma da zaki ganshi tamkar ruwa ne aka zuba masa ganyayyaki,  ya zama dole ki tashi ki kula da mijinki Jannart, maganar kayan provision kuma, kece zaki fad’a masa cewar ya seyo kuna da buk’ata, duk da baizama Lallai ku samu abunda kukeso ba, amma dai ki dafa da kanki yafi ace sayowa kukayi,  nasan basu da wasu kayan abinci irin namu, amma ai kin iya sarrafa girkin zamani, sai kiyi kokari kina yi muku kuna ci, dan Allah Jannart ki kula sosai, dole sai kin tashi tsaye, kin tarairayi mijinki, saboda ahar kullum shine sama dake.”

Sassanyar ajiyar zuciya Jannart din ta sauke, cikin gamsuwa da kalaman Aunty Fauziyan kuma tace.

“Shikenan My Aunty Insha Allah zanyi mishi magana, nagode sosai.”

“Babu godiya atsakaninmu Jannart, fatana dai kawai shine ki zama daya daga cikin matan, da suka San daraja da kuma kimar mijinsu, yanzu ki k’arasa ayyukan da kikeyi,  watakila sai zuwa Gobe zan kuma kiranki.”

“To My Aunty ahuta gajiya.”

Jannart din ta fad’a

Cikin sauri Aunty Fauziyya tace.

“Yauwa kinga zan mance abinda yasa na kiraki ko.

Dama jiya muke mgn da Hajia Rabi’ah, kin san itama maigidanta yana Mascow to jiya da muka haɗu wurin aiki take cemin, next week zata taho wurinsa”.

Cikin jin dadi tace.

“Kai Alhamdulillah my Aunty in tazo zatazo wurina ko?”.

Murmushi Fa’iziyya tayi tare da ci gaba da cewa.

“Akwai wasu kayyakine na gani a wurin AYSHA ALIYU GARKUWA, kayane irin namu na mata da kuma kayyakin ƙamshi toh nama saya miki, na bata 80k tayi miki haɗin mai kyau nasa tasa miki komai ɗan dai-dai,  in sha Allah zan bawa Hajia Rabi’ah, zata kawo miki”.

Cikin tsananin jin daɗi tace. 

“Allah sarki my Aunty ngd Matuƙa Allah ya biyaki da mafi kyawun sakamako”.

Amin Ya Allah ta amsa cikin son yarinyar.

Daga nan sai sukayi sallama murmushi Jannart tayi

 tare da zare wayar akunnenta.

D’an Jim tayi nay’an wasu mintuna, kana atsanake kuma ta cigaba da aikin da takeyi. 

Bayan ta kammala wanke wanken ne kuma, ta dawo falo tare da kunna tv.

K’aramar wayar dake rike a hannun nata ta kunna, tare da yin dialing numbern Mamy.

Cikin sa’a bugu biyu kuwa Mamyn ta d’aga.

“Assalamu Alaikum Mamy barka da yamma ci.”

Jannart din ta fada cikin girmamawa.

Mamy kuwa jin muryar Jannart dinne, yasa ta fadada fara’arta, tare da amsa mata sallaman, cike kuma dajin dadin kiranta da Jannart din tayi tace.

“Yauwa Jannart barkadai, ya kuke ya mai jiki ya kuma fama da sanyi?”

Murmushi mai sauti Jannart din tayi, kana anutse tace.

“Alhamdulillah Mamy, jikin kam yayi sauki sosai, saidai amma fa muna shan sanyi, Allah Mamy duk nayi kewarku sosai.”

“Muma haka Jannart munyi kewarki sosai, ko d’azu ma saida Ramadan yayi korafin wai ya gaji, zai biyoku Mascown zaizo kiyi mishi miyan kase, nace masa Lallai kuwa bazai tab’a cin miyan kase ba ashe, indai acikin Mascow ne.”

Dariya sosai Jannart din tayi,    tare da gyara zamanta, cike da kewarsu tace.

“Allah sarki Ramadan Idan muka dawo Insha Allah, zanyi mishi miyan kase, Mamy Ina Abba da Baba Maud’o.”

“Sunanan lafiya Jannart, shekaran jiya ma Baba Maud’o ke tambayanki, saboda yace Rayyern kam suna waya dashi sosai.”

“Allah sarki Baba Maud’o tunda muka tafi bamuyi magana ba, amma Insha Allah yau zan kira Ramadan sai ya had’amu mu gaisa.”

“Aikuwa da kin kyauta saboda yana ta tambayanki.”

Mamyn ta fad’a cikin kulawa. 

Hira suka Dan tab’a da Mamyn kafun daga bisani sukayi sallama.

Mamyn na kashe wayar kuwa, Jannart tayi dialing numbern, Ramadan saidai jin wayar tasa bata shiga ne, yasa ta ajiye nata wayan tare da kwanciya akan kujera, kana ahankali ta maida idanunta ga tv.

Tananan cikin falon azaune kuwa, har saida aka soma kiraye kirayen sallan magriba, kafun ta tashi ta wuce daki.

Koda ta shiga dakin kayan dake jikinta ta cire, tare da wucewa toilet kaitsaye tayi wanka. 

Koda ta fito daga wankan, mai da powder kawai ta shafa akan fuskarta, sai kuma oily lips stick.

Bayan ta gama shafan ne kuma, atsanake ta nufi wajen trolley dinta, bud’e trolleyn tayi tare da ciro wani riga da sket. 

 Mai kalan baki, Koda ta sanya kayan cib cib sukayi mata ajiki, Yayinda lafaffen cikinta ya bayyana. 

Bayan ta saka d’aya daga cikin hijab dinta ne kuma, ta tada sallah, saboda zuwa lokacin tasan anshiga sallan magriba.

Koda ta idar da sallan kuwa bata tashi akan sallayan ba, har saida ta idar da sallan  Isha.

Ahankali ta murd’a handle din kofar dakinta ta fito, zuwa falon.

Zama tayi akan kujera tare da lumshe Idanunta, cikin sanyi take sauraran karan tv’n dake tashi acikin falon. 

Dai-dai lokacin Ya bud’o kofar falon ya shigo, hannunsa rike da ledodin Halal Restaurant. 

Jin alamun shigowarsa ne kuma, yasa Jannart din bud’e Idanunta, Ahankali ta sauke ganinta akansa. 

Kasancewar kuma shi dinma kallonta yakeyi ne, yasa idanunsu sarkewa acikin na juna.

D’anyin kasa da kanta tayi, Ahankali kuma ta mik’e tsaye, cikin sanyi,

ta nufi inda yake.

Ganin hakanne kuma yasa kashi zuba mata narkakkun idanunsa.

Jannart kuwa ahankali ta k’araso inda Rayyern din ke tsaye, cikin kuma yanayinta na sanyi, ta mika hannu ta karb’i ledan dake hannunsa. 

Batare kuma da ta dago Kai ta kallesa ba, cikin sanyin murya tace.

“Sannu da dawowa.”

Kansa ya d’an jinjina mata ahankali, Cikin yanayin kasalan da ganinta ya haifar masa kuma, ya karasa shigowa cikin falon. 

Ganin hakan kuwa shiya saka Jannart din rufa masa baya.

Akan daya daga cikin kujerun falon ya zauna, tare da lumshe gajiyayyun idanunsa, kana akasalance kuma yake shak’an daddad’an k’amshin turaren dake tashi acikin falon. 

Jannart kuwa atsanake ta ajiye ledan daya kawo din akan table, Kaitsaye kuma ta wuce kitchine.

Ta k’asan idanunsa yabi bayanta da kallo, Yayinda acikin zuciyarsa yakejin wani irin abu nayi masa yawo,  ga kuma kasalan daya saukar masa lokaci guda hannunsa yasa ya dafe kanshi yana mai sauke numfashi. 

Jannart kuwa Koda ta shiga kitchine din, plate, cup and spoon ta d’auko, sai kuma fridge da ta bud’e ta d’auko drinks.

Atsanake ta nufo cikin falon, saidai kuma bata yarda ta saka Idanunta acikin nasa ba.

K’arasowa gabansa tayi, tare da jawo table ta ajiye  plate da kuma cup din awajen. 

Ledodin restaurant din daya kawo ta bud’e, tare da zuba masa abincin acikin plate din.

D’agowa tayi ahankali ta kalleshi, musamman kyakkyawar fuskarsa da ta sakeyin haske, ga kuma yalwataccen sajensa da yake kwance lub lub.

Zara zaran eye lashes d’insa da suke alumshe ta kalla, ahankali kuma cikin tausasa murya tace.

“Naan ga abincin .”

Kansa ya d’an jinjina mata, hade kuma  da bud’e idanunsa, Cikin nutsuwa ya jawo plate din abincin gabansa ya soma ci.

Ganin hakanne kuma yasa ta zama ad’an nesa dashi, tare da sadda kanta k’asa, Ahankali take wasa da y’an yatsun hannunta, wanda ayanzu yin hakan ya zame mata jiki, saidai kuma azahirin gaskiya gaba, daya tunaninta ya tafi ne, izuwa wani waje na daban, saboda hakanan takejin maganganun Aunty Fauziya nayi mata yawo a kwakwalwarta. 

Rayyern dake cin abinci kuwa, duk wani yanayinta yana lure dashi,  time to time kuma yake yawan kallonta, saboda ba kad’anba bak’in kayan da ta sanya yayi mata kyau. 

Suna nan ahaka dai harya kammala cin abincin. 

Ahankali ta d’ago Idanunta ta kalleshi, ganin yana goge bakinsa da tissue ne kuma, yasa ta fahimtar cewa ya koshi.

Kasancewar kuma ita ba wani yunwa takeji sosai ba, shiyasa ta soma tartare wajen.

Ganin Rayyern din na kokarin mikewa tsaye ne kuma, yasa cikin sauri ta d’ago da Idanunta ta kalleshi.

“Naan.”

Takira sunansa asanyaye cikin kuma Dan yanayin shagwab’ar, da ta sashi tsayawa da abunda yakeyi.

Atsanake ya juyo ya kalleta, Ganin ta sunkuyar da kanta kasa ne, kuma ya sashi komawa ya zauna akan kujera.

Again idanu ya zuba mata, tare da soma karantar yanayinta.

Jannart kuwa hakanan taji ta kasa fad’an abunda takeson fadad’in, saima zuciyarta da taji tana bugawa da k’arfi.

“Kinyi shiru tell me what happened?”

Ya fad’a cikin wata irin murya mai sanyi, da kuma tausasawa wanda hakan ne ya bata wani confidence.

D’ago da kanta tayi ta kalleshi araunace, cikin cool da kuma son fahimtar dashi tace.

“Please Naan ka kawo mana abubuwan buk’ata saboda inason na fara girki.”

Ta kare maganan tana me tsaresa da idanu, tare da fargaba akan zai amince ko a’a…!

Back to top button