Uncategorized

Matar Hariji Page 71-80 Hot Romantic Hausa Novel

 

Kuka takeyi sosai yana yi mata could na jikin nata, knowking din qofar da yaji anayi ne yasashi mayar Mata da rigarta yaja duvet ya rufe Mata jikinta ya fita suka shigo da Salees din ya dubata sosai yace.

“Kawai dai rashin sabone a hankali zata ware insha Allahu magunguna yabasa yace “ka bata wadannan kuma ka rinqa yimata sitbath godiya yayi masa suka fita suna fitowar sukuma su Mubaraka suna dawowa ganin Hajiya riqe da jaririn yasa Salees fahimtar meye yake faruwa yace.

“Dama madam ta haihu baka fadamin ba?” Murmushi yaqe yayi yace “na shafa’a ne hankalina yanakan babe” kallonsa Salees yayi yace “kamar akwai abinda yake damunka Lameer?” 

Girgiza kai yayi yace kada ka wani damu kawai jikin yarinyar cannne ya dameni gashi wani aiki ya tasomin zan sake komawa U.S.A nanda sati biyu inason tafiya da Hauwah saboda zuciyata ta kasa nutsuwa da zamanta anan” murmushi yayi yace “a cikin iyalinka kace ka kasa nutsuwa to a inane zaka nutsu? Yadai kamata ka zama adali a tsakanin iyalanka saboda hadin kansu kaima shine farin cikinsu kabarta ta saba da matarka da yaranka kafin itama Allah ya bata nata hakan shine zai dawwamar da zaman lafiya tsakaninsu”

Jinjina kai yayi cikin alamun yarda da  shawarar abokin nasa yace “kuma fah hakane na saba da yarinyar nan fiye da yanda kake tunani banason ko kadan tayi nesa dani Amma zan kwatanta insha Allahu” 

Murmushi yayi yace “aboki wannan yarinyar ta shigeka da yawa” dariya sukayi sukayi sallama ya tafi shikuma ya koma cikin gidan yan uwansa duk sun hallara a parlourn a gurguje ya tsaya suka gaisa ya haura saman gurin petain dinsa yana shiga ta ganshi ta kuwa rushe da kuka tace “ni ka fice mugu kawai mara tausayin yaro kawai wlh Allah saiya sak….”

Rufe Mata baki yayi yace “sheeeet banason surutu yanzu saina qara miki gajiya” rufe bakinta tayi tana shassheqar kukanta ya fita ya shiga kitchen ya hado mata tea me kauri ya soyo mata qwai ya dawo ya tasheta tana rirriqeshi yace.

“Kin cika raki wlh saikace kanki aka fara dama kikayi saa banja miki dinki ba” turo baki tayi zatayi masa tsiwa ya kama hannunta ya dora a saitin dick dinsa yace “tun jiya har yanzu bata kwanta ba” ai babu arziqi tayi shiru saidai Jan zuciya da qwafa da takeyi.

Download>>> The Governor Wife Book 3 Complete Document

Shi abinma dariya yake bashi haka ya rinqa bata shayin tanasha kamar  magani komai ba dadinsa takeji ba suma magungunan daqyar tasha aikuwa tanasha ta fara kwara amai daidai lkcn yaji muryar qanwarsa Zulaiha ya matsa ya bude Mata tace.

“Ina Aunty na gurinta nazo naga bata sauko ba tun dazu…” Haɗiye mgnr tayi tace “subhanallahi me zan gani Yaya wata ta sauka wata ta kamu kenan to Allah ya raba lfy” harara ya watsa Mata yace “banson shegen surutunki zakizo ki dameta tana fama da kanta”miqar da ita yayi tana bubbude qafarta tana kuka ya rungumota jikinsa ya dagata cak yana cewa.

“Kiyi hqr bansan haka zakisha wahala ba da bazan yi miki ba amma bazan qaraba daga yau kinji” daga masa kai tayi tace “kuma ma ni banason babyn ka riqe kayanka shegen babyn dama sai ansha wuya kan asameshi nikam bazanma haihuba to indai hakane.

Murmushi yayi yace “inmadai Zaki haihun ba yanzu ba sai kinzama yar hannu qugunki ya qara qwari ko?” Turo baki tayi tana qara lafewa a jikinsa tace “nidai banaso mutuwa zanyi yanzun ma saura kadan har Windows na gani sun bude ta saman dakin nan”

Ba Shiba hatta Zulaiha da suka manta da zamanta saida tayi dariya cike da mamakin lamarin Yayan nasu wata kusan takwas sai yanzu yasanta ya mace lallai ba qaramin lusari baneshi ya zauna da wannan zillaziyar matar gda daya su kwana daki daya amma saidai su kalli juna.

Koda ya shiga da ita bathroom din ruwa ya sake hada mata yasata a ciki ta qanqameshi kuwa tana kuka tare da karkarwar haqori saboda shigar ruwan ba qaramin azaba yake bataba a hankali ya rinqa rarrashinta har ta haqura ta zauba.

Saida ruwan ya salamce sannan ya sake yimata wanka takuwa danji qarfin jikinta ya nadota a towel suka fito ya dauko mata doguwar riga mara nauyi wacce bazata takurata ba ya zura Mata ya shafa Mata Mai da powder sannan ya dauketa cak ya fito da ita parlourn.

Turus yaja ya tsaya ganin Hajiya da yayarsu Zainab wacce suke Kira da Abulle a tsaye a parlourn kunyace ta kamashi ya matsa ya direta saman kujerar yace “yanzu nake shirin  saukowa mu gaisa itama batada lfy ne so wanka nayi Mata na bata magani shiyasa ya babyn yanadai lfy ko?”

Wani takaici Abulle ta hadiya itako Hajiya daquwa ta watsa masa tace “soko lusari shashasha kazo ka lalace a gurin wannan aljanar yarinyar danka na cikinka ma da yazo duniya yau bakada lkcnsa balle uwarsa to bazan yarda da wannan iskancin ba bazaayishi a kinina ba rashin adalci qiri² har kana kallo wannan yar tatsitsiyar yarinyar ta kama Mubaraka  ta daka ta yaqushe mata jiki haka ammaka kasa daukar mataki qarshe ma ka dauki kwananta ka kawowa wannan rabin mutum din har fadimun take tanajinka kana ihu kana Kiran dadi kana zunduma min kira to ubanka zan maka bakai kaje ka dauko abinda zai karka ba”

A matuqar kunyace yace “haba Hajiya wannan mgnr ba taki bace tsakanina da matanane don Allah kada ki shiga munfi kusa tunda tare zaki tafi ki barmu….” Daquwa ta watsa masa tace “zan barkun ubanka ai yau qafata qafar Mubaraka yarinyar nan batacin maka ba batasha maka ba ka uzzura mata ka hanata sakat ga tauye haqqi yanzu kai inkaine akayi maka haka zakaji dadi kaji matarka da wani qato tana ihu tana Kiran a taimaka Mata dadi zai kasheta dadin ubanka wannan jemammiyar fatar har wani gardi zatayi saidai santsin quruciya sakarai kawai”

Haushi ne ya cika Lameer yace “to waima labe tayi mana ne?”  Da sauri Hajiya tace “Eh labe tayi tana zaman zamanta ta taso ta hauro tajiyoku kuna bawa sama hayaqi ni har kunya naji da tana fadamin yanzu ma sai kuka takeyi saika saki wannan yarinyar wai ta rabaka da ita baka ko son ganinta”🤣

Tabe baki yayi yace “tunda kin zama yar aikenta kice Mata bazan sakiba sai naji kan Bindiga a maqoshina, da jibi ma zamu wucce amma yanzu dole sai anyi suna” dakinsa ya shiga ya fito da kudi yabata yace “gashinan kikai mata suyi duk abinda ya dace”…………..

Download>>> Kwarata Complete Document

Hauwah ce tace “Hajiya zanzo inga jaririn” harara ta watsa mata tace tunda uwarki ta haifa mata ai saikizo ki gani shegiya me qirar samudawa…” Daga mata hannu yayi yace “ya isa haka don Allah kada ki dorawa yarinyar nan damuwa”

Juyawa tayi tace “eh ita aita dorawa wani ai komai takeyi Kaine ka daure mata gindi da anyi mgn sai kace yarinya ce Ina wata yarinya tunda har ta iya qacen kwana ta kwana da miji” shidai bai qara cewa qala ba sai Zulaiha ce tace “don Allah Hajiya kije wannan ba girmanki bane ita wacce kuke surutun nan ma akanta in kuka nutsu zakuga ba abinda ke gabanta kenan ba”

Abulle ce ta daga Mata hannu tace “kekuma rasa kunya waye yasa dake nifa wlh kawai na tsani yarinyar nan” cafewa Hajiya tayi da cewa “ni dama bantaba son mayyar yarinyar nan ba dandai kawai Alh yafi qarfi nane qur’anin Allah da sai ya saketa”

Murmushin takaici yayi ya kalli Hauwah da itama ta kalleshi da sauri idonta ya ceko da qwallah ya kamota jikinsa ya rungumeta yana shafa bayanta yace “saidai hqr kuma ba ke Zainab wlh ki fita daga harkar matata kada kema kijawa kanki raini”

Daga haka bai qara cewa komai ba ya mayar da hankalinsa wa wasa da gashin Hauwah ita kuma tayi luf a jikinsa tana lumshe ido ganin daga ita harshi babu me kulasu ne yasasu fucewa daga part din yayi ajiyar zuciya yace.

“don Allah ki meye zasuyi miki kada ki kilasu kinga duk sun haifeki kina kulasu zaace kinyi musu rashin kunya musammam Hajiya” gyara kwanciyarta tayi a jikinsa tace “toni kuma Ina ruwana dasu nifa na fahimci ma duk danginka Aunty Zulaiha kawai ke Sona saboda haka Nima nasan zaman da zanyi dasu Allah babu ruwana da kowa sai Alhajinka sai Aunty Zulaiha kuma ko gdanku bazanke zuwa ba”

Shafa qirjinta yayi yace “amma ni ai da ruwanki dani ko?” Zabura tayi ta tashi zaune da sauri tana cije lebe tace “ai kaikam sai mun tsaya hisabi gaban Allah na muguntar da kayimin kawai dan nace maka inason baby sai kazo ka sakamin wannan abin naka har maqoshina najishi bansan sanda na mutu na dawo ba”

Sumsumsum Zulaiha ta juya ta fice musu daga parlourn ta shiga kitchen din Hauwan ta fara hada musu abincin rana tunda tasan yanda take rakin nan yana biye mata ba abin arziqi zasu tsinana ba ga kuma baqi anatayi tasani sarai duk wanda yazo barka yaji sunanan zaice zaizo bangaren amarya to ga kuma amarya ta gamu da aikin maza ko tafiyar ma ita bata gwadawa daukar abarsa yakeyi duk inda zata.

Ranar gidan yini yayi da mutane shima Muneef anan ya yini dauke da boyayyen dansa yana qare masa kallo yanajin dama ace dansane na sunnah, gefe kuma yanata fakon fitowar Hauwah amma shiru gashi jiya yayan nasa yayi masa tsakani da bangarenta yace tunda tasu batazo dayaba to ya daina zuwa inda take.

Hakanan ya yini sukuku babu wani kuzari a jikinsa har zuwa yamma da ya gaji da jiran tsammani ya tafi.

Itakuwa Zulaiha tayi guri tanacan sunata hirarsu da Hauwah tanata kwasar dariya labari take bata na abinda ya hadasu da mubaraka tayi mata duka har tsautsayi yasa tace “itama saiya bata baby” 

Download>>> Matar Makaho Complete Document

Dariya sosai takeyi tace “kedai bazaki rabu da quruciya ba Aunty Hauwah dake waye yace miki da sauqi ake samun baby ai san ansha wuya gurin haihuwar ma jidali ne abuda kake kusan mutuwa qafarka daya a lahira daya a duniya” 

Cikin tsoro tace “nashiga uku na irin wahalar da nasha jiya kenan?” Dariya tayi tace “tabdi yarinya ai ta jiya shafar mai ce yanzu kinga kin gamashan wahalar wannan sauranki dadinsa shima kwananan Zaki fara kwasheshi anayi kina cewa ohhhhh babe qara yi da qarfi dadi Babe” kunyace ta kamata ta rufe idonta tace.

“Kayyy Allah Aunty Zulaiha babu dadi fah nikam bama zaa qara ba banaso ya riqe kayansa” murmushi tayi tace “aa baza ayi hakaba ki more amarcinki yarinya kiji dadinki da mijinki” wasu tarkace ta hada mata ta bata tace “bari na hada miki wadannan kisha Zaki dainajin zafin gurin zai washe yanzu”

Kofi ta dauko da nono a freegde ta zuba maganin a ciki ta karkada tabata tace “ki shanyeshi sannan ki sha wannan tsumin zakiji dadin jikinki sosai” shashashar ku ta bude ciki ta dirke magani tas ta koma ta zauna sukaci gaba da hirarsu.

Sai biyar mijin Zulaiha yazo ya dauketa sukayi sallama Hauwah me hannun kyauta turarukan da malamarta ta hada Mata ta bata cikin wadanda ta taho dasu sukayi sallama akan sai jibi zata dawo, sai lkcn ta samu damar sauka qasan Lameer na zaune a parlourn qasan yanata yiwa Fadwah wasa yaga fitowarta ya zuba mata ido yana mata murmushi.

Itakam qasa tayi da kanta Fadwah ta zame ta nufota ta washe baki tace “babena nayi missing naki bakije mun gaisaba yau” kwanciya yarinyar tayi a kafadarta shikuma ya janyota ta fado jikinsa ya sauke numfashi yace “kinyi kyau fiye da kullum babe sperm dina ya karbeki Allah yabani ikon bakishi kullum Allah yasa ke bazamu samu matsala dakeba”

Janyewa tayi a jikinsa ta dosana mazaunanta a kujerar tace “tabdi qatuwar matsala ma ai wlh ka dameni guduwa zanyi danma dai Aunty Zulaiha tace daga na jiya an dainajin zafi yanzu saura dadi” 

Mubaraka dake zaune ta hadiyi wani baqin ciki shikuwa gogan ya sake matsowa jikinta yace “ni dama dadi naji wai ashe har ihu na rinqayi Ina Kiran dadi zai kasheni oh su gulma anyi asara kuma kinsan ashe Hajiya na taji sanda nake ihun dadi gsky Babe na keta dabance” miqewa tayi a qufule tace “eh naji Lameer ai and dade ana ruwa qasa na shanyewa ba yau ka bara zalumtata ba ba yau ka fara cin amanata ba ince har Mata kake ajiyewa a garin da kake ko an fada maka bansani bane”

Ko kallonta baiyi ba ya dauke Fadwah ya sauketa a qasa yace “jeki kwanta Luvly” miqar da Hauwah yayi yace “muje ki tayani nayi wanka muyi sallah mu dora daga inda muka tsaya”Kama hannunta yayi suka shige suka barta tsaye da sakakken baki.

Zama tayi a kujerar dabas tana kallon jaririn hannunta tsoronta na qaruwa tunda ta haihu bayan daukar da yayiwa yaron a asibiti baiko qara kallonsa ba ko dazu data miqa masashi cewa yayi ta kwantar dashi, tsoronta yana qara nunkuwa a ranta tace “kardai fah ya fahimci wani abu”

Download>>> Bankada Complete Document

Shima a bangarensa ya kasa nutsuwa zuciyarsa cike take da tunane tunane tana ayyana masa abubuwa da yasa game da matar tasa da dan da ta haifa masa ya rasa meye yasa daya kalli yaron gabansa ke faduwa, ya rasa meye yasa bayajin digon son yaron a cikin zuciyarsa kamar yanda yakejin na Fadwah.

Zubewa yayi a gadon yana saqale da babensa yace “ki kwantarmin da hankali Babe bansan meye yake damuna ba na tashi da farin ciki ya rikide ya koma damuwar da bansan meye asalinta ba” shafa qirjinsa tayi a hankali tace “could down babe dama wani lkcn ana samun haka fah”

Bakinsa ya dora saman chest dinta yayi kissing nata yace “yaushe Zaki bani babyn da zanyi farin cikin zuwansa duniya inason ranar da zanganki da cikina kina zama da yan dabaru, a lkcn ne zan kaiki rugarku su Baffa suganki da jinin Kado a cikinki naga yaya zasuyi da ikon buwayi”

Shiru tayi ta lafe a jikinsa tace “inason ganin Gwaggona nasan itama tanason ganina” numfashi ya sauke yace “kin tabbata?” Daga masa kai tayi yace “ok zakije very soon amma sai mun dawo daga U.S.A da naso barinki anan zuciyata taqi nutsuwa gara duk inda nake mu kasance tare”

Miqewa yayi ya fara rage kayan jikinsa ya rage dagashi sai boxes ya kashe musu hasken dakin ya kunna lamp ya shige bargon tare da janyota jikinsa ta fara zillewa yace “don Allah kada kiyimin haka nayi miki qoqari 8 mouths kina hutawarki haba Hauwah” 

Kuka ta saka masa tace “zafi fah har yanzu nakeji a gurin kuma gurin kamar ciwo dazu da naje zanyi fitsari…” Kwantar da ita kawai yayi a jikinsa yace “ok shikenan yi baccinki kawai” yanajinta tana sauke ajiyar zuciya har bacci ya dauketa yayi musu addu’a yaja musu bargo”

Shikam ba bacci yayi ba saboda wata muguwar sha’awa dake cinsa mararsa tanayi masa ciwo sosai maganin da yasha daren jiya bai sakesa ba har yanzu daqyar a daddafe asuba tayi yanayin sallah ya dawo ya rinqa lallabata da kalamai yana fada mata bazataji zafin ba.

Daqyar yayi nasarar shawo kanta ta yarda jikinta na rawa ya fara romance nata bai dauki wani lkc ba yaga ta sakar masa jiki har tana tayashi yaji dadin hakan sosai shima ya rinqa kunnata saidai ya tabbatar yakaita qarshe sannan ya fara shigarta da dabara da farko bataji zafin ba saida ya saita kansa a ciki ta qanqameshi cikin rawar jiki tace “wai…. wayyoh Lameer zaz…zafi wayyohhh Allah na……..” 

Download>>> Fahimta Fuska Complete Document

A hankali ya rinqa bi da ita har ta haqura ta sallama masa yaji dadinsa yadda ya kamata cikin ransa yanajin dama wannan farin cikin ya dore musu shida babensa, itakam bayan ya zare jikinsa daga nata kwanciya tayi luf a jikinsa tana mayar da numfashi yanata zuba mata ruwan albarka.

Sun huta sosai sannan ya dauketa sukayo wanka ya rinqa lallabata saboda shikam yana tsoron ta botsare masa musammam yanzu da gdan nasu yake a cike da baqi, da dabara ya jata yana janta da hira har ta saki jiki sosai dashi suka shiga kitchen suka samawa kansu abinda zasuci.

Amma fah raki yananan tunda halittane shine yake daqusheta da yaji tace “washhh” sai yace “idan kika cika qorafi komawa zanyi nafiso ki horu sosai” hakanan takeyin Shiru bacci ya dauketa a jikinsa ya dauketa cak yakaita dakinta ya kwantar da ita ya shiga nasan ya gyara ya sake cire bedsheet din da suka bata.

Da kansa ya wankeshi yanajin nishadi da soyayyarta na qaruwa a zuciyarsa ko Ina saida ya gyara Mata ya shirya ya fita zuwa qasan lkcn takwas da kwata gaisawa sukayi da kakar mubaraka da taketa binsa da kallon mamaki.

Shafa kansa yayi yace “ban fito da wuri ba Kaka inada mara lfy ne yar uwartata itama ba lfy ta isheta ba shiyasa ban samu fitowa da wuri ba” itadai tsohuwa batace komai ba saboda ba huruminta bane dama Mubaraka ce ta dameta da mitar yanacan yana shan soyayya da matarsa ya manta dasu.

Shassheqar kukan da Lameer yaji a can qarshen gadon yasashi juyawa ya kalleta ya haura gadon ya karbi Muftahu a hannunta ya zuba masa ido gabansa na faduwa yace “bansan meye yake damunki ba kinsa kishi a ranki wanda idan kikayi wasa zai zama sanadin rabaki da duk wani walwala naki”

Ajiyar zuciya tayi tace “dama dolene kake daukata mahaukaciya mana dolene kake daukata bansan abinda nakeyi ba”

Shidai bai bari mgnr tayi qarfi ba ya tashi ya fice yace “zance gurin wani me magani a Doguwa don Allah ki kula da Hauwah yarinya ce Koda yake nasan Zulaiha ma zatazo.

Ficewa yayi ya sake komawa bangaren Hauwah ya zauna a gefenta ya kamo hannunta yace “zanje Doguwa insha Allahu bazan dadeba magani zan karbo gurin wani mutum da Salees ya samomin lbrnsa, bata jaba tayi masa addu’ar dawowa lfy yayi kissing nata ya fice yana daga mata hannu.

Daqyar ta tashi saboda ciwon da jikinta yakeyi ta dan gyara parlourn sama sama duk da dama ya riga ya gyara ta dauki mayafinta ta yafa ta sauka qasan a wahalce tayi saa sun dawo parlourn qasa ta zauna suka gaisa da kaka Fadwah ta taho gurinta.

Daukarta tayi ta dubi Mubaraka ta gaisheta daqyar ta amsa ta miqa hannu zata dauki jaririn tayi saurin riqe abinta tace “ah haba yarinya ki jira lkcnki yazo kema ki dauki naki ai naga ya dage so yake sai yayi miki cikin Koda yake na gaba ai yariga yayi gaba banza dake”

Itadai jiddah bata iya kulata ba saboda zazzabin da takeji a jikinta sunanan zaune zaman kurame sai Hauwah da Kaka suke Dan taba Hira lkc zuwa lkc Kaka tana mamakin mugun halin jikar tata ita bataga laifin namiji ba idan yanada halin ajiye mace sama da daya ba don ya ajiye amma Mubaraka ta dauki qunci ta dorawa kanta.

Sai wajen 11:00am Hajiya ta iso gdan ita da autanta tunda taji tsayawar motarsu gabanta ya fadi, hakadai ta zauna har suka iso anata gaisawa shikuwa hankalinsa yanakan matar yayan nasa da kullum yake kwana da tunaninta.

Download>>> Kwana 24 Complete Document

Zamewa Hauwah tayi daga kujerar ta gaida Hajiya ta kalleta a qasqance tace “me kuma wannan takeyi anan?” Tabe baki Mubaraka tayi tace “uhm inaji zaman sa ido tazo” dariya Hajiya tayi Zainab tace “lallai fah sa ido to atashi abamu guri tunda ba fadar tsoho bace.

Jikin Hauwah yayi matuqar sanyi ta miqe a gajiye idanunta ya ciko da qwallah ta nufi qofar da zata shigar da ita bangarenta sukaja tsaki a tare tare da qwashewa da dariya Hajiya tace “don Allah jibi yanda take tafiya a wani tattale wai ita miji ya kwanta da ita ko uban waye baiji abinda tajiba”

Duk da haushinta da muneef yakeji Saida yaji babu dadi akan abinda akayi Mata yace “haba Hajiya kullum sai ki rinqa abu kamar wata yarinya wannan bafa girmanki bane zaki zubarwa da kanki mutunci ne a banza kisa yarinya qarama ta rainaki inama ruwanki da tsakaninta da mijinta ne wai don Allah”

Daquwa ta watsa masa tace “kaima saina sallama mata tunda duk sallamammu na haifawa duniya nifa kawai tsanar yarinyar nan a jinina take bazan taba sonta ba har abada” 

Itakuwa Jiddoh dakinta ta shiga ta fada saman gadon ta fashe da kuka sosai kalaman na surukarta suka kashe Mata jiki ta rasa meye yasa kullum Hajiyan Lameer bata fadan alkhairi akanta kullum cikin jifanta da mugayen kalamai take.

Yini tayi surr a kwance zazzabinta ya tsananta har wajen magrib tana kwance, daqyar ta iya miqewa tayi sallah sannan ta dawo parlourn ta kwanta ta rufe jikinta da hijjab dinta tanajin sanyi yana ratsata bude qofarsa taji ta sauke numfashi tare da dagowa ya tako da sauri yace “lfy meye kuma Babe?” Fashewa tayi da kuka tace “tun tunda ka tafi kaina da cikina yake ciwo inajin kamar zan mutu” 

A gigice yace “amma bakida lfy gidan nan cike da dangina a rasa wanda zai kirani ya fadamin” fita yayi yana masifa ya sauka qasan ransa bai taba baci irin na yau ba ya rinqa qwala musu kira yana bala’i fadi yake “saboda tsabar an rainani an mayar dani dan iska ban isa na kafa doka a gdana a bita ba to wlh anyi kadan ayimin wannan iskancin a gdana, itama fa matatace kuma sonta nake fiye da yanda kuke zato da kowa zan iya keta riga akan lamarin daya shafi Hauwah tsabar wulaqanci jiya batada lfy bata fito ba kun rinqa kirana Kuna fadamin matata munafuka ce taqi fitowa cikin dangina ayi Hira da ita, yau taji dama dama ta fito kun koreta har kuna caccaba mata magana, kuma a rasa wanda zai bita yaganemin lfyrta hardake Hajiya bayan kinsan yarinyar nan amanace a gurina to wlh bazan dauki wannan iskancin ba daga yau kada wanda ya qara takomin gidana tunda zuwa kuke domin ku rabamin kan matana kun zabi wacce kukeso a ciki, saboda haka ku dauketa ku tafi da ita bana buqata wannan din da bakwaso ni ita nakeso” 

Duk wani wanda yake gurin saida cikinsa ya karta lallai ran maza ya baci yau ankai Lameer bango, miqewa sukayi sumsum suka fara ficewa bai jima ba ya dawo da gudu gudu ya haura saman ya daukota cak sai rawar sanyi takeyi ya fito da ita yasata a mota hajiya tabisa jikin motar ta Kira sunansa yayi saurin daga mata hannu yace “kiyi hqr Hajiya wlh bazan saurareki ba kece kike sabbabamin duk wani Abu da yake damuna a matsayinki na uwa kin dauki lalurata abar yayatawa a duniya kamar kaina aka fara nasani bantaba cemiki komai ba sannan kin fifita matar da take qarqashin ikona ni danki fiye dani still kina daure Mata gindi abinda takeso shi takeyi kin nuna mata banada wata daraja a gurinta haka qanne na saboda haka ki dauketa ku tafi da ita wlh a yau dai bazata kwana a gidana ba kiyi Mata daki a gidanki ki kula da ita samada wacce nakeyi mata” yana gama fadin haka ya figi motarsa a guje ya fice daga gdan………..

Download>>> Macizai Ne Complete Document

Back to top button