Uncategorized

Matar Hariji Page 61-70 Hot Romantic Hausa Novel

Lameer dake shigowa ya tsaya ya zuba musu ido tace “yawwa babe wlh kajawa wannan wawan qanin naka kunne ya fita daga harkata banason gulma da munafurci yazo ya wani kafeni da ido dubi yanda ya tsoratamin yarinya nifa banason shisshigi wlh rashin mutum babu ruwana ni”

Figar Fadwah tayi taja uban tsaki tayi shigewarta dakinta ta ajiyeta a saman gado tace “aikin banza mutum sai shegen sa ido” wasansu sukaci gaba dayi.

Duban Muneef Lameer yayi yace “meye ya hadoku da itane?” Wani takaici ya hadiye yace “nima ban sani ba wlh”

Murmushi yayi yace “kayi hqr kasan yarinya ce” wani nunkin takaici muneef yaji ya taso masa wai wannan yar mitsitsiyar yarinyar data waye a gabansa itace take caccaba masa mgn saboda tasamu daurin gindi gurin mijinta bai Isa yace komai ba hakanan ya juya ya nufi upstairs din.

Koda ya sauka bai tsaya ya saurari Mubaraka da ta hade kai da gwiwa taketa sharbar kuka ba yayi ficewarsa daga gdan saboda tafasar da zuciyarsa takeyi, tanaganin ya fito ta sake rushewa da tana dafe inda Lameer ya mareta saboda kawai tace saidai yabar gidan da Hauwah bazata iya ganin wannan iskancin nataba.

Download>>> Dr. Bobby Complete Novel Document

Ta jima a zaune a gurin komai ya rikice mata daqyar ta tashi ta shiga dakinta ta cire kayanta ta kwanta tanata rera kukanta, kiran wayarta yasata tashi zaune daqyar ta daga tana ganin sunan Muneef ta kara a kunnenta yace “yarinyar nan taci uwar rashin mutunci waini tacewa wawa a gaban yaya amma bai iya cewa komai ba harma tana cemin zatayimin rashin mutunci wai nine maye kuma Yaya yana kallo qarshe ma dariya yayi yacemin nayi hqr yarinyace” 

Haɗiye kukanta tayi tace “nifa dukana yayi abinda Bai taba yiminba mari har uku saboda na zageta nace Mata qazama kucaka baqauyiya” hawaye ta share tace “wlh bantaba tunanin Lameer yanada zafi haka ba har cemin yayi indai bazan zauna da matarsa ba saidai ni nabar masa gdansa wai baitaba farin ciki da aurena ba kullum baqin ciki nake qunsa masa”

Haka suka rinqa gulmarsu daga qarshe suka fara video sex saida suka gamsar da junansu.

Tana shirin ajiye wayar ya bude qofar ya shigo ya zuba mata ido tube haihuwar uwarta tayi saurin rufe wayar ta turata cikin shirginta, nazarinta yakeyi sosai yana mamakin yanayin daya tarar da ita a ciki juyawa yayi yace “idan kin gama abinda kikeyi ki kawomin coffee dakina” 

Batace masa qalaba ya juya ya fice ya shiga dakinsa ya shiga wanka ya kwanta yana danne²nsa da wayarsa.

Ta jima kafin ta shigo cikin shirinta na bacci dauke da qaramin set na coffee ta ajiye masa a saman table din ta zauna ta zuba masa ido ko kallonta baiyi ba ya ya miqe ta zuba coffee din a cup ya dauka har yakai bakinsa ya kurba ya zuba mata ido yana nazarinta gabadaya batada walwala tasa kishi a ranta duk ta zuge.

Tasowa yayi ya zauna kusa da ita ya shafa cikinta yace “ya bby na?” Haɗiye wani yawu tayi cike da fargaba tace “la…lafiy…..” Kukane ya qwace mata ya kalleta yayi murmushi yace “kin dorawa kanki kishin babe aranki ita batama san kinayi ba bata damu dakeba kin damu da ita meye yasane?”

Kuka ta sake rushewa dashi tace “marina fah kayi saboda ita kaje ka daukomin yata Lameer ban yarda da zamanta a gurin makirar yarinyar nan b…” 

Saurin dakatar da ita yayi yace “karki shiga tsakanin yata da matata itama uwarta ce kulawar da zata samu a gurinta bazata samu irinta a gurinki ba saboda haka ki tsaya a matsayinki keba abin alfaharine a gurinki ba ta kama yarki ta riqe miki kullum Babe batada mgnr data wucce Fadwah nasan ba saboda kowa ta baro makarantarta ta biyoni Kano ba sai saboda Fadwah”

Tabe baki tayi tace “aidai nice na haifi abata ba uwar wani ta haifamin ba saboda haka dole abani abata wlh” miqewa tayi zata fita yabita da ido harta fice ya koma ya kwanta don yasan halin Hauwah duk bala’inta tafita.

Haurawa tayi cikin saa kuwa ta tarar da qofar a bude ta shiga parlourn ta zubawa parlourn ido abinda tunda take dashi bai tabayi musu ba shi tagani a parlourn manyan hotunansu shida Hauwah batasan sanda ta dauki cup ta jefi hoton dashi ba fuuuuuu ta nufi qofar dakin ta bude suna kwance tana rungume da Fadwah suna baccinsu cikin kwanciyar hankali sanye da baqar yalolowar rigar bacci ta baje gashinta a saman pillow.

Zuba mata ido tayi ko ita da take mace saida taji wani yarrr a jikinta balle kuma namiji, matsawa tayi tasa hannu zata janye Fadwah tayi saurin qanqameta ta fara shure² da qafa tace “nifa ka qyaleni nace ka tafi gurin matarka bazakazo ka dameni ba na gaji”

Fincikarta tayi da qarfi tace “ba tsinnanen mijin naki bane uwace tazo karbar yarta idan ba tsohon bafulacce ne ko tsohuwa me tallan nono da fura ta haifamin ba abani yata….” Ai bata gama rufe bakinta ba taji an shaqeta ta suka kama kokawa kafin kici wane wannan Jiddoh ta hada Mubaraka da bango ta hau kirbarta kamar Allah ya aikota babu kunya Mubaraka da taji wuya ta kama zunduma ihu.

Ihun ya rinqa jiyowa sama sama ya tashi ya fito da sauri ya kasa kunnensa ya jiyo muryar Mubaraka ce taketa zunduma ihu tana neman dauki da gudu ya nufi bangaren Hauwah yyana shiga yatarar da Hauwah tanata nadarta duk ta yaqushe mata fuska da faratanta.

Da sauri ya matsa ya janye Hauwah daga kanta yace “ya salam Hauwah meye hakan me kikeson yi bakiga abinda kikayi mata ba bakida hankali ashe Zaki kama dukan me tsohon ciki….” 

Download>>> Attajiri Ko Almajiri Complete Novel Document

Rushewa tayi da kuka ta zame daga jikinsa ya matsa ya daga Mubaraka takaici kamar ya kasheshi wai duk girmanta ta tsaya Hauwah ta yimata wannan mugun dukan ko kunya babu sai kuka takeyi, takaicine yasashi daka mata tsawa yace “dallah malama fice mata daga daki godai godai dake ki tsaya wannan yarinyar ta kama dukanki kina ihu har masu gadi sunajinki don abin kunya”

Miqewa tayi ta matsa zata dauki Fadwah Hauwah tayi saurin miqewa ta  dauke yarinyar tace “wlh bakeba ko ubanta bai Isa ya rabani da itaba a yau indai irin wannan yarinyar ce zakiyimin gori akanta ai nima macece  saurin me kikeyi abinci ne inaci saboda haka kowanne lkc nima zan iya haihuwa ko babe?”

Harararta yayi ya nunawa Mubaraka hanya yace “fita muje kekuma bata yarta” qanqame Fadwah tayi ta dauki zani ta goyata tana kuka tace “wlh bazan bayar da itaba nima sai kayimin alqawarin zakayimin ciki na haifi nawa a daina yimin gori gashinan saboda bakasona ka tsaneni ita har kakuma bata wani babyn amma ni kaqi bani abinda zanci na samu ciki”🤔

Wani gumine ya karyo masa ya kalli Mubaraka da take tsaye qiqam yace “muje Mmn Fadwah ke kina da hankali wannan kiyi mata uzuri yarinya ce…” Tsalle tayi ta dire a gefe tace “tabdi wai yarinya ai wlh ko digon maniyyi ce saita bani yata” kanta Hauwah tayi yayi saurin riqeta tace “nikuma yau naga ubanda zai rabani da ita”

Dafe kansa yayi tare da cewa “ya salam wai duk cikinku babu wacce zan fadawa taji ne” tabe baki Hauwah tayi tace “wlh kuwa nidai baji zanyi ba idan anaso nabada yarinyata to aje  a siyomin abinda zanci nima cikina yayi qatoto na haihu idan ba hakaba kuwa na fara fashin yara a unguwar nan”

Haukan Hauwah fah yafi qarfin sanin Lameer ya rasa yanda zaiyi dasu dukkansu ga wata muguwar gajiya dake damunsa agogo ya kalla yaga goma harda rabi dabara ta fado masa ya matsa kusa da Hauwah ya tsugunna yace “don Allah badon niba ki bata yarta insha Allahu kema a daren nan zan baki naki babyn” 

Murguda masa baki tayi tace “cabdi ni zaka yaudara ka mayar dani lusara ai wlh yau indai kaga nabada yarinyar nan to naga ka fita kaje ka siyomin nima naci cikina ya fara zama qato dama ai kwanaki Dana tambayeka cemin kayi saina fara period kuma naga wata uku kenan da fara period dina…”

Dora hannu aka yayi yace “nikam na shiga uku da tonon silili naji ki bari gobe zan siyo miki” wani murmushi da tayi ta matsa ta kashe sweech din dakin tace “dan Allah babe idan kun fita ku rufe mana daki kuma gobe ko mutum yaqi ko yaso dole ya hadomin kayan yata, hmmmm uhmmm kama rainamin hankali baqin wayonka wanne ne bansani ba”

Juyawa yayi ya kalli Mubaraka yace “kije zan kawo miki yarki” takaici ne yasata fita taja qofar da qarfi tace “oho dai ta baya ta rako nikam nayi gaba” matsawa yayi ya zauna a kusa da ita yace “naji zan baki baby wlh nayi miki alqawarin a daren nan kome zanyi insha Allahu saina baki babe kin yarda?” 

Kada masa Kai tayi ta kwantar da kanta a jikinsa tace “ni Ina ruwana nidai kawai abani a huta” murmushin tausayin kansa yayi ya miqe yace okay   jirani Ina zuwa” fita yayi ya nufi gidan abokinsa Salees a motarsa dake darene babu yawan abin hawa yasa nandanan ya isa gdan ya kirashi a waya ya fito.

Gumi yake sharewa sosai duk da A.C motar amma ya jiqe, Salees ya dubeshi yace “na tsorata da kiranka a wannan lkcn Captain” gumi ya sake gogewa yace “akwai matsala ne Saleesu wlh rigima ce ta kacame a gidana na rasa ya zanyi nayi maganinta” nan ya zayyane masa komai.

Mamaki ne ya cikashi yace “au kai dama kawai rabosu kayi da yarsu dan kasata a gaba kayita kallo? Waikai Lameer yaushe zaka zage ka nemi magani ne babu wani ciwo fah da bashi da magani ace kana zaune namiji har namiji amma matanka suke kawo maka irin wannan qananun rainin?” 

Download>>> Budurwar Mijina Complete Novel Document

Shafa sumarsa yayi ya dauke qwallar idonsa yace “bazaka ganeba Salees Ina neman magani wlh amma kullum abin kamar gaba yakeyi nifa nafi alaqanta hakan da halitta tace a haka kawai nidai yanzu idan kanada wani taimako kayimin don Allah na raba raini da yarinyar nan wlh tunda ta kafe idan ba bala taji ba bazata bata yarta ba”

Shiru Salees yayi nadan lkc sannan yace muje Sokoto road akwai wani coursing dina da yake da irin wannan case din baya rabo da magunguna saboda abin ya zame masa jiki” suna tafe suna hira har suka isa cikin saa kuwa suka sameshi yana gari sukayi masa bayani aikuwa ya bashi wasu qwayoyi uku yace ya hadiya kafin yaje gda zaiga aikinsu sannan ya basa wasu package guda da wani syrup yace ya rinqa sha kullum da safe zai taimaka masa sai wani cream shima da zaike shafawa dick dinsa kudin kayan kawai dubu dari da talatin a take ya caketa cike da farin ciki ya juya gida, ai tunkafin yaje gida ya farajin wani yam² a jikinsa nandanan yaji makaman yaqinsa sun fara wani zabura……………..

Daqyar ya iya kai kansa gdan yayi parking ya shiga babu kowa a parlourn kasancewar dare yayi sosai kusan shabiyu da kwata, part din Mubaraka ya shiga yana shiga kuwa ta miqe tace “ina yata?” Zama yayi yace “zan kawo miki yarki amma da sharadi itama dole ayi Mata abinda takeso dama tunda kuke baku taba zama tare ba saboda haka kiyi hqr yau da gobe ta zama ranarta qila Allah yasa na bata nata sai na huta tunda kema girmanki iya jikinki ne”

Tabe baki tayi tace “nifa duk wannan bai dameni ba idan kaga dama ma inka tafi karka dawo Amma dai a kawo yata wlh”

Ajiyar zuciya yayi yace “ok bakida matsala ya fice da sauri ya nufi part din Hauwah ya bude sakin ya shiga ya kunna lamp din dakin tana kwance hankalinta kwance tana baccinta rungume da Fadwah ya sauke numfashi yanajin yanda mararsa ke daurewa ya sanya hannu ya bambare yarinyar a jikinta takuwa bude idonta da sauri yayi mata murmushi yace.

Ai kince idan na siyo miki abinda zakici kiyi ciki zaki bata yarta to na siyo miki ki jira nakai mata ita sai nazo nabaki a nutse, da farko qin yarda tayi saida ya hada mata da dabara ya nuna Mata magungunan yace sune yanzu zai dawo ya bata, aikuwa sakaryar saita yarda tana kallo ya fice da yarinyar itama ta fito parlourn ta tsaya tana jiran shigowarsa.

Download>>> Yar Harka Complete Novel Document

Bai bata lkc ba ya dawo ya kama hannunta yace “muje dakina na baki haqqinki tunda kin buqaci abinki” zugwi² tabisa suna shiga ya dannawa qofar key ya zaunar da ita a saman gadon yace “jirani nayi wanka na dawo” takuwa zunburo baki tace “wai sakayita jawa mutum aji saboda ya nemi haqqinsa ni wlh banason irin haka”

Dariya ta bashi sosai yaji tausayinta saboda ya fahimci ita inda ta dosa ma daban da inda ya dosa, bathroom ya shiga ya cire kayansa ya jima yana qarewa dick dinsa kallo shi kansa ya tsorata da yanda yaga ta miqe sambal dama gata babu ta inda ta samu tawaya kota wajen kaciya a miqe take cak.

Wanka yayi yanajin wani mahaukacin feel dabai tabaji ba tunda yake a rayuwarsa shi da kansa tausayin kansa yakeji da baisan irin wannan yanayin ba a ransa yana cewa “yanzu fah akai Wanda shi kullum a haka yake kasancewa cikin shauqi”

Wasu hawaye suka zubo masa ya daura towel ya fita yana tsane jikinsa, tagumi tayi ta zuba masa ido har ya gama ya dauki turare ya fesa ya take sumarsa ya matsa gabanta ya riqo hannunta jikinsa yana rawa yace “me kikeso kici kafin mu kwanta?” 

Shiru tayi ya zauna kusa da ita ya janyota jikinsa ta shige jikinsa tana shafa nipples dinsa da yariga ya sabar Mata da shansu da wasa dasu tace “ni kawai abun zaka bani matarka ta daina yimin gori ai dama nasan ba sona kakeyi ba shiyasa kaqi bani har saida aka fara yimin gori…”

Maganarce ta maqale saboda wani irin tsuma da taga jikinsa yanayi yana  danna kanta saitin nipples dinsa ta kama da sauri ta fara tsotsa ya saki qara tare da zamar da ita saman gadon ya fara lalubar qirjinta yana shafawa a hankali yana sauke numfashi ita kuma tana qara narkewa a jikinsa saboda zuwa yanzu tasan dadin wannan harkar duk gidadancinta saida yayi nasarar koya mata romance da wasu abubuwan.

Sun jima suna wasanninsu saida yaji ta cika bamdam da ruwa sannan ya zare towel din jikinsa saboda sanin halinta yasa bai bari ta fahimci meye yake shirin yi ba ya dora bakinsa akan nata yasa hannunsa yana wasa da gabanta ita sauke masa nishi tana sake tura masa yayi dabarar zarewa tare da maye gurbin yatsan nasa da joystick dinsa.

Tayi saurin zaro ido tare da qoqarin tsuke qafarta amma babu dama shikuwa jikinsa rawa yakeyi yana dannawa a hankali yana zarewa yanajin yanda mararsa ta jiqe jagaf da ruwan dadinta me dumin gaske baisan santa ya danna dick dinsa da qarfi ba ta kuwa cije lebansa saboda azaba yayi saurin janye bakinsa daga nata yanajin yanda penis dinsa take kutsawa hawa hawa kamar step din bene.

Tureshi takeyi tana qara datse haqoranta saboda azabar da tunda uwarta ta haifeta bata taba riskarta ba tana jijjiga kai jikinta na rawa amma ta kasa motsa komai na jikinta kasancewar qarfin ba daya ba.

Wata zungura da yayi matace tasata sakin wani ihu tare da kakarin amai, shikuwa gogan yayi nisa sai nishi yake yana Kiran “wa… wayyohhhh Babe dam… Haka akeji haka dadinki yake ohhhhhhh babe dadi wayyohhhh Hajiya ta ahhhhhhh Alh na….” Baisan babe tuni ta dade da nisa da duniyar da yake ciki ba ranta yana tsakanin sama da qasa yana lilo ko ya fado qasa taci gaba da rayuwa ko kuma yayi sama gobe a tashi da jana’izarta.

Sosai yayi qara’in rayuwa a wannan dare yayi budurinsa son ransa inda ita kuma Mubaraka ta kasa tsaye ta kasa zaune har bangaren Hauwan ta hauro daidai lkcn Hauwah ta saki ihun nan ta matsa gaban qofar taji yanda yake gurnani yana kiran Babe dadi yanata faman ambaton Hajiya Alhaji.

Tunda ta zube a gurin mararta ta riqe saboda tashin hankali da baqin kishi tafi awa daya tana fama da azabar zuciya data fili bayanta da mararta ciwo kamar ranta zai fita ga ihun mijin nasu da take jiyowa yana ta fadin dadi zai kasheshi sosai tayi data sanin haurowa domin jin qwaqwaf din.

Download>>> The Governor Wife Book 3 Complete Document

 Tabbas yau zarginta yakau ashe itace baya buqata baya sauke mata haqqinta saboda qiyayya ashe kamar yanda qaninsa yasha fada mata sharholiyarsa yakeyi tun kafin yayi aure, ashe gaske ne mata yake rabawa kuzarinsa, yau gashi taji zahiri da kunnenta a cikin gdanta rashin hqrnta yaja Mata jiyowa kanta bala’i.

Tun tana tunanin ciwon zai lafa ta rarrafa ta koma bangarenta harta fawwalawa Allah komai tasan yau kashinta ya bushe gashi talatainin dare bare tace zata Kira wani ya kawo mata dauki……………..

Daqyar ta lallaba da rarrafe ta sauka daga step din banen ta zauna a tsakiyar parlourn tanata juyi azaba ta isheta tanata murqususun azaba ga neman agaji babu me agaza mata.

Lameer bai samu kansa ba sai bayan dogon wani lkc ya fara dawowa hayyacinsa ya kwanta luf a jikinta yana shafa sumar kanta.

A hankali ya janye jikinsa daga nata ya koma ya kwanta yana mayar da numfashi har yanzu jikinsa bai daina rawa ba saida ya kusa 30 minutes sannan ya dawo normal ya tashi zaune yakai hannunsa ya kunna sweech.

Zuba mata ido yayi yana tunanin abinda ya kamata ma yayi mata yasani ko baa fada masa ba yayi Mata barna, miqewa yayi ya shiga bathroom ya hada ruwa me dumi ya zuba magani a ciki ya koma ya daukota cak kamar gawa yazo ya sanyata cikin ruwan.

Motsi bai samu arzikin tayi ba balle yasa ran zata farfado hankalinsa bai qara tashi ba saida yaga ya gama gasata ya fita ya gyara gadon ya canye bedsheet din da ya baci kaca² ya share hawayen tausayinta ya shimfida wani ya koma ya daukota ya sanya mata wata rigar ya kwantar da ita.

Shima wankan yayi ya dawo ya zauna ya rinqa danna mata qirjinta can yasamu yaji numfashinta ya fara dawowa a sannu har ya daidaita ta sauke numfashi a hankali ta bude idonta sukayi ido biyu dashi zaune a gefenta, hannu ya kawo zai tabata ta kuwayi saurin rintse idonta jikinta na rawa.

A hankali cikin sanyin jiki yace mata “sannu kiyi hqr kinji” kada masa Kai tayi cikin kuka ta rinqa nuna masa qofa ya sunkuyo daidai kanta yace “me kikeso nayi miki?” Qofa ta nuna yayi ajiyar zuciya yace “in fita hakan yayi miki?” 

Daga masa kai tayi yace “ok kiyi baccinki gobe zankira likita ya dubaki” batace masa qalaba yaja Mata duvet ya rufeta ya kashe mata fitilar ya fice, tunda ya fita ta keson miqewa takasa sai aikin kuka tanaja masa Allah ya isa aranta da haka har bacci ya sake dauketa.

Yana fita qasa ya sauka domin dauko system dinsa a dakinsa na bangaren Mubaraka me zai gani, a kwance ya ganta male male a qasa tanata riqe ciki tana ihu, gabansa ya fadi ya matsa da sauri yace “subhanallahi meye hakan ke kuma?” Matsawa yayi ya dagota ta riqeshi tana kuka tana cewa.

“Wayyohh Allah Lameer cikina zan mutu na shiga uku na” roqeta yayi da qarfi yana kallon qasanta yanda jini ke zuba yace “me jini Mubaraka” ya fada cikin tashin hankali tare da direta da sauri ya nufi inda ya baro ya bude qofar ya shiga ya dauko wayarsa ya fito da sauri.

Kinkimarta yayi yasa a mota suka fice daga gidan asibiti ya nufa da ita yana zuwa sukazo suka shiga da ita ya dauki wayarsa ya kira Hajiyansa, saida tayi ringing sau uku sannan aka daga ya sanar da ita abinda yake faruwa, a gigice tace “ok gamunan”

Hankalinsa ya kasu kashi biyu ga jiddah daya baro itama tana buqatar tallafi ga wannan me labour din, duk ya matsu ya koma gurin Hauwah.

Su Hajiya zasuzo zasuzo basuzo ba sai bayan anyi sallar asuba suna isowa tana haihuwar danta namiji.

 Suna gaisawa nurse din ta fito tayi musu albishir fara’arsa ta fadada yayiwa Allah godiya shikuwa Muneef daya kawo su Hajiya banda yaqe babu abinda yakeyi lkcn da Nurse din ta fito da jaririn Lameer yayi saurin karbarsa ya yaye towel din da aka nadesa.

Karanta Littafin : Macijine Shi Complete Novel

Gabansa ne yayi wata muguwar faduwa ya dago da sauri ya kalli Muneef ya sake kallon yaron ya sake kallon Muneef shima Muneef din shi yake kallo nasa gaban yana faduwa suka sauke numfashi lkc daya ya taka a hankali yace “hajiya gashinan Muneef yayi masa huduba zanje gida na baro Babe itama babu lfy” 

Su kansu iyayen mamakin tsananin kamar sukeyi duk da kasancewar ba abin mamaki bane amma kamar tayi yawa hasken idanun yatsun da komai na yaron na Muneef ne babu ta inda ya dauko kama da Lameer Hajiya ce ta sauke numfashi wani abu yana dawo mata amma sai tayi saurin kawar da tunanin da cewa “au dama da tamu dakai dan ubanka jeka zanzo gidan na sameka gaka gata tayimin bayanin dalilinta na zagin Muneef Kaine ka bata damar yiwa kowa rashin kunya ko kuwa halinsu na haye zata nuna mana”

Alh ne yace “wai meye ya faru ne?” Juyawa Hajiya tayi tace “wai fitsararriyar yarinyar nan ce jiya ta qarewa auta tanadi a gaban sullutun yaron nan amma ya kasa cewa da ita komai” 

Murmushi Alh yayi yace “Kema dai Hajiya da shiga shirgin da babu ruwanki kike banda abinku Hauwah ai yarinya ce rainonta Magaji yakeyi har yanzu kuma ma banda son dorawa kai damuwa irin naki Muneef ai qaninta ne tunda qanin mijinta ne” 

 

Shidai Lameer gaba yayi ya qyaleta tanata sababinta saboda hankalinsa yanakan Hauwah baisan halin da take ciki yanzun ba, mota yaja ya nufi gdan zuciyarsa cike da zullumin tujararta.

A yanda ya tafi yabarta haka yaje ya tarar da ita gabansa ya fadi ya haura gadon da sauri ya yaye bargon ya dagota ta bude idonta da suka kumbura sosai saboda kukan da  tasha ta qoshi ga jikinta da ya dauki mugun zafi yace “zazzabi Babe sannu” wayarsa ya daga ya kira number Salees ya sanar dashi abinda ke faruwa.

 Aje wayar yayi ya kwantar da ita ya cire mata komai na jikinta ya jiqa towel ya fara danna mata jikinta a hankali tana sauke numfashi tana binsa da kallo idonta nata shararar hawaye.

Jiddoh bakin tsiwa ya mutu ba baka sai kunne tayi danasanin cewa saiya siyo mata abinda zataci ta samu babe sai yanzu maganar qawarta indo take fado Mata da dake fada mata ashe tanan ake samun ciki har a haihu da kanta ta tsinewa gidadancinta daya kada barinta ta waye ta gane abubuwa dabata yarda wannan tsautsayin ya fada Mata ba………….

Back to top button