Uncategorized

Matar Hariji Page 51-60 Hot Romantic Hausa Novel

 

__________

Qasa tayi da kanta cike da kunya ya sanya hannunsa ya dagata cak ya bude wani daki ya shiga da ita ya kwantar da ita yace “ki kwanta bari naje na nemo mana abinda zamuci” juyawa yayi ya fita bai jima ba ya dawo.

Ledoji ne a hannunsa ya ajiye ya matsa ya dagota yace “tashi kici abinci sai kiyi baccin” tashi tayi ta sauko ya bude farfesun bindin saniya da kunun gyada sai wani hadadden cake, da kansa ya rinqa ciyar da ita Saida ya tabbatar ta qoshi sannan ya tashi ya fice.

Office dinsa ya wucce bai shigo gidan ba sai biyar na yamma abincin rana na aikowa yayi aka kawo mata, yanda ya tafi ya barta haka ya dawo ya tarar da ita tana zaune a falon ya zuba mata ido yana kada kai a ransa yace “ita komai bata iyaba”

Matsawa yayi ya kamo hannunta ta miqe firgigit tace “sannu da dawowa” murmushi yayi yace “yawwa amma bakiyi wanka ba meye yasa?” Shiru tayi saida ya qara cewa magana nakeyi miki ko babu halin amsawa?” Kada kanta tayi tace “ai baka nunamin bayin ba ni kuma bansan inda yakeba”

Miqar da ita yayi suka shiga ciki ya manna da jikinsa sosai yace “ina feels naki sosai babe” batace komai ba suka shiga bathroom din ya hada mata ruwan yace “maza kiyi wankanki bari na shiga kitchen na nema maki abinda zakici da dare gobe dai insha Allah zan nemo miki mai aiki da zata rinqa koya miki abubuwa”

Dariya tayi tace “me zata koyamin?” Shafa fuskarta yayi yace “girki da kula da gda” yana fadin haka ta kwanta a jikinsa tace “ni…ni saidai kayimin wankan hannuna ciwo yakeyi kuma ai dama Kaine kakeyimin dai ko” 

Karanta Littafin>>> Yar Harka Page 41-50 Hot Romantic Hausa Novel


Bashi da yanda zaiyi haka ya cire kayansa ta zubawa faffadan qirjinsa Mai cike da gashi ido cikin shagala takai hannunta ta shafa qirjinsa tare da kama nipples dinsa tace “lahhhh Kado ashe kaima kanada nono?” Kallonta yayi cikin mutuwar jiki yace “kada ki jiqamin aiki Hauwah yau inajin wani yanayi a jikina” 

Dauke hannunta tayi tace “to naji muje kayimin wankana” da haka suka shiga bathroom din din ya hada ruwan wankan ya cire Mata kayanta gabansa na faduwa yakai hannunsa ya kama boobs dinta tayi saurin ture hannunsa tace “na fada maka ka daina tabamin abubuwana Allah idan ka qara ko hmmm

Kallonta yayi da runannun idanunsa yace “zo kiji wani abu fa” matsawa tayi ya zame wandonsa batare daya bare ta lura ba ya dauki hannunsa ya dora saman penis dinsa tayi saurin kallon inta hannunta yake tare da kallonsa gabanta na faduwa tace “wayyohhh Allah na Kado wannan sukukun fah?” 

Mannata yayi da qirjinsa jikinsa na rawa yace “dama nayi miki alqawarin zan nuna miki bindira ta duk ranar da mukayi aure ko?” Daga kanta tayi cike da firgici yace “to itane wannan take buqatar taimakonki kiyimin wasa da ita har na kawo ko kuma nasamiki ita a farjinki”

Saurin qanqameshi tayi ta fashe da kuka jikinta da komanta na rawa wanda shikuma hakan ya zama kamar turashi takeyi wani dadi yakeji yanda dukiyar fulaninta ke gugar gashin qirjinsa tace “wlh Allah tsoro nakeji don Allah kada kace zaka sakamin ita ni tsoronta nakeji kado idan kasamin wannan zindariyar mutuwa zanyi…”

Rufe Mata baki yayi yace “bazaki mutu ba sai kwananki ya qare nima son samuna na barki ki girma ki nema da kanki amma yau kamar bazan iyaba” yana fadin hakan ya dagata cak yasata cikin ruwan yana fuszo numfashi yana yana rirriqe cikinsa da haka aka gama.

Download>>> Bakar Inuwa By Billy Abdull

Ya dauketa ya azata a gadon yabita ya danne tare da kama nipples dinta yana murzawa ta fashe da kuka shikuma yayi saurin rufe mata baki yaci gaba da sarrafata da kukanta da komai bai kulata ba saida ya samu nutsuwa ya fitar da abinda ya damesa a matse matsin cinyarta.

Yaja numfashi ya shafa kanta yace “matsoraciya duk tsoronki watarana sai ta shigeki har tasa qwai kin qyanqyashe Mata abunta” turo baki tayi tanaci gaba da kukanta tace “ni ka gogemin wannan majinar daka zubamin a cinyata me shegen zafi kamar ruwan zafi kuma… Kuma Allah ya saka min”

Sake cafkarta yayi ya buda qafarta ya nutsa yatsansa cikin vulvo dinta ta saki ihu yayi ajiyar zuciya yanda yarinyar take da ruwa yana burgeshi bakamar jarababbiyarsa Mubaraka ba dasai ya hada da yan dabaru ruwan yake taruwa, kusan baisan meye yakeyi Mata ba shidai yanata juya hannunsa cikin ramin vulvo dinta.

Ya kama penis dinsa ya kwanta yayi Mata rumfa ya rinqa wasa da ita yana karkadata a saman tsankankanin gurin baidai shiga gabadaya ba amma ya tura kadan kuma tanajin zafi tanayi masa kuka tare da tureshi tanayi masa ihu kamar ranta zai fita saboda baqon gashin azabar da take karba.

Rufe mata bakinta yayi jikinsa yana mazari ya fara dannawa a hankali yana matsa nononta yana budata da yatsansa don ya samu damar shiga sosai, itakuma tana turjewa tana qanqameshi tana yaqushinsa tana gunji shikuma yana qara dannawa yana nishi yanda jikinsa yake rawa abin gwanin tsoro.

Dannawa yake amma ya kasa shigeta saboda qanqantar gurin abinka damai qarancin jarumta a tantanin farko na budurcinta kafin haqansa yakai ga cimma ruwa ya keta na biyun yakai qarshenta, shi nashi ruwan ya tsiyayo ya saki wani ihu tare da matseta a jikinsa dukkan gabobinsa hatta haqoransa rawa sukeyi ya shafa kanta yace “ki…kiyi hqr Hauwah banida kuzari kamar kowanne namiji amma duk ranar da na motsa bana iya controlling kaina

Kuka takeyi itama tanata zuba masa Allah ya isa wuta balbal bazata yafe mishi ba har kabarinsa yayita balbala da wuta, murmushi yayi yayi kissing dan qaramin bakinta a ransa yace “kina da sauran Allah ya isa yarinya.

Wani dadi da farin ciki ke ratsa zuciyarsa na murna duk da bai samu damar budata gabadaya ba Amma ko yanzu yasan ya dandana abinda ake dandanawa gskyr Salees da yake fada masa kullum cewa aishi ba aure yayi ba tunda bai bare file leda ba, “ashe irin nishadin da ake samu ma a daren farko damutum ta fara sanin budurwa daban ne da kowanne dare?” 

Ya  tambayi kansa yana zare jikinsa daga nata ta saki qara saboda azaba yadan dakata a hankali yace “sannu ashe na shigeki sosai” yana mgnr yana qara janyewa ita kuma tans yarfa hannun tana kuka me gunji.

Allah ya bashi saa ya zare jikinsa ya dagata ya nufi bathroom ya hada mata ruwan zafi yazo ya dauketa ya sanyata a ciki har yanzu kuka takeyi na azaba tace “kuma wlh saina fadawa Baffana kai dan isk…………”

Rufe mata baki yayi ya daure fuska yace “kada ki qara cemin dan iska zan fasa bakinki bantabayin iskanci ba sunnah ce nake qoqarin rayawa na lura idan ba kawar miki da gigin budurci nayi akanki ba bazakisan kin girma ba”……………

Karanta Littafin>>> Yar Harka Page 1-10 Hot Romantic Novel

Kukanta takeyi yanaci gaba da gasa mata jikinta tana rirriqeshi har ya gama ya tayata tayi wanka ya koya mata yanda zata tsaftace jikinta sannan sukayi alwala suka fito tanata sauke ajiyar zuciya, a haka sukayi sallar magrib da Isha ya tashi yayi shafa’i da wuturi.

Itakam kwanciya tayi saboda wani zazzabi da ya saukar mata, bayan ya idar ya dagata ya dorata a gadon yana yimata sannu itakuma sai qara langwabewa takeyi tana rawar sanyi, hankalinsa ya tashi matuqa babu shiri ya kira likitan office dinsu ya sanar dashi yana buqatar pen relief.

Yana gama wayar ya fita ya samo mata abinda zataci s kitchen, daqyar ya rinqa bata tana hadiya daqyar tana narkewa a jikinsa tana kuka shikuwa duk ya rude tsoro ya kamashi a ransa yace “dama ashe haka duk wata mace takeshan wahala a darenta na farko amma wasu suke sarayar dashi a titi?”

Bayan ya gama bata abincin ya miqe ya fita saboda jin da yayi ana taba qofar, ya bude suka shigo da likitan yayi masa jagora har dakin cikin harshen turanci yayi masa bayanin komai ya dubata sosai yace “kawai rashin sabone shiyasa Amma zata ware insha Allahu”

Magunguna ya bata tare da shawara sannan yace masa idan ya samu lkc yaje zai hadashi da wani likitan gargajiya, gdy yayi masa ya rakashi ya dawo suka shata filin dambe akan itafa bazatasha maganin bature ba saidai yaje rugarsu gurin Boka Bawa ya karbo Mata magani.

Kai abufa tun anayin na hankali har abu ya gagari kwandila ta rikice masa babu abinda takeyi sai kuka da surutai tana wani mimmiqewa, shikam wannan rana yayi danasanin tabata da yasan haka zata zame masa dama bai fara ba ya qyaleta yayita kallonta.

Ganin dai abin bana hankali bane yasashi fara yimata addu’a yana tofa mata tanata buge bugenta ya riqeta gam a jikinsa sun dauki tsayin lkc a haka sannan yaji ta fara keta gumi tana sauke numfashi ya kwantar da ita ya qara qarfin A.C ya zauna ya zuba Mata ido yana kallon kyawun surarta mace har mace sai gidadanci.

A ransa yana cewa wannan da ace kuma shidin wani cikakken namiji ne qila sai tayi sati tana aljanu, shima kwanciya yayi a gefenta ya rungumeta tsam a jikinsa da haka bacci ya daukesu, washegari lfy Lau suka tashi sai zazzabin dabai saukaba da kuma wani mugun tsoronsa da takeji.

Karanta Littafin>>> Macijine Shi Page 39-40 Hausa Novel

Excuse ya bayar a gurin aiki ya tsaya kula da ita takuwa narke ko miqewa yace tayi sai tayita kuka wai ita ciwo ya faffarkata ya yayyagata🤣

Kayy Lameer yana ganin tujara ko tabata bai isa yayiba saita rushe da kuka haka ya rinqa binta.

Kwanansu biyu a Lagos ya daukar Mata malama Salmah babbar macece mijinta ya rasu anan gaban quarters dinsu kadan to tanada ilimi sosai dan koyarwa ma take a wata secondary itace zata zama malamarta, duk wani Abu da yasan zaa buqata ya siya suka fara karatun addini dagashi har Malama Salma sunsha mamakin yanda ta iya tundaga izu daya har zuwa izu biyar duk wata aya da aka datso Mata saita cafe.

Gata Allah yayi Mata baiwar saurin fahimta ko a na bokon ma da wuri take gane abubuwa, bayan malamar ta gama ma ta tafi zama sukayi dashi yana qara koya mata.

Cikin abinda bai wucce wata gudaba ta iya rubutun hausa da karantawa duk abinda aka rubuta zata karanta, nan suka koma koya Mata turanci shima babu wata wahala ta fara iyawa ga karatun addinin shima shiga yake dake fresh brain dinta take gata gifted aikuwa yanajin dadin hakan sosai.

Gwanin dadi suke tafiyar da rayuwarsu da malamarta ta dauketa tamkar yarta ko girkin ma dayace zai kaita chattering school ta koya cewa tayi ya bari zatake koya Mata, idan suka gama karatun boko sai su shiga kitchen suyi girki kala daya da lemo shima don kada su cika ta kasa ganewa.

Duk bayan wata guda yake zuwa kano   yayi sati ya dawo cikin wata ukun abubuwa da yawa sun faru Jiddoh ta fara wayewa ta gegije ta fara zama babbar mace saboda bayayi mata kiwon mugunta kuma bai qara yunqurin kusantarta ba ko wasannin ma da yake dan koya Mata har yanzu kuka takeyi tanace masa iskanci ne.

Daqyar da taimakon Malamarta ta daina ce masa Kado ta koma kiransa da babe aikuwa tunda babe ta zauna a gabanta a gaban uban kowa kiransa takeyi da babe shima yace mata babe.

A bangaren Mubaraka ma Abu da dama sun faru harga Allah ita  mantawa ma takeyi da cewar mijinta yanada wata Matar bayan ita saidai idan farkanta daya kwallafa rai akan Baben yayan nasa yayi Mata mgn kasancewar shi yakan kirashi haka video call to wani lkcn idan yana gda zanganshi rungume da Hauwah din ko kuma yaji yana Kiran babe.

Hakance tasa kullum yake qara kwadaituwa da amaryar yayan nasa yakeso shima yaji abinda yayan nasa yakeji a jikinta.

Itakuwa Jiddoh harkan gabanta kawai takeyi Koda ya siya mata waya ma babbar gaske bata wani damu da itaba garama idan Zaliha qanwarsa ta kirata takan dade suna waya kasancewar bayan Lameer din da Alh Ali mahaifinsa sai Zalihan sune kadai suke sonta sauran duk yan partyn Mubaraka ne garama babban yanansu Hamza shikam babu ruwansa duk da Mubaraka ta kasance qanwar Matarsa.

Wata dawowa da zaiyi lkcn sunada wata bakwai da aure yace ta shirya su tafi tare aikuwa tayita murna harda kissing dinsa kasancewar malamarta ta koya mata kissa da kisisina sinka sinka Lameer yanashan shagwaba a gurinta kaya kuwa batasa manya saidai idan fita zasuyi.

Ranar juma’a bayan ya tashi daga aiki suka shirya suka tafi qauyanci da gidadanci duk babu sai wani yauqi takeyi tana narkewa a jikinsa shikuma sai tarairayarta yakeyi yana biye mata ko a mota drivern yasha kallo yanda suketa rungumar juna suna tsotse bakin junansu yana wani shafeta abin kamar a amurka, haka da suka hau jirgi ma ta lafe a jikinsa har yanzu mugun tsoron hawa jirgi takeyi shi kuwa ko a jikinsa kodan aikinsa ne tuqa jirgin oho.

Tun kafin su sauka kasancewar shigowar dare sukayi ya turawa Muneef saqon zuwansu yace yazo ya daukesa a airport, lkcn suna tare da Mubaraka suna qullah yanda zasuyi su dauke hankalin Lameer din dagakan cikin Mubaraka daya shiga wata na tara.

Kuka takeyi masa tana fada masa ta lura kamar Lameer bayason cikin nata kamar yanda yaso na Fadwah nan take bashi lbrn yanda sukayi tace “ranar dana fada masa inada ciki wata hudu a kwance yake amma zabura yayi ya miqe yace “yaushe na samu ciki da har yakai wata hudu?

Saida na tubure masa na rinqa kuka nace masa ashe duk zaman da mukeyi zargina yakeyi, to ganin na tashi hankalina Ina Shirin kiran Hajiya na fada Mata yasashi cewa shifa ba wani abu yaje zargi ba kawai dai mamaki yayi, to da qarya da qarairayi nace masa ai kwanciya yayi yanzu shine ya tashi”

Sauke numfashi Muneef yayi yace “dadina dake kinada kwanya sai ki tashi ki gyara gashinan isowa yanzu ya turomin saqon naje na daukosa a airport” a tsorace ta dafe qirji tace “na shiga uku yanzu jin dadina zai yanke kai nifa yanzu ko sha’awarsa banayi Allah”

Tafawa sukayi ya qifta mata ido yace “karki wani damu muna jorner” da haka ya fice itakuma ta tashi ta fara dauke duk wani abu dazai iya bashi damar gane wani abu, saida ta gama komai sannan ta shiga wanka ta fito ta zauna ta sheqa kwalliyarta ta fito parlourn ta harde.

Download>>> Kufan Wuta Hausa Novel By Safiya Huguma

____________Ya dauki kamar 30 minutes sannan jirginsu ya sauka mutane suka fara fitowa yana tsaye yana kallon masu saukowar can ya hango yayan nashi riqe da hannun wata balarabiyar yarinya yayi tawassali ga ubangijin daya halicci wannan kyakkyawar baiwa tasa, karkatar dakai yayi ya zuba musu ido shima Lameer din tunda ya hangishi ya lura da inda hankalin qanin nasa yafi karkata.

Nan danan wani mugun kishi ya taso masa ya janyota jikinsa hakan da yayi ya tabbatarwa da Muneef cewa Hauwah ce.

Numfashi yaja ya sauke ya zuba musu ido sunyi wani fresh dasu ba qaramin dacewa sukayi da juna ba kamar dama domin junansu aka haliccesu ga wani qara narkewa da takeyi a jikinsa tana shigewa shikuma sai biye Mata yakeyi.

Nandanan Muneef yaji wani shauqi ya shigeshi na ace shine take yiwa haka ba wannan rabin mutum din mijin nata ba, har suka iso baisani ba saida Lameer din ya mareshi yace “ubanme kake kallo ne?” Firgigit yayi ya dawo nutsuwarsa yace “oh sorry bansan kun iso ashe da gdan kake tafe gabadaya” 

Murmushi yayi ya kalleta yace “kin ganeshi?” Yatsina fuska tayi kamar taga kashi haka kawai takejin haushinsa da tsanarsa tun ranar da sukaje neman aurenta taga ya kafawa nononta ido, girgiza kai tayi tace da cewa “Notthing”🤣

Sakin baki Muneef yayi shikuwa gogan ko a jikinsa yayi kissing dan qaramin bakinta yace “ok muje gida nayi miki wanka ki huta sai nayi miki bayaninsa Amma ai kin gane Zaliha ko?”

Murmushi tayi wani isasshe ta sake kwanciya a jikinsa daidai lkcn da suke zama a mota tace masa “tamace idan muka dawo zatayimin gyaran amare zata tsumani wai meye tsumi babe ni bangane hausarba?” Kallonta yayi da sauri yace “aa kada ki sake kisha tsumin nan zai iya zame mana matsala kinji?” 

Turo baki gaba tayi tace “aa wlh nikam sai nasha tsumi ai magani ne nasan bai wucce maganin rana da basir ba” ya lura wauta a jinin Hauwah take shiyasa yayi mata Shiru ya qyaleta daga kan da zaiyi yaga Muneef ya saita mirrow yana qare musu kallo ya kuwa daka masa tsawa yace.

“Ka juya mirrow din nan bansan sa ido” da sauri ya juyashi yaci gaba da tuqinsa zuciyarsa na karanta masa wasiqar jaki har suka isa gidan yayi parking ya fito ya bude musu qofar suka fito ta kalleshi sheqeqe ta kawar dakai ya cije lebe yana tuno sanda yaganta a rugarsu kamar wata mahaukaciya amma yanzu yayansa ya wayar da ita iskancinta da wulaqancinta takansa ya biyo lallai kuwa sai yayi maganinta daga ita har mijin nata da yake daure mata gindi.

Kafin ya gama wannan tunanin sun bude qofar parlourn ya juyo yace dashi “ka debo kayan nan ka shigo dasu ka hauro dasu bangaren babe” bai iya cewa komai ba saboda baqin ciki suka shiga parlourn Mubaraka dake zaune tana jiran dawowarsa ta miqe da saurinta zata nufeshi wani mulmulelen abu yazo ya tokare mata qahon zuciya lkcn da tayi arba da Hauwah dake ta zuba mata murmushi tayi saurin daukar Fadwah data nufosu da gudu tana kiran “Dad yoyoyo” ta fara juyawa da ita tana dariya itama yarinyar tanayi suna hajijiya.

Tsayawa zatayi jiri ya debesu suka kuwayi baya luuuuuu zasu fadi yayi saurin taresu suka fada jikinsa ta rungumeshi sosai da hannunta daya dayan kuma tana rungume da Fadwah tace “pls help me Babe jiri nakeji kaini dakina” ai kafin ta rufe bakinta ya hadasu ita da yarinyar ya dagasu cak yayi sama dasu sunata dariya ita da Fadwah shima yana tayasu saboda sabon abune a gurinsa ganin yartasa cikin farin ciki haka shi zai iya cewa tunda yake Bai taba ganin Fadwah tana dariya irinta yau ba.

Daga Mubaraka har Muneef da yake shigowa sakin baki sukayi suka zubawa sarautar Allah ido shikam kusan akwatin hannunsa subucewa ya kusayi saboda mamakin yayan nasa “wai dama haka Yaya Lameer yasan darajar soyayya?” 

Karanta Littafin >>> Macizai ne Page 1-10 Hausa Novel

Ya tambayi kansa tare da kallon Mubaraka data zube a qasa ta dora hannu aka zata rusa ihu, saukowar Lameer dince tasa Muneef saita nutsuwarshi ya kalleshi yace “ka kaimata kayanta sama” 

Kamar Mai jiran umarni ya nufi saman ya bude qofar ya shiga suna baje a tsakiyar parlourn ta fuzge dankwalin da tayi rolling dashi ta ajiye a gefe suna after momy ita da Fadwah.

Ajiye  akwatin yayi ya kwantar da kansa jiki molu din qofar parlourn ya zuba mata ido, jin kamar ana kallonta ne yasata dagowa itama Fadwah ta dago aikuwa sai yarinyar ta rushe da kuka tana shigewa jikinta ta miqe da sauri cikin masifa tace “dallah malam ubanme ka tsaya kana kallo anan ka wani kafemu da ido saikace maye harka tsoratamin yarinya aikin banza aikin wofi to wlh yau yata bazata kwana gurin waccen matarba a gurina zata kwana kuma ko ciwon kai naga tayi kaima ka kuka da kanka stupid kawai”🤔

_Hmmmm Jiddoh masifa Jiddoh bala’i Muneef dai jininku yasha bambam da Jiddoh_😆

Karanta Littafin>>> YEL Hausa Novel Document

Back to top button