Uncategorized

Maciji ne Page 77-78 Hausa Novel

Elegant online writers📚📚

Free book 

Page77/78

🌾💐🌾💐🌾💐🌾💐🌾💐🌾

*INA MATAN DA SUKE DA BURIN GANIN SUN MALLAKI MAZAJENSU CIKIN SAUKI BATARE DA SUN KAUCE HANYA BA , ZAKI SAMU DAMAR JUYA MIJINKI YADDA KK SO DA SIRRIN DANDANONKI*

*Shin kinada labari shahararrar Mai Saida kayan matan nan Yar mutan sokoto wadda kukafi sani da mmn zarah sokoto to uwar gida da amarya Kusha kuruminku ta shirya tsaf ta sake kawo maku zafafa Kuma kayatattun kayan Mata masu kyau da inganci Wanda Basu da wata illa ajiki sayen dai dai ko sari Ina sokoto Ina aikawa kowane gari cikin aminci da yardar Allah ,kisani Yar uwa Babu kalan kayan matan da bamudashi Kuma akan farashi Mai sauki ga Mai bukatar ganin kalolin kayan zai iya nemana ta wannan number 07034251528 call or WhatsApp Ina maraba daku*🤗🤗🤗🤗🤗🤗🤗

Ga kadan daga cikin abunda muke dashi👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻

Kalolin gumba

Kalolin matsi

Kalolin tsumi

Kalolin sabulan wanka dana tsarki

Dahuwar kaza

Dahuwar zuciya

Dahuwar yan shila

Dahuwar zabo Mai sirrin mallaka

Dahuwar yan ciki

Dahuwar ciccibi ko soyayyen ciccibi

Dahuwar kwai ukku 

Dahuwar tsoka Tara

Maganin sanyi

Maganin nono Mai sa cikowar nono da tsayuwarshi

Maganin hips Mai sa hips dinki ya ciko sosai gwanin sha’awa

Maganin kiba Wanda zaisa kiyi kiba Yar dai dai ba Mai Muni ba 

Dilkar amare sabulun amare sabulun dilka sabulun oray White da sauransu ,

Akwai maltinar Mata

Hadin karya gado

Sahihin hadin mallaka 

Hadin Mai jego

Hadin sabon budurci

Butar tsarki

Dan goshi da mahadinshi

Dan goshi sabon salo

Sirrin tafin kafa

Kalolin humra

Hatsabibin turare

Dai dai sauransu ga Mai bukatar ganin kalolin kayan da muke dashi zai iya nemana ta wannan number 07034251528 call or WhatsApp karku manta da sunan *Mmn zarah sokoto.ina sokoto Ina aikawa kowane gari cikin aminci da yardar Allah*

07034251528

_______________Shayi Adeeb ya tsiyayo cikin wani kofi mai kyau,saida ya firfita shayin dan ya dan rage zafi,sannan ya tunkaro bakin fattu dashi yana faɗin””Bismillah amaryar hammata Adeeb”ya faɗa cikin murmushi da tsantsar kaunar fattu.

Kallonsa tayi tare da kallon shayin,ta turo baki”nifa Hamma akwai Abinda ke damuna,wanda nake son faɗa maka jiya,shine kaikuma kayimin wannan abu mai zafin tsiya”fattu ta faɗa tana kawar da kanta daga kusa da kofin da Adeeb ya miko mata  .

Download>>> Dangin Rabi Complete Document

Murmushi Adeeb yayi kafin yace ” kinga yanzu dai kiyi haƙuri Kisha tea ɗin nan,inyaso daga baya saiki fadamin abinda kike son sanar dani raguwata”ya faɗa yana kara mika mata tea ɗin bayan ya debo cikin tea spon.

Buɗe baki fattu tayi da nufin karbar tea din,sai kuma tayi saurin kawar da kanta tana mai zaro ido”Hamma daga ina aka kawo maka wannan abincin?ta fada cikin rawar jiki tana nuna tulin abincin dake gabansu.

Kallonta yayi ganin yadda gaba ɗaya ta sauya, lokaci guda tsoro ya bayyana akan kyakykyawar fuskarta.

Kafin yace

“Duk abincin da kikaga ana kawomin,to daga ɓangaren Ammi ne,dan ita ke kula da abincina,saboda tsoron sharrin makiya”Adeeb ya faɗa yana ƙoƙarin kai te  ɗin nan bakinsa.

Da mugun hanzari fattu ta buge spoon din tare da kofin dake hannun Adeeb na tea din.nan take kofin ya fadi kasa ya tarwatse.cike da tsoro da fargaba take bin kofin da kallo,gabanta na ci gaba da mugun bugawa.

Cikin mamaki shima Adeeb ke kallon fattu, ganin abinda tayi ,kafin ya ce “Hulwa lafiyarki  kuwa?menene yasa kika zubar da tea din?”ya faɗa yana kallonta.

Cikin rawar jiki da rashin kwarin jiki fattu ta yunƙura ahankali ta mike tsaye sannan ta kama hannun Adeeb tare da  janye shi daga jikin daining table.”Hamma karkaci komai dake gurin nan,wllh akwai guba aciki”fattu ta faɗa cikin tsoro tana kara matsar da Adeeb daga gurinn.

Cike da mamaki Adeeb ke kallon fattu,yace “guba kuma Hulwa?waye yasa gubar ?kuma ta yaya kika san akwai guba aciki.

Download>>> Yaro Ne Complete Document

Sosai jikin fattu ke rawa tana kallon Adeeb sannan tace “Hamma da kunne na naji za’a sanya guba acikin abincin da zakaci, kuma na tabbata an saka ɗin,dan yau aka shirya sanya maka gubar, shine abinda najiyo jiya nazo zan sanar da kai ina kuka”fattu ta faɗa tana rike hannun Adeeb cikin rawar jiki.

Gaban Adeeb ne yayi mugun faɗuwa,tabbas yasan tunda fattu ta fadi haka,to tajidin ne,dan bata taba masa ƙarya ba,sannan bata san meke faruwa acikin gidan ba,bare yayi tunanin wani abu,amma waye wanda  yana batun sanya masa guba cikin abinci?cikin fargaba Adeeb ya rike kafadun fattu,wacce ke neman fita daga hayyacinta tsabar tsoro da fargaba.

“Hulwa a ina kikaji ana batun sanya min guba?waye kikaji yana maganar”Adeeb ya faɗa cikin tashin hankali.

Ɗago kai fattu tayi ta zuba masa idanu hawaye na zuba daga cikin idanunta kafin tace “Hamma bata kaunarka, bata son ganinka cikin doron duniyar nan, da kunne na naji tana faɗin haka,sannan itace silar rabani da mahaifana na asali,sannan ta sanya akayi min katanga tsakanina da mahifiyata,Hamma itace ta kashe maka momma da ƙannanka,wllh Hamma bata sonka naji tana faɗa cikin waya, nan fattu ta bashi gaba dayan labarin  abinda nanny ta sanar da ita , tana kallon  Adeeb tana kuka.”haka fattu ta kai ƙarshen zancen ta tare da fashewa da wani irin kuka mai tsananin ciwo da zafi,tana fadawa jikin Adeeb,tare da rungumeshi ƙam-ƙam tana kukanta.

Jikin Adeeb banda rawa ba abinda yake,ji yayi kamar bazai iya tsayuwar ba,dan haka cikin karfin hali ya jingina da jikin bango,tare da riƙe fattu ajikinsa sosai,gabansa na mugun bugawa kamar zuciyarsa zata tsaga ƙirjinsa ta fito.

Download>>> Yar Harka Complete Document

Shiru yayi yana sauraron irin kukan da fattu keyi,so yake ya tambayeta waye wanda taji yana faɗin hakan,amma zuciyarsa na tsananin tsoron jin wanda fattun zata ce taji yana faɗin hakan.

Cikin dauriya da fizgo kalmar yace “Hulwa waye kikaji yana faɗin hakan”Adeeb ya faɗa sounding so scared.

Ɗago da kai fattu tayi cikin kuka tace “AMMI ce,Hamma ammi naji tana faɗin hakan da kunne kuma na ganta da idona”fattu ta faɗa cikin kuka tana kallon idanun Adeeb.

Wata zabura da Adeeb yayi saida suka fadi kasa dagashi har fattu,” innalillahi wa’inna ilaihir raji’un shikenan ta tabbata ammi ke cin dunduniyarsa,kuma itace ta kashe masa mommansa,sannan itace ta raba Hulwa da iyayenta,tabbas biri yayi kama da mutum,saboda boye ta shaida yasa ta dauke sarƙar fattu,kuma ta gane fattun tun farko,amma tayi shiru,”why ammi why? Me nayi miki?me yasa kika rabani da farin cikina?me yasa kika kashemin mommana da ƙannaina?harda bawan Allahn da baiji ba bai gani ba?why ammi whyyyyyy” adeeb ya faɗa cikin karaji da  wata irin murya,mai matukar ban tsoro,da sauri fattu ta maƙale jikinta tana kuka.wata irin rawa jikin Adeeb yake kamar zai karkarye,idanunsa sunyi mugun sauya kala,daga fari zuwa kaloli daban daban,jikinsa sai wani irin. Hayaƙi yake fitarwa. Jijiyoyin kansa sunyi ruɗu -rudu kamar zasu fito waje. Wani irin ƙara Adeeb ya sanya tare da fizge ƙatuwar plaxma dake nanne jikin bangon dakin ya dokartada kasa nan take ta tarwatse agurin.yana faɗin” why ammi,whyyyy you killed my family ,you ruined my life,ammi “Adeeb ya faɗa yana jifa da duk abinda yazo hannunsa.

Gaba ɗaya fattu a tsorace yake,firgici da tashin hankali,ya sanyata jin kamar zata mutu.banda kuka ba abinda takeyi.gashi Adeeb duk yajiwa kansa ciwo,hannunsa ya yanke sai jini ke zuba amma bai fasa fashe -fashen da yakeba.

Ganin da gaske neman illata kansa yake yasa Fattu ta mike da gyar ta nufi inda yake yana fasa wasu haɗaɗɗun flowers dake gefen daining ɗin.kai tsaye ta fada ƙirjinsa tana kuka kamar ranta zai fita”Hamma ka daina,ka daina dan Allah, hannunka yana jini,Hamma kana bani tsoro “ta fada cikin muryar kuka mai tsanani.

Jin fattu ajikinsa ya sanya shi kankameta kamar zai maidata cikinsa.wani irin numfashi yake saukewa kamar mai shirin suma.

Cikin ƙarfin hali fattu ke karanato addu’oi saitin kunne Adeeb tana tofa masa.

Download>>> Babban Yaya Complete Document

Kusan minti goma suka dauka cikin wanna halin,kafin taji Adeeb ya fashe da kuka jikinsa yana rawa , zamewa yayi ya zube a kasa.da sauri ta bishi tare da kamo shi zuwa jikinta,itama tana kuka.

Zama tayi tare da ɗora kan Adeeb ɗin kan cinyarta tare da rungume kan nashi tana kuka.

Mugun tausayin Adeeb takeji yana ratsata,tunda take bata taba ganin Adeeb yana hawayeba sai yau,kuma yau ɗin kuka yake mai fidda sauti cike da karayar zuciya,ya dugungune jikinsa tare da rungume cikin fattu yana kuka sosai.

 Haka suka dauki tsawon lokaci suna kuka, abin gwanin ban tausayi,shi dai Adeeb ji yake kamar zuciyarsa zata kama da wuta,bai taba tsammanin wannan abun daga amminsa ba,matar daya ɗauka matsayin uwa,ashe itace ta kashe masa mahaifiyarsa,kuma ta ɗorawa wata,wacce sam bata da hannu cikin abinda ya faru sannan ta tabashi da ɗan uwansa wanda shi kadai yake dashi, ta sanya kiyayyar matar dake mai soyayya tsakani da allah cikin zuciyarsa. Tabbas komai zaiyiwa ammi bazai tama abinda tayi masa ba,kuma bazai taba mantawa da ammi ba cikin rayuwarsa,ta cutar dashi shida hulwarsa Allah shine kawai zai saka musu.

Nan da nan zazzaɓi mai shegen zafi ya rufe Adeeb ruff.

Jikinsa sai rawa yake haƙoransa na sama na dukan na kasa.

Da gyar ya iya buɗe baki yace “Hulwa ki rungumeni,karki sakeni,karki barni Hulwa,sanyi nakeji Hulwa zuciyarsa zafi take min ,kiyimin addu’a jinake kamar zan mutu “ya faɗa cikin zafin zazzaɓi ya na juya kansa acinyar fattu.

Rungumeshi sosai fattu tayi tana kuka”har abada bazan taɓa sakinka ba Hamma,ina tare da kai duk wuya duk runtse, kuma ba abinda zai sameka”fattu ta faɗa cikin kuka.wanda ita kanta zazzabin ke neman rufeta.

DOWNLOAD: “HARIJI BOOK 1 COMPLETE DOCUMENT”iirin

Ammi kuwa tana can part dinta cike da farin ciki,birninta ya gama cika,dan tasan dole fattu ma zata ci wannan abincin,shikenan itama zata mutu.wayyo yau tana cikin farin ciki sosai.

Zulaihat ce ta shigo dakin ammi kamar an jehota, kallo ɗaya zaka mata kasan bata cikin hayyacinta, tana zuwa  ta tsaya kan ammi cike da masifa da karaji take magana”me yasa kukayi haka?me yasa zaki kashe  min adeeb,me yasa lukaci amanata keda abbana?

Wllh na rantse da Allah idan wani abu ya sami Adeeb saina kasheku dake da abbana”Zulaihat ta faɗa cikin karaji kamar zata rufe ammi da duka.

Mikewa ammi tayi cikin haɗe fuska tana nuna Zulaihat da dan yatsa. Tace ke kishiga hankalinki dan ubanki,niba sa’arki bace wawiya marar hankali,kafin kiga bayana Ni zanga bayanki,dakarar yarinya kawai”ammi ta fada cikin tsawa tana hararar Zulaihat.

“Wllh kisa wannan aranki, saina tona muku asiri,daga ke har abbana ,azzalumai mugaye, masu kashe mutane.kuma yanzu daga nan gurin Adeeb zan tafi in sanar dashi ko kedin wacece”tana kaiwa nan ta juya zata bar ɗakin.

Cikin hanzari ammi ta rarumo wani ƙaton kofin tangaran ta rafkawa Zulaihat akanta.

Ƙara Zulaihat ta kwalla tare da zubewa agurin jini na zuba akanta.

Muje zuwa masu karatu,

Abin yazo fa.

Ina fara tallata muku sabon book dina da zai biyo bayan wannan ,mai suna ,

RAINON DAWO.daga jin suna kunsan ba magana,

Dan haka ku shirya ,dan zai sauka da zafinsa,

Sannan ga mai bukatarsa zaku iya min magana tun yanzu dan biyan kuɗinku akan lokaci.

Normal 300

Special 500

Hmmm karku bari baku labari mu fan.

Mrs babi  ce 💘💘

Share and comment fisabilillah.

More comment more typing.

Back to top button