Uncategorized

Innalillahi me yake faruwa da Jaruma Zainab Sambisa ne

 Jarumar zainab sambisa ce shafinta na instagram ya fada hannun masu datsar layi wato masu hacking inda wani ke amfani da shafin yana wallafa maganganu na rashin kan gado da sunan itace

Inda a kasan wallafawar yayi wani rubutu kamar haka’kushrya wallh tammmm saboda bama magana mu selebiritine samu qikulaku toooo zainab sambisa zamfara kulaku ba abida zaku iya yimin wallh kukiyaye ne tammm wani ko wata ku gada hmmm’

Saidai wasu da basu fahimta ba, sun dauka zainab din ce ke ta wannan katoborar inda suke ta zaginta da aibanta ta har da sauran yan film din ma gaba daya da fatan Allah ya tono asirin masu irin wannan aika aikar.

Back to top button