Uncategorized

Gidan Uncle Page 7 Complete Novel

 

Kallonta Hajiya ta tsaya tanayi kallo irin na qurullah tana mamakin tsananin ramar da tayi sai wani haske da idanu zuru²  kamo hanunta Hajiyan tayi cikin tsoro tace “ya subhanallahi Umaimatu meye ya lalataki haka kinga kuwa yadda kika rame Baby meye yake faruwa ne?” Ta tambaya tana shiga dakin tana qare masa kallo komai dake saman gadon anyi watsi dashi qasa ga bra dinta nan da Shortnicker dinsa a zube a qasan gadon.

A kunyace ta sunkuya ta debe kayan ta nufi bathroom domin tasa a worshing machine ta fito har yanzun kallonta Hajiya takeyi a mamakance dawowa tayi ta sunkuya kusa da qafar uwar tata kuma surukarta tace “sannu da zuwa Hajiya wlh banaji dadine shiyasa duk na rame amma yau da dan sauqi tunda na danci abinci” kwafa Hajiya tayi tace “ai nasan bakida lfy amma ba iyakar rashin lfyr ce ta kadar dake haka ba dole akwai wani abu dake cin zuciyarki Umaimah babu dole a zamanki da Hameed idan har kinsan yana cutar dake tun wuri kafin ya illataki a raba aurannan saboda kema rayuwarki tana da muhimmanci a gurinmu”

Kallon Hajiyan tayi a dan razane tace “raba aurenmu kuma Hajiya akan me?” ajiyar zuciya tayi ta kama hanunta ta miqar da ita suka fita parlourn suka zauna Hajiya tace “nasan waye Hameed Umaimah amma bansan lamarinsa ya gawurta haka ba sai ranar da Jameelah tazo gdannan ta fadamin abinda ya faru tsakaninku me yayi zafi haka Umaimah shi bashida hankali ne baya duba yarintarki da kuma rashin sabonki gsky akwai cutarwa cikin lamarinku Umaimah koni dana shafe shekara 37 a dakin miji bazan iya wannan wahalar da kikeyi ba saboda nasan qarshen abin cutarwa ne ga kuma qaramin ciki shi baya tunanin ya jangwaleshi yabi kwararo”

Sunkuyar da kanta tayi tana wasa da yatsunta zuciyarta na kaikawo wai  a raba auranta da Uncle to kuma shikenan itama sai ace ita bazawara tab Allah ma ya kiyaye gara taci gaba da zama dashi a hakan koda zaike kwana yana cinyeta, ganin batada niyyar yin mgn ne yasa Hajiya cewa“bazanyi miki dole ba Umaimah duk da nima karambani da shisshigi nane yake sani tsoma baki a tsakanin ki da mijinki tunda kin nuna min yafini matsayi a gurinki” share hawaye tayi ta kwantar da kanta a kafadar Hajiya daidai lkcn ya shigo gdan tsayawa yayi turus ganin Hajiya a gdan ya fara yan soshe² kunya yace.

“Yanzu daga gdan nake Hajiya bakinan Aunty Jameelah ma batanan maigadi yake fadamin ta tafi jiya ko sallama babu” idonta ta mayar kan Umaimah tace “Eh fah tace bata qara zuwa gdanka ai jiya mijinta yazo sunka tahi” baiyi mgn ba ya shige dakinsa ya dauko system dinsa ya fito ya sake ficewa har yakai jikin motar sa ya juyo ya kira Umaimah ta miqe a kasalance ta fita inda yake ya ruqo hanunta yace “na roqeki da Allah ki riqe mana sirrin mu na fahimci Hajiya batason zamana dake idan kikaba da qofa zata rabamu Umaimah plz” 

Yana fadin haka ya juya ya qarasa gurin motarsa ya bude yayi mata murmushi tare da kissing hannunsa ya watso mata dole yanda yayi din saida ya sanyata dariya ta juya ta shiga parlourn tana dariya, sakin baki Hajiya tayi tana kallon ikon Allah zama tayi kusa da Hajiyan ta zauna tace “Hajiya tuwon alkama nakeso miyan kubewa don Allah kiyimin Uncle zaizo ya karbar min” itadai Hajiya bakinta ya mutu sai binta kawai da takeyi da ido a ranta ta raya gara ma ta sawa kanta salama ta fita harkarsu kafin taji kunya  miqewa tayi ta dauko wata roba da wani dakakken yajin daddawa ta bata tace “ga wannan yajin daddawa ne Daddynku yazo dashi daga Maiduguri sai ki dage wajan kula da kanki auran harijin namiji babu sauqi balle ke da kike da quruciya zakiji a jikinki kafin ki saba” 

Itadai Umaimah kunya bata barta tayi mgn ba ta sake fito da wani magani ta bata tace “wannan hadin mune na shuwa yawwa ki rinqa yawan yin lemon apple yana qarawa mace ni’ima da dandano sosai zan sa Data nayi miki bayanin yanda zaki kula da kanki amma Ina qara fada miki akwai aiki a gabanki” gdy tayi mata ta rakata har gurin motarta ta shiga taja sukayi sallama tana daga mata hannu, saida taga ta qule sannan ta koma ta kwanta a saman kujera tanajin wani tausayin kanta da Uncle dinta yana bijiro mata shafa cikinta tayi tayi murmushi tanajin qaunar abinda ke cikinta a ranta tananan kwance har la’asar tayi sallah ta shiga kitchen ta girka masa abu me sauqi tayi wankanta tayi kwalliyarta  cikin wani yeard me sauqin nauyi dinkin riga da siket tayi kyau sosai ta shiga dakinta dabai samu arzikin gyara ba ta gyara ta kunna turaren wuta ta fito parlourn daidai lkcn daya shigo parlourn shima tsayawa yayi yana kallonta murmushi a fili yace.

“Tabarakallahu ahsanal khaliqin” kallonsa tayi da sexy eyes dinta ta lumshe tare dayin murmushin dayasa dimples dinta lotsawa shima murmushin yayi nasa dimples din suka lotsa yanajin wani irin sonta da qaunarta na taso masa zama yayi ya kwantar da kansa saman bayan kujera yana bin mazaunanta da kallo harta shiga kitchen din ta  ajiye jug din hanunta ta fara daukan kayan abincin tana jerawa a dinning saida ta gama jerawa sannan ta nufi parlourn idanunsa a lumshe ta zauna kusa dashi ya zame kansa a hankali ya dora a cinyarta yasa hanunsa duka biyu ya tallafo bayanta yace “ahhhh Baby Mijinki yanada matsala gaba daya babu abinda nakeji yanzu sai yunwar….” 

Rufe masa baki tayi da hanunta tace “don Allah kada ka qarasa ka tashi kayi wanka kaci abinci” miqewa yayi zaune ya ruqo hanunta yace “amma dai zaa bani ko?” Sunkuyar da kanta tayi tana wasa da yatsunta tace“bayana da marata suna ciwo nikam nan gaba kadan mutuwa zanyi idan ka cika matsamin Uncle penis dinka zata iya baromin da cikina wlh” yanda tayi mgnr ne yayi mugun basa dariya ya dagata cak ya nufi dakinsa da ita ya direta a gadon yace “lallai da kuwa yarinyar nan taki tayi barna don wlh bazan yafewa duk abinda zai zamo sanadin lalacewar wannan cikin inasonsa sosai Babyna bantabajin son ciki kamarsa ba” yana fadin haka ya shige bathroom din ita kuma tayi wuf ta fice daga dakin ta koma dakinta tayi alwala saboda lkcn magrub ya kawo jiki tana raka’ar qarshe taji shigowarsa dakin shima ya tayar da tasa sallar kafin ya idar ta koma parlour ta zaunar a dinning area din  ta fara zuba masa abincin fitowa yayi ya matso jikin kujerar yayi kissing kuncinta ya juyo ya lalubo bakinta ya hadeshi da nasa ya sunkuya qasanta tare da tallafo bayanta ya zameta daga kujerar yana qoqarin sake mayar da bakinsa cikin nata ta janye tayi baya ya sake cafkota ya kwantar da ita a qasa yabita ya danne yana wawurar bakinta tana zuqewa jin ya cafki boobs dinta ne yasata sakin wata yar siririyar qara yayi saurin rufe mata bakin.

Kuka ta saka masa tace “Uncle plz kabari muci abinci don Allah” yanda tayi mgnr ne ya sanyaya masa jiki ya janye jikinsa a hankali yana gyara zaman wandonsa ya dagota yace “so nake na fara tursasa kaina da koyawa kaina sabawa da danne sha’awa ta amma na kasa Baby zan koyi qyaleki kina hutawa kema amma idan na kasa kiyimin uzuri” bata kulashi ba ta nufi dinning din ta zauna taja flat ta fara cin abincin daqyar ta iyacin cokali biyar ta miqe da gudu ta nufi bathroom ta fara sheqa amai saida ta amayar dashi tas ta tashi ta gyara wajen ta fito ta fada saman gadon tanajin zuciyarta nayi mata suya.

Shigowarsa ce tasata bude idonta yana tsaye ya zuba mata ido ya nazarin ta zama yayi kusanta ya ruqo hanunta yace “amai ko baby” daga masa kai tayi yayi ajiyar zuciya ya daura hanunsa saman cikinta yace “wannan dan tayin nawa yana wahalar dake tun bai zama gudan jini ba har yanzu fah a sperm yake” ajiyar numfashi tayi tace “kuma yanzun Uncle haka zanta fama harsai nayi wata tara a haka?” murmushi yayi ya kwantar da kansa a qirjinta ya dora harshensa saman habarta yana lasa cike da nishadi yace “insha Allahu idan yaka wata uku zaki samu sauqin laulayin Babyn Uncle ke naki ma ai da sauqi”

 Lumshe idonta tayi tana sauke numfashi shikuma gogan ya tura hanunsa qasan mararta yana shafawa a hankali cike da salon jarabancinsa da sauri ta riqe hanunsa ta bude idonta tar a kansa tanayi masa kallon na shiga uku na lalace lumshe nasa idon yayi eyelashes dinsa suka kwanta a saman kyakkyawar face dinsa yaci gaba da wasa da gashin mararta yana shafasu cike da qwarewa  yanajin manhood dinsa na wani irin gif-gif tare da wani irin haniniya tare da zabura jin irin miqewar da joystick dinsa tayi ne ya sanya gabansa faduwa saboda yasan yanayin miqewarta kala² idan zatayi sassauci ya sani idan ma bazatayi ba yasani.

Dayan hanunsa ya dora saman lafiyayyun boobs dinta da suke tsaye ya fara wasa dasu cike da qwarewa yana sakin nishi me wahalar mantawa duk da tsoro da gajiyar dake damunta amma idan ya farayi mata wannan salon bata sanin sanda take amsa masa hakanan kuwa akayi yau dinma tayashi ta farayi cikin alamun salonka yana ratsani ta tureshi ta cire rigarta daga ita sai bra and panties ta kwanta a jikinsa tana kiran sunansa cikin muryar kissa ya amsa mata tare da sake dora hanunsa saman lutsuma² boobs dinta ya miqe zaune da ita a cinyarsa ya kwantar da ita a jikinsa tare dasa hanu ya janye bra din ya sanya bakinsa yana tsotsarsu cikin qwarewa da iyawa dayan hanunsa yana cikin pant dinta yana wasa da ask dinta yana turawa a hankali yanajin yanda gurin ya cika da ruwa kawai so yake yaji ana kankareshi.

Jikinsa har wata rawa yakeyi wajan balle bra din ya tashi tsaye shima ya cire komai nasa ya dawo ya kwanta ya dagata samansa ya saita abarsa  ciki ya fara heaving sex da ita wata qarar azaba tayi saboda irin shigar da yayi mata dakatawa yayi saida yaji tayi ajiyar zuciya sannan ya fara safa da marwa a cikin jikinta, daqyar suka iyayin around daya ya mayar da ita qasa ya koma samanta yaci gaba da kashe arna itakam wata irin hautsinawa mararta takeyi tanajin wani mugun ciwo tayi duk yanda zatayi ta nusar dashi akwai matsala amma ya kasa ganewa har saida tayi doguwar sumar data hanata sanin sanda ya gama sukuwarsa ya sauka a kanta.

Cikin dare ta farka ta fara  bude idonta a hankali tana kallon yanayin dakin  a fili tace “ Innanillahi wa innah ilaihir raji’un nikam nazama customer likitoci yau kuma meyene ya kawoni nan….” “Jarabar Mijinki mana Umaimah wadda nan gaba kadan zata aikaki lahira to bari kiji na fada miki wlh Daddyn ku yace dolene a rabaku idan ba hakaba kasheki zaiyi tunda ba hankali gareshi ba kwanannan babu dadewa kika shiga irin wannan yanayin kwananki biyu a asibiti bakisan waye akanki ba gashi yanzun an kuma sati guda kina kwance bakisan waye akanki ba haba Umaimah kina da hankali kuwa anya wannan zama dashi ai masifa ce shi da bakinsa yace tun tara na dare ya fara cinki bai dawo hayyacinsa ba sai biyu na dare tun yana zuba miki maniyyinsa har saida ya koma yana baki jiki bai ankara da halin da kuke ciki ba saida yaji wani abu ya jiqa gadonku ya miqe ya duba yaga jini kiketa zubarwa shima penis dinsa tana feshin jini sannan ya fahimci barnar da yayi, yanzu haka dagake harshi saida aka qara muku jini sannan aka daure miki mahaifa saboda cikin jikinki da yake barazanar barewa shima yabi rariya” 

Ba qaramin firgita tayi da kalaman Hajiya ba dama hakan tana faruwa da gaske wannan lamari da daure kai yake towai meyene matsalar Uncle Hameed ne gaskiya wannan abin nashi ba lafiya bace rashin lfy ne.

Tunanin data rinqayi kenan har Hajiya ta hado mata tea tazo ta zauna kusa da ita ta taimaka mata ta tashi ta kuskure bakinta ta fara bata tanasha a hankali ta kuwa sha da yawa sannan ta koma ta kwanta daidai lkcn Daddy suka shigo shida Hameed din idonsu ya sarqe da juna wani abu yaji me ciwo ya bijiro masa kullum su basu da matsalar data wucce ta sex wannan wacce irin qaddarar rayuwa ce ne me wahala yanzu gashi har takai lkcn da iyayen nasu suke qoqarin rabasu a cikin wata daya da yan kwanaki abubuwa da dama sun faru shikam wannan wacce irin masifa ya tsinci kansa a ciki ne?

Matsawa yayi ya ruqo hanunta yace “babyna ya jikinki” Hajiya ce tayi saurin janye hanunsa daga na Umaimah ya dago ya kalleta idanunsa tab da qwallah ya sake kallon Umaiman data lumshe idonta cike da tausayin dan’uwannata kuma mijinta ji takeyi dama ana sauya qaddara  itakam data sauyawa mijinta tasa ya zama lafiyayyiyan namiji daidai da ita saboda tanason mijinta sona haqiqa.

Muryar Hajiya ta tsinkayo tana cewa “kaga Hameed idan baka fita harkar marainiyar Allah ba zan saba maka wlh zan sallamaka kabi duniya ka lalace Hameed wannan wacce irin rayuwa ka zabawa kanka ne tunda nake nikam ko a hikaya bantabajin namiji irinka ba Hameed aure babushi tsakaninka da Umaimah saboda kafi qarfinta bazata iya ba kuma wlh kaji na rantse muddin Ina raye Umaimah bazata sake zama a qarqashin inuwar auranka ba tunda kai bakada lissafi ka samu yarinya qarama sai qwaquleta kakeyi kana neman kashe mata rayuwa da salon zalincinka

Kallon Hajiya yayi da sauri tare dayin baya taga² zai fadi Daddy yayi saurin tarosa zamewa yayi ya zauna a qasa dabar kamar dan bori yana karanto “Innanillahi wa innah ilaihir raji’un” yanabin kowa dake dakin da kallo idonsa yana yawo a tsakanin mutum ukun yama rasa tunanin daya kamata zuciyarsa tayi masa,

Hada kaya Hajiya tahau yi tana ta fada tare da mitar babu wanda ya isa yasa ta sake bashi Umaimah shidai kallonta kawai yake har ta gama hada kayan ta fita tana fita ya miqe ya damqo hanun Umaimah ya damqeta sosai jikinsa na rawa yace “kada ki yarda a rabamu Umaimah wlh bazaki taba iya rayuwa da wani namiji ba saboda nariga na horaki da yanayi na nima kuma bazan iya rayuwa babu keba ki fahimci hakan kafin Hajiya tayi nasarar rabamu” 

Bin hanunsa takeyi da kallo tanajin wani mugun tausayin sa Allah ya sani tanason mijinta amma wannan karon bazata bawa Hajiya kunya ba gara a rabasu din tunda Allah bai haliccesu iri daya ba yafi qarfinta sunkuyar da kansa yayi daidai wuyanta ya dora dan qaramin bakinsa ya sauke mata wani hot kiss me gardi suka sauke ajiyar zuciya tare yaci gaba da tafiya da yawo da harshensa har zuwa bakinta ya dora lips dinsa a saman bakinta ya fara sake mata zafafan saqonninsa bata iya hanashi ba saidai hawaye da yakebin kuncinta jin dumin hawayen natane yasashi janye bakinsa daga nata daidai lkcn Hajiya ta bude qofar ta shigo tsayawa tayi turus ganin yanda yayi kneeling a gabanta ya dora kansa a cinyarta yana sauke ajiyar zuciya ita kuma hanunta yana saman kafadarsa.

Wani takaicine yasa Hajiya qarasa shigowa dakin ta matsa ta sanya hanunta ta tureshi ta figi hanunta ta miqe daqyar saboda rashin qwarin jikin suka fita binsu yayi da kallo shi kansa yasani daga lkcn daya fara heaving dinta zuwa yanzun ba qaramar rama Umaimah tayi ba.

Daqyar ya iya miqewa yabi bayansu jikinsa a matuqar sanyaye ga mamakinsa maimakon yaga Hajiya sun nufi motarsa yakaisu gda sai yaga sun shiga motar Daddy yaja sun tafi shima tasa motar ya shiga yanabin bayansu maimakon suyi hanyar da zata kaisu Zangero road sai yaga sunyi kwana sun nufi hanyar da  zata mayar dasu Sokoto road mamaki ne ya kamashi bla bla ya juya kan motarsa shima ya bisu yaga inda zaakai masa matarsa.

Suna shiga sukayi parking suka fito a tare idonsu ya sarqe dana juna kallonsu Hajiya tayi ta matsa gabansa taja hanunsa ta mayar dashi jikin motarsa tace “oya maza juya ka tafi gdanka yau dai bama buqatarka ajiyar zuciya yayi yace “to Hajiya ki bani ita mu tafi gdanmu dare yayi sosai kuma tana buqatar hutu….” mari yaji an daukesa dashi suka dafe kunci a tare ba ita aka mara ba amma saida taji cikinta ya hautsina tayi saurin kallonsa suka hada ido yana cije da lebansa kada masa kai tayi ta juya ta shige gdan da sauri ta nufi tsohon dakinta ta fada saman gadon ta saki kukan da ita kanta batasan dalilinsa ba.

Tananan kwance batasan ya sukayi ba taji Hajiya tanata sababin bala’in ta wai idan har ya qara zuwa gdan ma saita ci mutuncinsa jikin Umaimah ba qaramin sanyi yayi ba lamarin Hajiya yana bata tsoro ta rasa meyasa ita uwar data haifesa bata tausayinsa batayi masa uzuri itadai koma yane tanason mijinta a haka amma bazata qara musa musu ba zatayi musu biyayya.

Da wannan tunanin ta tashi tayi wanka ta dawo ta kwanta da tunanin Uncle Hameed dinta aranta juyi kawai takeyi tana tunanin yanzu da suna tare da tuni tana kwance a jikinsa yana shayar da ita salonsa da haka bacci ya dauketa.

Cikin dare wajan qarfe biyu taji wayarta tana Ring bacci takeyi amma ba sosai ba don haka bugu biyu ta dauki wayar number Hameed ta gani tayi ajiyar zuciya ta kara a kunnenta tace “hello Uncle bakayi bacci ba?” numfashi taji ya sauke tare da gyara kwanciyarsa yace “ina zanyi bacci Baby bayan nasan ana shirin rabani dake kuma kin bada hadinkai yanzun ashe Umaimah zaki iya yarda a rabamu bayan kinsan cewa inasonki wlh Baby bazan taba yarda a rabani dake ba don Allah kada ki bada qofa kinji?” 

Yayi mgnr da sigar tambaya itadai bata iya cemasa komai ba sai ajiyar zuciya da tayi ya sake cewa “nasan kinsani inasonki zanyi miki komai Baby zan daina takura miki wlh kada ki yarda Hajiya tayi nasarar rabamu wlh mutuwa zanyi Umaimah tun bakisan kanki ba nake sonki da sonki aka halicci zuciyata bazan iya rayuwa babu ke ba….” Saurin katse wayar tayi saboda karya mata zuciyar da muryarsa take qoqarin yi cilla wayar tayi cikin bedsat drower ta koma ta kwanta tare da jan bargo taci gaba da baccinta wanda badon cikin jikinta ba da babu yanda zaayi tayi bacci saboda zuciyarta babu nutsuwa.

Washegari da sassafe ta tashi tayi wanka tayi sallah qwata² ta manta da Nihal da Maliha suna gdan saida taji ihunsu a parlourn ta fita da sauri suka taso da gudu suka rungumeta suna murna ta daga Nihal daqyar saboda rashin qwarin jikinta ta rungumeta tana murmushi tace “ashe har yanzu kunanan yarana nayi missing dinku da yawa Abbanku yaqi kaimin ku ko?”  Maliha ce tace “amma aunty kin dawo nan gdan ko?” Kallon Hajiya tayi ta gefen ido tace “aa idan naji sauqi zan tafi gdana nima” Nihal ce ta shafa cikinta tace “aunty Uncle yace kin kusa ki haifa mana babyn wasa ko?”

Sunkuyar da kanta tayi cike da kunya ta zauna a qasa tace “ina kwana Hajiya” kawar dakai Hajiya tayi tace “qlau na kwana sai baqin cikin ki keda sakaran yaron nan da baisan annabi ya faku ba wato saboda kin rainani kin mayar dani qunzugun hailarki jiya saboda Ina yiwa mijinki fada kika bar gurin kewai dadi miji ko? To bari kiji wani abu Umaimah bawai don inaqin Abdulhameed ne yasa nace sai an rabaku ba saboda ceton rayuwarki ne waike dadi miji to inama kikasan dadin mijin wannan mijin naki banda wahala me kika tsinta a gurinsa tunda ya hudaki ya shigeki banajin kin taba cikakken awa uku batare daya azabtar dake ba kullum cikin qwaqular ki yakeyi bandama ke sokuwa ce iyakar zamanki a gdansa kin taba ganin yana yima uwargidansa wannan haukan sex din ina da bakinki kike cewa basa kwana daki daya ma amma ke kin bude masa tsuliya sai haqeki yakeyi kamar ya samu rami to wlh bazaayi wannan haukan dani ba kina gani yanzu badan Allah yasa anyi gaggawar qulle mahaifarki ba da tuni shima wannan cikin yayi miki sanadinsa saboda haka babu batun shawara umarni ne babu ke babu shi ke garin ma zan bari dake gaba daya gara kiyi nesa dashi idan ba haka ba sai yasan yanda yayi ya yaudareki tunda kedin sakarya ce”

Batayi mgn ba har Hajiya ta gaba fadanta ta tashi ta nufi kitchen miqewa tayi a sanyaye tabita suka gama aikin suna gamawa suka dawo parlourn lkcn Hajiya ta shiga dakinta zama tayi a dinning din ta dora kanta a hannuta zuciyarta nayi mata wani irin ciwo bataso kuma bata qaunar taji Hajiya na fadin mugayen kalamai akan Hameed.

Jitayi an rufe mata ido qamshin turarensa ne yasata sauke ajiyar zuciya hakanan taji wani sanyi da farin ciki yana ziyartar zuciyarta janye hanunsa tayi tayi kissing din tafin hanunsa tare da daga kanta suka hada ido ya lumshe idonsa tare da sakin mata kyakkyawan smile dinsa dake qara narkar da zuciyarta sunkuyawa yayi ya dora bakinsa saman nata ya hadesu yana yawo da harshensa cikin bakinta yana sakin ajiyar zuciya.

Hannunta ta dora saman kansa ta janye bakinta a nutse tanajin wata ninki qaunarsa na zagaya jikinta duk abinda ke faruwa tsakaninta dashi bata tabajin haushinsa ba saima tarin tausayinsa daya samu guri ya zauna a zuciyarta yasani mijinta dabanne bashi da wani aibi bayan matsalarsa wadda ta riga ta yarda kuma ta karbeta amatsayin kaddararsu tasani rabata dashi kamar rabata da rayuwarta ne.

Duk tayi wannan tunanin ne cikin abinda bai wucce minti daya ba “banda kamarki Umaimah dake kadai nake kambunki na riqe babu ranar dazan sake Umaimah keta dabance dake kadai nake burin gama rayuwata Umaimah duk inda nake tunanin samun sauqi na kasa samu hatta kaka da nake tunanin zata fahimceni jiya na kirata taqi daga wayata wlh banida burin cutar dake Umaimah ke tawace ni nakine ko babu aure tsakaninmu ni nakine kada ki barni na zama maraya Umaimah na qaddara banida kowa a duniya bayan ke saboda ke kadaice kike tausayina kece kika zabi farin cikina fiye da naki na rantse miki da ubangijin da yake busamin numfashi da ace zaa dawomin da littafin qaddarata saina soke wannan saboda ba kyakkyawar qaddara bace bansan sanda nake yi miki irin wannan cin ba Umaimah nafi kowa son naga rayuwarki ta inganta saboda nafi kowa sonki Umaimah kada ki daina tausayina don Allah kada ki amince a rabamu…….”

Rufe masa baki tayi da sauri tana hawaye sosai kalamansa suka kashe mata jiki fadawa tayi jikinsa tanajin ninkin tausayinsa da qaunarsa tace “ya isa nace ya isa Abdulhameed na yarda kai nawa ne ni takace bazan taba gudunka ba kuma bazan taba daina tausayinka ba inasonka fiye da son da nakewa cikinnan dake jikina nafi buqatarka fiye da kowa da komai a duniya amma hakan bazai hana muyima iyayenmu biyayya ba kayi hqr duk inda zani a duniya bani da gwanin daya fika kaine gwarzona kuma kaine jarumi na dole ko anaso ko baasa abarni dakai saboda sun sani bazan taba iya rayuwa da wani bakai……” 

Marin da taji ne ya sanyata saurin janye jikinta Hajiya ta gani tsaye a kansu shikuma yana dafe da kuncinsa hawayen dake bin fuskarsa sun nunku bakinsa yana rawa itama nata yana rawa tace “Hajiya kika mareshi….” bata ida rufe bakinta ba itama takai mata marin yayi saurin janyeta ta sake samunsa ya miqe jikinsa na bari ya figi hanunta amma Hajiyan tayi saurin riqeta tace “indai nonona kasha ka girma har ka kawo yanzu to Ina baka umarnin ka saki Umaimah a yanzun nan ba tare daka qara daga qafarka ba idan ba haka ba kuma na debe maka albarkar da kake taqama da ita”……

Juyowa sukayi a tare cikin mamaki dukkansu suke kallon Hajiyan da tayi kicin² ta riqe Umaimah gam tare da qara daka masa tsawa tace “ka saketa nace Hameed wlh kaji na rantse gdannan yau dagani sai ku Daddynku baya qasar nan saboda haka dole ka saki Umaimah bazaka kashe marainiyar Allah ba Hameed tsine maka zanyi idan kaqi yimin biyayya” 

Cikin tsananin tashin hankali ya zube a gurin muryarsa na wata irin karkarwa yace “na roqeki Hajiya kiyimin rai ki ceci rayuwata wlh inason matata ita kadai ta saura me tausayina a duniya Hajiya kada ki rabamu wlh nayi miki alqawarin bazan qara kusantar Umaimah ba har abada amma ki barmu tare Hajiya tana sona inasonta….” daukeshi da mari Hajiya tayi tace “bawai tausayinka ne banaji ba amma kaima kasan zamanka da Umaimah cutawa ne a gareka da ita kanta saboda haka dole anan ka saketa” miqewa yayi yana layi kamar dan giya ya nufi qofa zai fice Umaimah tayi saurin riqoshi cikin kuka me ban tausayi tace.

“Kada ka fita cikin tsinuwar mahaifiyarka Uncle bawai saboda wannan dalilin ne kawai Hajiya takeson rabamu ba tanason rabamu ne saboda banida kowa banida gata don girman Allah Hameed kada ka sabawa umarnin Hajiya ka sakeni Hameed ka sakeni nace…” rufe mata baki yayi yana girgiza Mata kai Amma ya kasa cewa komai sai rawa da jikinsa yakeyi  ya janyo Umaiman ya hadata da qirjinsa “Allah ya tsine….” da sauri Umaimah ta janye jikinta daga nasa ta cukumi wuyansa tace “wlh bazaka taba kasancewa cikin tsinuwar mahaifiyarka akaina ba dole ka sakeni Hameed” qara rufe mata baki yayi da sauri yana girgiza mata kai yana hawayen tausayin kansa cikin tashin hankali yace “Haj….” katseshi ta kuma yi tace “wlh saika saketa Hameed”

Cikin fitar hayyaci yace “shis.. shikenan na…na sakeki saki day….” bai ida qarasawa ba wani mugun jiri ya debeshi yayi baya kansa ya hadu da glass din qofar ya fadi tim tare da ballewar jini a kansa.

Nufarsa tayi da gudu tana sakin wata qarar tashin hankali tana cewa “shikenan kin kasheshi Hajiya mun shiga ukun mu…” riqo hanunta Hajiyan tayi cikin tashin hankali tace “kada ki tabashi babu aure tsakaninku” zubewa tayi a gurin tayi zaman tan bori kanta da kwakwalwar ta na juyawa jin abin take kamar a mafarki “Hameed ya sakeni” ta fada a fili tare da miqewa tana dafa bango ta nufi dakinta tana shiga ta zube a qasa sai yanzu kukanta ya dawo sabo zuciyarta nayi mata suya kanta na juyawa “ Innanillahi wa innah ilaihir raji’un Allahummah ajjirni fi musibati wa’akalifni khairin minha” 

Su taketa maimaitawa batare da tunanin mafita tafi awa daya a zaune a gurin batasan lkc ya tafi ba saida wayarta tayi qara sannan ta iya rarrafawa ta daukota sunan Sa’ud tagani ta daga ta kara a kunnenta tare da fashewa da kuka tace “Sa’ud Hajiya ta rabani da farin cikina na shiga ukuna Sa’ud zuciyata zata fashe Ina tunanin mutawa tace ta iskeni a wannan lkcn” salati Sa’ud ta dauka tace “ta rabaku Umaimah yanzu Ina Hameed din?” bata iya bata amsa ba saboda wata hardewa da numfashinta yakeyi saurin kashe wayar tayi inda Sa’ud ta miqe cikin fitar hayyaci ta dauki motarta ta nufi gdan Umaiman amma tana zuwa get man din ya sanar da ita kusan sati batanan da mugun gudu ta juya ta nufi Sokoto road tana zuwa ta fara doka horn megadin yazo ya bude parking tayi cikin tsananin firgici ta bude ko kashe motar batayi ba ta shiga cikin gdan.

A durqushe ta sameta riqe da cikinta tana ta murqususu tare da cije lebe tana hawaye shiga tayi da sauri ta ruqota tana cewa “Subhanallahi Umaimah kada ki mutu don Allah tashi maza tashi mubar musu gdansu Umaimah na yarda maraya bashi da gata a wannan zamanin wannan dalilin yasa na ware kaina saboda kunci da baqin cikin rayuwa ya isheni” tana fadin haka tana hadawa Umaimah kayanta a cikin handbag dinta tare da jan akwatunan kayanta guda biyu dake jingine a jikin bango ta fita da gudu² sauri² ta zuba a motar ta dawo ta dauki wayar Umaiman tare da magungunan ta ta dagota da iyakar qarfinta tana juya kai tana kuka tana komai tasata a mota ta shiga taja tare da zuge baqin glass din saboda gudun kada get man din ya gansu suka fita unguwar Hotoro suka nufa cikin wata hadaddiyar Unguwa me suna Farawa layout suka shiga unguwar ganin yanda Sa’ud taga aminiyar tata tana riqe cikine yasata nufar wani babban asibiti da ake kiza Zeenat clernic and digonostic ta shiga tare da fita da sauri tayima likitocin bayani suka nufo motar aka kamata ranga² aka nufi cikin wani daki da ita suka duqufa aikinsu.

Bincike sukayi sosai akanta kafin su gano inda gizo yake saqar tashin hankalin da take cikine ya assasa mata hawan jini me tsanani wanda yayi tasiri wajan lalata cikin dake jikinta yakeson fita amma babu hali saboda haka suka fara qoqarin ceto rayuwarta ta hanya cire mata cikin sannan suka daura mata ruwa tare da neman jini kasancewar kafin zuwansu asibitin ta zubar da jini yafi leda biyu kallon likitan tayi tace “Dr indai akwai abamu mu siya sai nayi muku transfer bamu da kudi cash a hanun mu” bai wani damu ba yaje ya bincika yayi sa’a aka samu laida daya irin blood dinta ya maqala mata tare da rubuta mata magungunan qarin jini Sa’ud tayi musu transfer ta account dinta kamar yanda ta fada masa naira na gugan naira har 140,00 saida aka mayar da Umaimah dakin hutu sannan Sa’ud ta samu ganinta lkcn har tayi sallah take gida ta dawo tana kwance a gadon idanunta a lumshe tayi wani fari ta dashe saboda rashin Isasshen jinin da take fama dashi.

Kama hanunta Sa’ud tayi cikin hawaye tace “Sannu  bloody kiyi hqr ki daina kukan nan kowanne bawa baya wucce qaddararsa kinji” bude idonta ta rinqayi a hankali harta saukesu tar a fuskar Sa’ud idanunta naci gaba da malalar da hawaye tace “ina Uncle Hameed Sa’ud wanne hali yake ciki ya mutu ko?” kada mata kai tayi tace “yananan Umaimah bazai mutu ba insha Allahu” lumshe idonta ta kumayi daidai shigowar likitan ya fara dubata yace “alhmdllh jiki yayi kyau sai fatan Allah ya mayar dana aika” bude idonta tayi da sauri da tsananin mamaki tace “kamar yafa ban gane ba?” shafa gashin goshinta Sa’ud tayi tace “damuwar da Hajiya ta jefaki a ciki ce tayi sanadin zubewar cikin jikinki Umaimah…” Miqewa tayi a tsorace tace “da gaske ya zube shima Innanillahi wa innah ilaihir raji’un shikenan farin cikin Uncle ya zube meyasa ya zube Dr inason cikina yanzu shikenan nayi biyu babu ba ubansa babushi”

Tausayinta ne ya cika zuciyar Sa’ud ta kamota ta miqe tace “insha Allahu komai zaizo qarshe Bloody nasan akwai ciwo a rabaka da mijinka batare da neman shawararka ba amma babu komai akwai Allah kuma Ina tabbatar miki Hameed bazai iya rabuwa dake ba saboda kece kadai zaki iya zama dashi ki biya masa buqata yanda yakeso kuma ya samu gamsuwa dake 💯 saboda haka karma ki wani damu tunda kinji qwari tashi mu qarasa gda kiyi wanka mu nemi abinda zamuci kinji” shidai likitan binsu kawai yakeyi da kallon mamaki “dama matan aurene ku?” Yakasa jurewa ya tambaya kallonsa sukayi a tare Sa’ud ce tayi qarfin halin cewa “eh Hussaina tace am don Allah Dr mace da aka saketa da ciki kuma cikin ya zube   matsayin iddarta yake a musulumci?” 

Shafa kansa yayi sannan ya zauna yace “ma’anar iddah tana nufin tsarkin mahaifa tsarkin mahaifa kuwa shine yin jini  bayan rabuwar aure to wacce aka saketa da ciki kinga bazatayi jini ba harsai ta haihu shiyasa iddarta take da wahala bayan ta haihun da zarar ta haihu to iddarta ta cika ko ranar zaa iya daura mata aure kinga kenan a shari’ance matar da aka saketa da ciki tayi bari koda a ranar da aka saketa ne to ita ta tsarkaka wannan shine amsarki a taqaice wallahu wa rasulihi aalam” yana fadin haka ya miqe ya fita tare da basu sallama Sa’ud ta kama hanunta suka fita a sanyaye jikin Umaimah yake ji takeyi dama zata iya mayar da cikinta jikinta jikinta yanzu shikenan ta fita daga sahun matar auren Abdulhameed? 

Wasu hawaye masu zafin gaske suka gangaro mata da haka suka shiga motar suka nufi cikin unguwar sunyi tafiya me dan tsayi sannan sukayi parking jikin wani dan matsakaicin flat house me kyau saida Sa’ud ta tabata sannan ta dawo hayyacinta ta bude mata qofar ta fito tana daga qafarta daqyar ta nufi qofar da taji Sa’ud din na budewa ta bude mata ta shiga tanabin gdan da kallo wata qofar taga tasa key ta bude nanma Umaimah tasa qafarta ciki wani sanyi da qamshi me dadi ya daki hancinta ta lumshe idonta duk da zuciyarta babu dadi amma taji dadin qamshin ta bude idonta tanabin parlourn da kalloh yayi kyau sosai sai qofofi guda uku da suke a kulle, zubewa tayi a saman kujera tana sauke ajiyar zuciya tanabin parlourn da kallo amma gaba daya hankalinta na wajen Uncle dinta “ko wanne hali yake a ciki?” Abinda ta tambayi kanta kenan.

Tana zaune Sa’ud din ta shigo ta cire hijjab dinta tana murmushi tace “tashina kenan daga bacci kika kirani kinga ko rigar baccin ban cire ba na zari hijjab na fita” kawar da kanta tayi gefe saboda batason hayani ko surutu itama bata qara yimata mgnba ta bude daya cikin qofofin ta shiga bata jima ba ta fito ta bude dayan dakin tace “bloody ki shiga ki kwanta kafin na sama mana abinda zamuci nasan zuciyarki tana cike da zargi na da tarin tambayoyi akaina da kuma tunanin meyene yasa na daukoki na kawoki nan to kiyi hqr zan baki amsa nan da yan mintuna”

Tana gama fada mata haka ta riqo hanunta suka shiga dakin data bude mata mamaki ne ya cika zuciyar Umaimah ganin dakin a shirye tsaf kamar na matar aure gado wadroop madubi da bedsat komai dai akwai sai wata qofa da take nuna alamun bathroom ne qarewa dakin kallo tayi kafin ta zauna a gefen gadon ita kuma Sa’ud ta fita ta shiga daya qofar ta fara hada musu abinci.

*************************

Kusan awansu hudu da zuwa asibitin amma har yanzu bai farfado ba ko numfashi baya iyaye saida taimakon na’ura daga Hajiya har Aunty Zarah ba qaramin tashi hankalinsu yayi ba sun ma manta da baiwar Allah Umaimah da halin da zata iya shiga sai kaiwa da komowa sukeyi tare da likitocin a haka har dare yayi sai goma saura Zarah ta dubi Hajiya tace “Hajiya wai meye yayi coorsing din matsalar nan ne Ina matansa da banga kowacce a gurinnan ba?”

Gaban Hajiya ne ya fadi ta miqe da sauri tace “na shiga uku na Zarah amanar Allah wlh na manta da ita” tana fadin haka ta fita da sauri ta tari dan sahu ta nufi gdan tun daga parlourn ta fara ganin gdan a hargitse dakinta ta nufa tana qwala mata kira amma shiru tura kanta tayi a dakin ta fara dube² amma babu alamar mutum a gurin kunna light din dakin tayi idanunta ya sauka akan inda Umaiman ta zauna dazun taga yanda jini ya bushe a gurin da sauri ta shiga ta banka qofar bandakin amma babu wata alama ta an shiga toilet din sake fita tayi tana kalle² a parlourn sai yanzu idanunta ya kai kan Nihal da Maliha da suke kwance a qasa kan tiles suna bacci matsawa tayi da sauri gurinsu tana haskasu fuskarsu duk tayi jirwaye da alamun kuka sukaci har sukayi bacci hankalinta ya dada tashi ta nufi wajen gdan ta fara qwalawa me gadi kira ya iso da gudu ya rusuna tace “ina Umaimah?” 

Da sauri ya kalleta yace “banganta ba nidai bayan  ansa yallabai a mota kun tafi naga wata motar tazo amma banga wanda ya ke ciki ba kuma bata dade ba ta fita…”bata tsaya bata lkcn sauraron shirme ba ta juya gdan tana safa da marwa itakam taga ta kanta da yaran daga nema musu sauqi ta jangwalo fitina yanzu ina Umaimah ta tafi wata sani a garin wa take dashi a garin bayan su da zata wajenshi ta zauna? Tambaya ce mara amsa Hajiya take yiwa kanta har tana runtuma tuntube saboda tashin hankali. 

Debe yaran tayi ta kaisu dakinsu ta kwantar dasu ta kuma shiga dakin Umaiman itace leqe har qarqashin gado miqewa ta kumayi tana rarraba idanu ya shege a rabon gado sai yanzu ta lura ma duk wani abu da yake mallakin Umaimah babushi a dakin zubewa tayi a qasa tana karanto Innanillahi wa innah ilaihir raji’un kanta yana wata muguwar sarawa a fili tace.

“Na shiga uku ni Zulaiha yau naga bala’i me hakan  yake nufi Baby ta gudu saboda na rabata da abinda zai cutar da ita? Allah ka sani bada wata muguwar manufa nayi hakan ba Allah naji tsoron kada yaron nan ya hallaka ta ne Allah ka fitar dani kunyar duniya ka jefa marainiyar ka hanu na qwarai” tana maganar tana kuka me ban tausayi wayewar garin yau tayi danasani tafi dari tilon danta yana kwance baisan inda kansa yake ba ga marainiyar Allah ta gudu “wallahi saboda ni bazaka rayu cikin tsinuwar mahaifiyar kaba Hameed ka sakeni saika sakeni Hameed ba wannan dalilin ne kadai yasa takeson ta rabamu ba akwai wani qulli a zuciyarta…” kalaman Umaiman ne suka rinqa dawo mata tare dana Hameed din lkcn da yake kuka yana cewa “ki barni na rayu da farin cikina Hajiya nayi miki alqawarin bazan qara kusantar Umaimah ba har abada Hajiya ita kadai ta ragemin wadda takejin tausayina Hajiya kada ki rabamu tana sona kuma kema shaida ce inasonta babu wanda ya isa ya raba tsakanin hanta da jini…..” 

A matuqar sanyaye ta miqe ta fita zuwa dakinta ta dauki wayarta ta fara kiran wayar Umaiman tun kiran farko aka fada Mata a kashe wayar take amma bata daina Kiran ba har saita charging wayar tata ya dauke ta koma ta kwanta zuciyarta tayi mata wani mugun nauyi daidai lkcn kiran Daddy ya shigo a tsorace Hajiya ta daga cikin rawar murya tace “hel…lo Daddy” bai iya amsawa ba yace “nakira wayar babana najita a kashe na kira ta Umaimatu itama a kashe nayi miki Miss call yafi ashirin baki daga ba Zarah ta kirani tacemin babana yana asibiti cikin mayuwacin halin da baisan wake a kansa ba meye yake faruwa ne”…….

Cikin in..Ina Hajiya tace “ba…babu komai Alh kawai dai dama bashi da lfy ne kawai ita kuma Umaimah batajin dadi don harma tayi bacci” haka kawai yaji bai gamsu da abinda take fada ba amma bayason musu da ita saboda haka ya ajiye wayar da qudurin gobe zaiyi asubanci ya diro Kano tunda dama ba nisa yayi ba South Africa yaje.

*************************

Kwance take saman kujerar parlourn washegarin ranar da abin ya faru zuciyarta tana mata wani irin suya tanajin takaici da tsanar Hajiya data rabata da farin cikinta taji shigowar Sa’ud miqewa tayi da sauri tana kallon Sa’ud din dake sanye cikin rigar bacci ta zauna a kusa da ita tana miqa tace “jiya bamu samu zama ba na shiga naga kinyi bacci da wuri yanzun dai me zakici?” 

Idonta a lumshe yake amma hawaye take fitarwa tace “Abdulhameed” kallonta Sa’ud tayi tana mamakin kalmar bakinta tace “kinsan kuwa me kike cewa bloody” bude idanunta tayi tar akan Sa’ud tace “nasani Sa’ud shi kadai nakeson ci shi nakeson gani kuma shi nakeso naji a jikina jiya ban iya bacci ba Sa’ud saboda tunanin halin da mijina yake ciki yanzu shikenan na tabbata sakakkiya na tabbata ba matsayin matarsa ba wannan wacce irin rayuwa ce meyasa banida saa a rayuwata Sa’ud son Hameed shine zai kasheni a jinina yake ya zanyi na rayu babu Hameed Sa’ud na saba dashi…..” kukane yaci qarfinta Sa’ud ta kamota ta rungume ta tana sharar hawaye cikin kuka itama tace “yanzu Ina Uncle din yake” kuka takeyi sosai tace “yana asibiti bansan halin da yake ciki ba inajin tsoron kada na rasashi Sa’ud ruhi nane a jikinsa nasane a jikina Sa’ud farin cikin Hameed shine nawa bazan taba iya rayuwar da babushi a cikinta ba” 

Daqyar Sa’ud ta rarrasheta tayi shiru tare dayi mata alqawarin zasu tsayawa juna kaida fata wajan dawowar farin cikin rayuwarsu rungume juna sukayi suna kuka Sa’ud ce tace “Umaimah rayuwarmu tana fuskanta matsala sati  uku kenan da su Hajiya suka koreni daga gdansu saboda nace bazan auri Yaya Auwal ba Umaimah banida da kowa a Kano bansan kowa ba saisu haka na dauki kayana na fito bansan inda zan dosa ba gashi babu waya a hanuna saboda tun kafin wannan lkcn aka karbe wayata aka iyakar layin ne a hanuna nayi tunanin zuwa gdanki sai naji tsoron kada naja miki matsala kema a wajan yan garuwar unguwar mu na ari waya nasa layina na Kira Anwar nake fada masa halin da nake ciki banyi tunanin samun taimako daga gurinsa ba saboda irin cin mutuncin da yan uwana sukayi masa shida mahaifinsa amma ga mamakina sai naji hankalinsa ya tashi yacemin na jirashi gashina baifi minti biyar ba ya iso ya daukeni ya mayar dani gda amma Hajiya da Abba suka rufe ido sukaci mutuncin mu qarshe suka koromu harda cemin ai dama karuwanci nakeyi abinda ya karbeni kenan saboda haka naje nayi abinda na zaba karna qara sanya kaina cikin zuri’ar su”

Dakatawa tayi saboda muryarta dake shaqewa saida tayi kuka me isarta sannan tace “muna fitowa Umaimah Anwar ya figi hanuna a fusace ya cillani motarsa yaja muka nufi wani hotel dake na’ibawa mai suna Rayhan ya kama mana daki suit anan muka kwana dagani harshi babu wanda yayi bacci kwana yayi yana rarrashina daqyar ya samu nayi shiru muka fara abinda muka saba.

Da safe ya fita yace zaije ya nemamin gdan da zan zauna kafin komai ya daidaita tunda ya fita sai yamma ya dawo yacemin ya samu gda anan Farawa layout harya siya ya biya kudin komai akwai a cikinsa ban wani bata lkc ba na taso muka taho tun daga ranar shima ya dawo nan da zama kasancewar dama aikine ya kawoshi nan asalinsa dan kaduna ne Umaimah kowa dake unguwar nan dauka yake zaman aure mukeyi da Anwar bayan ke babu wanda yasan zaman dadiro mukeyi dashi Umaimah banason rayuwar nan da mukeyi amma ya zanyi haka qaddara ta zabamin”

A hankali Umaimah ta janye jikinta daga na Sa’ud tana girgiza Mata kai tace “meyasa Sa’ud meyasa kike da qaramar kwakwalwa meyasa baki tafi Niger gurin dangin mamanki ba wlh danice ke bazanyi wannan qazamar rayuwar ba” rufe Mata baki tayi tace “kinsan nasan komai Bloody laifin da kayishi tsakaninka da ubangijinka me sauqi ne da ace haqqin wani na dauka ko giba nayi shine zai zamemin matsala kiyi hqr bazan saurari uzurin da zaki bani ba Umaimah inada burin fansa akan abubuwa da yawa na farko korar karen da akayimin na biyu haqqin gadona da Abba da Hajiya suka cinyemin dole zanyi fito na fito dasu domin qwatar yancina”

Tana fadin hakan ta shige kitchen ta dora musu abinci ta gama ta fito ta zube musu a parlourn itadai Umaimah bata iyacin na kirki ba ta tashi ta shige dakin da aka bata ta kwanta tare da daukan wayarta ta cire layukan saboda batason kiran kowa yanzun tananan kwance tajiyo dariyar Sa’ud tana qyalqyala dariya tana cewa “nikam honey ka kyaleni gindina ya gaji jiya ko baccin kirki baka barni nayi ba” tashin hankali take Umaimah taji nata gindin yabada wani zut² tayi saurin dafeshi tanajin wani yar a jikinta yau ga ranar Uncle Hameed tunda suke tare bata tabajin feeling ba saboda ko yaushe cikin qwaqularta yake rub da ciki tayi cikin wani irin yanayi tana sharar hawaye Hajiya ta cuceta data rabata dashi yanzu da tana nuna masa alama zai gane ya rigata karbar saqon ma.

Tun tana jiyo yananiyarsu har tajisu shiru sun shige daki sun kullo itadai Umaimah juyi kawai takeyi ita kadai tasan abinda takeji duk da jinin da har yanzu bai tsaya Mata ba amma tanajin tsananin buqatar mijinta bayan kamar minti talatin taji sun sake fitowa tana cewa “ka gajiyar dani yau wai me kasha ne ni naga wani qarfi kakeji” mamaki ne ya cika Umaimah wai ya gajiyar da ita to wannan mema sukayi ai ko rabin lkcn wasan Uncle baiyi ba balle akai ga sex.

Tabe baki tayi tanajin Sa’ud na cewa Bloody ki fito ku gaisa da honey zai fita” komawa tayi tayi luf kamar me bacci har ta qari kiranta ta hqr tace “ta koma bacci kasan ba cikkakiyar lfy ce da ita ba saidai idan ka dawo kwa gaisa” 

Haka Anwar ya fice ita kuma ta koma ta dalama Umaimah duka tace “shegiya ai nasan ba bacci kikeyi ba kawai iskanci ne ya hanaki ki fito ku gaisa da gwarzona” juyowa tayi tayi tsaki tace “me zaisa na fito mu gaisa bayan ba mijinki bane” bata kuma yimata mgn ba tabar mata dakin ita kuma taci gaba da kwanciya har zuwa wani lkc sai yamma sannan ta fito daga dakin suka zamna a parlourn bawai don tanajin dadin zaman ba saidon kawai tanason rage tsayin lkc zuciyarta da hankalinta gaba daya yana gurin Hameed inda ita kuma Sa’ud ta dage cusa mata raayin qin komawa gdan tana cewa da ita ta bari sai sun gwaru wajen nemanta sannan ta koma tun hudubar ta Sa’ud bata shigarta harta fara shigarta itama ta fara yarda tunaninta abinda yake qara burge Umaimah game da Sa’ud duk iskancin ta bata wasa da sallah duk sanda aka kira sallah saita tashi tayi.

 Suna zaune a parlourn da daddare wayar Sa’ud tayi ring tana dubawa taga baquwar number ta saita nutsuwarta kana ta daga tayi sallama a daya bangaren aka amsa da sauri ta shiga taitayinta jin muryar dake mata mgn cikin in…Ina tace “Eh aa banganta ba rabona da ita tun zuwana na qarshe gdanku ina take Hameed meye ya faru…..” qit taji ya kashe wayar ta juyo sukayi ido hudu da Umaimah data kafeta da ido cike da mamaki tace “meyasa kikace masa bananan Sa’ud bashi fah da laifi ko daya cikin lamarin nan kuma shima abin tausayi ne” Kallonta tayi murmushi tace “bazaki gane ba Umaimah yanzu idan yasan inda kike bazai haukacewa Hajiya ba balle ta fahimci tayi kuskure ki qyaleni dashi da kaina zan fada masa inda kike amma sai naje naga yanayin da yake ciki zuwa jibi kinga kafin nan hankalin kowa ya tashi”

Ajiyar zuciya Umaimah tayi ta kwantar da kanta akan kujera tanajin wani abu mai wuyar fassarawa yana bijiro mata game da Uncle dinta hawayenta yaci gaba da malala tabbas gsky Sa’ud ta fada idan yasan suna tare hankalinsa bazai tashi ba to amma batason tashin hankalin nasa ga kuma batun zubewar cikinta wanda ya kamata ace ya sani.

Miqewa tayi ta shiga daki da sauri ta dauki wayarta ta hada ta kunna kamar dama jira ake ta kunna saiga kiran Hajiya ya shigo tana gani har tayi ring ta gama bata dagaba katsewarta kenan kiransa ya ta daga jikinta na rawa tace “Uncle ya jikinka?” wata muguwar ajiyar zuciya yayi tare da miqewa kasancewar tun yamma aka sallamosu daga asibiti tunda ya farka yake nemanta Hajiya ta kasa bashi gamsashiyar amsa qarshe tace masa ta tafi Maiduguri shine ya fice ya koma gdansa ya kwanta da niyyar gari na wayewa zai tafi gurin matarsa amma zuciyarsa taqi nutsuwa da abin data fada masa dalilin da yasa ya kira qawarta kenan.

Cikin muryar da take nuna sonsa da yasan gsky yace “kina ina Baby meyasa kika yanke shawarar tafiya ki barni bayan kinsani na fada miki duk juyin da zamani zaiyi ke tawace ni naki ne  raba aurena dake bawai yana nufin rabuwarmu kenan ba munanan a tare har abada ko Ina matsayin mijinki ko bana wannan matsayin” ajiyar numfashi tayi tace “bansan inda nakeba Uncle amma inason ganinka don Allah kazo…” 

“Dole zanzo Umaimah kina ina tambayi sunan gurin ganinan” yana fadin haka ya kashe wayar ita kuma ta fita parlourn ta zauna tare da tambayar Sa’ud sunan unguwar batayi tunanin komai ba ta fada mata har sunan unguwar ita kuma ta rubuta ta tura masa sannan ta tashi ta shiga dakin da take ta fada bathroom ta sakarma kanta ruwa tayi wanka saboda tun jiya rabonta da wankan ta fito tasa doguwar riga ta zauna tare da doka uban tagumi tashin hankalinta ta yanda zata fara sanar dashi cikin daya qwallafa ransa akansa ya zube.

Tana wannan tunanin wayarta ta fara Ring ta dauka ganin sunansa akai yasa gabanta faduwa tadai daure ta daga yace “ina qofar gdan” miqewa tayi ta zari mayafinta ta yafa ta fito lkcn Anwar ya dawo dole badon tasoba ta tsaya suka gaisa yanayi mata wani irin kallon qurullah batabi ta kansu ba tayi waje Sa’ud ce ta biyota tana kiran “wai ina zaki bloody?” Batare data tsayaba tace “Uncle ne yazo” yanda take rawar jikinne yabama Sa’ud dariya itadai Umaimah batasan ma tanayi ba ta bude get din ta fita a jikin mota ta ganshi ya harde hanunsa yana qarewa unguwar kallo sosai unguwar ta birgeshi tun fitowarta ya zuba mata ido yana tunanin abinda ya canza a jikinta harta iso gabanshi ya janyota da sauri ya hadata a jikinsa batare da tunanin a waje suke ba ko wani zaizo wuccewa ajiyar zuciya suka sauke a lkc guda sunajin wani sanyi yana ratsa zuqatansu a hankali Umaimah ta bude bakinta tace.

“Inasonka Uncle kwana daya tak ji nakeyi kamar na shekara bani tare dakai” kama hanunta yayi suka shiga mota ya zaunar da ita yana qare mata kallo yafi minti biyar yana kallonta itama tana kalllonsa ya rame sosai ga daurin bandeg din da akayi masa a kansa anyi masa rawani dashi matsawa yayi sosai ya dora hanunsa saman rigarta yana matsawa jikinta har ya hade bakinsa da nata ya lumshe ido yanajin wata nutsuwa na ratsashi a hankali ya sanya hanunsa ya saqalo qugunta tare dasa dayan hanun ya fara sauke kujerar har saida suka kwanta dukka itama ya kwantar da ita yana tsotsar Sweet lips dinta yana jan numfashi tare da qara qanqameta a jikinta yana goga qirjinsa a saman nata a hankali ya fara qoqarin balle bottle din rigarta tayi saurin janyewa tana mayar da numfashi tace.

“Kada kayimin haka Uncle idan ka tashi hankalinka ka tasarmin nawa ya zamuyi” kallonta yayi da lulu eyes dinsa yace “abinda mukeyi mu samu relief baby ina buqatarki wlh  na dade banyi sex ba” yanda yake mgnr ne ya bata mamaki da tsoro tace “amma kasan niba matarka bace” ta fadi muryarta na rawa riqota yayi da qarfi yace “koda ace jiya keba matata bace a yau kedin matatace ko anaso ko baaso dole a barni dake” kiciniyar qwacewa takeyi tana cewa “niba matarka bace Hameed mahaifiyar ka batason zamana dakai tayi amfani da qarfin ikonta tasa ka sakeni saboda tashin hankali har nayi barin cikin dake jikina cikin dana qwallafa raina akansa”

Sakinta yayi da sauri yanayi mata wani irin kallon tuhuma baisan sanda ya shaqota ba I sukayo waje cikin daga murya yace “ke…kika zubar min da ciki Umaimah akanme me nayi miki wannan shine irinson da kikemin dama ashe qarya bakya sona…” saurin rufe masa baki tayi cikin kuka maicin zuciya tace “wlh azeem Uncle bani na zubar makada ciki ba bayan Hajiya tasa ka sakeni ka fadi nataho zan riqeka Hajiya ta hanani na ja jikina na koma daki na zauna kawai sai naji marata ta kama ciwo a daidai lkcn ne kuma wayata tayi ring ina dagawa naga Sa’ud ce shine na fada Mata halin da nake ciki tazo ta taimaka min da niyar zanbar gdanku tunda Hajiya batason zamana dakai kawai sai naga jini ya batani muna zuwa unguwarnan muka tsaya a asibiti suka karbeni likitan yace miscarrege zanyi nidai bansan komai daya faru ba sai da dare dana farfado likitan yake sanar dani”

Dafe kansa yayi cikin tashin hankali bai iya mgn ba sai girgiza kai kawai da yakeyi ta sake komawa ta lafe a jikinsa tace “yanzu shikenan Uncle na rasaka na rasa ribar soyayyarka Uncle inason hada jinina dakai don Allah ka sake yimin ciki kaji” hanunsa yasa saman bayanta ya dora kansa a saman kanta wasu hawaye masu zafin gaske suka zubo masa a fili yace “Allah kanaji kana gani Allah ka isarmin Allah ka sakam….” rufe masa baki tayi da sauri tana girgiza masa kai cire hanun nata yayi yace “kada ki hanani Umaimah na rantse bazan yafewa duk wanda yayimin sanadin cikin nan ba koda kuwa nine Umaimah meyasa qaddarorina suka zafi akanki meyasa banajin son haihuwa da kowacce mace bayan ke meyasa aka kasa yimin adalci Umaimah so biyu kenan anamin sanadin cikina kawai saboda son zuciya meyasa suka kasa fahimtar kedin farin cikina ce?” 

Yana fadin haka ya janye jikinsa daga nata yace “keda waye a gdannan?” qasa tayi da kanta tace “gdan Sa’ud ne da qaddara ta zaba mata”  shiru yayi yanason yace taje ta kwanta amma zuciyarsa bata nutsu da gdan ba gara barnar da zaiyi da kansa da wadda wani zaiyi masa musamman akan Umaimah.

Yana gama wannan tunanin yayi ma motar key tayi saurin kallonsa yanda yake wani irin hucine yasata shiga taitayinta tana gani yayi ribbers ya figi motar a 160 suka fita daga unguwar kai sunyi tafiya mai tsayi kafin ya rage gudun batare daya kalleta ba yace.

“Hankalina bai kwanta da zamanki a gdan nan ba zan nema miki gda zuwa gobe na siya miki a unguwar naga alamun zatayi sirri zamuci gaba da rayuwarmu babu rabuwa har abada koda aure ko babu aure ke matatace Umaimah zan iya biyan sadaki a sake daura mana aure amma bazan biya ba harsai wani lkc dana dibar mana sannan koda wasa bazan nunawa su Hajiya nasan inda kike ba kamar yanda sukame tunanin sun rabani dake haka nima zan rabasu da farin ciki banida mata ko daya a zahiri na saki Sadiya kwanaki uku da suka wucce jiya Hajiya ta rabani dake amma muna hade bazamu rabuba Umaimah kiyi believe nawa bazan taba cutar dake ba Umaimah saina horaki kin zama irina wannan dolene a gurina bazan sake yimiki ciki ba har sai kin zama irina harija first class”

Tunda ya fara mgnr gabanta yake faduwa yau taga ta kanta bata ankara da inda ya kawota ba saida taji ya bude qofar ya fita ya murda mata key murmushi tayi tana kallon gurin da taga an rubuta Central Hotel tayi ajiyar zuciya a fili tace “dama ka barta a bude babu inda zani nayiwa kaina da zuciyata alqawarin ni dakai babu rabuwa har abada nima inason horonka don da alamar kaidin dabanne” 

Dawowa yayi ya bude qofar ya ruqo hanunta ta fito tana sane ta goce kamar zata fadi yayi saurin riqota ta sauke hanunta a daidai mood dinsa wani irin numfashi yaja tare da matseta a jikin motar memakon ta saki masa sai kawai ta fara qoqarin zura hanunta cikin wandonsa tayi murmushi tare da cewa “inason naji lafiyar yarinya ta Uncle mun dade bamu hadu ba” 

🙈🙈🙈🙈🙈🙈🙈🙈

 _Nikam Umaimah ta bani kunya nayi nan_

🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣

 *UMMUH HAIRAN CE…✍🏻

Back to top button