Novel Document

Miji Na Gari Burin Ya Mace Complete Document

Miji Na Gari Burin Ya Mace Complete

Written By: Zahra Muhammad Surbajo

“Dalla malam ɗagani,haba wannan ay zamba cikin aminci ne,naga tun kan ka fara muka tsadance kace releasing ɗaya zakayi?shine dan guntun wulaƙanci kuma naga kana ci gaba da riding”ta faɗi cikin masifa lokacin data tureshi daga kanta.

Kanshi ya dafe dake tsananin sara masa ya rasa me ma ze ce mata jikinshi se rawa yake,a hankali ya ɗago jajayen idanunsa ya saukesu akanta yace cikin muryar dake nuna yana tsaka da tsananin buƙata.

“nusaiba me isa baki da tausayine don girman Allah?abinda kikemin fa be dace ba”ya faɗi kamar zeyi kuka.

“bani da tausayi ko de kai baka da tsoron Allah? bari kaji AJ bafa ze yiwu kullum in buɗema ƙafa ka kwashi daɗi ka barni da gashi ba,ehe”ta faɗi tana harararsa.

“kince 1500 zan baki na baki 2000 kinga har canji gareni to ki daure mu ƙarasa na 500 ɗin”ya faɗi da ƙyar yana riƙe mara.

Karanta>>> Abban Sojoji Book 2 Complete Novel

“amma wallahi AJ ka rainawa kanka hankali,wato 500 itace farashin round two danƙari ashe ko bazaka ci ba”ta faɗi lokacin data miƙe tana ɗaura zaninta.

“to zan ƙara miki 1k ɗin pls ki taimakamin wallahi akame nake”

“ay ba bashi tsakaninmu wallahi,naga shekaran jiya doggy style kasa nai maka mukayi ciniki 2500 ƙarshe 1500 ka bani,jiya kasa nai maka surcking a 1500 ƙarshe 500 kabani bayan kasan ankon bikin Abida nakeso nayi nima”ta faɗi tana girgiza kafaɗa gami da jefa masa harara.

“nusaiba balls ɗina jinake kamar zasu tsinke don Allah ki taimaka min”ya faɗi da kyar yana nishi.

“wallahi sede su tsinke asarar wa,amma kuɗina se ka bani kash sannan zan kwance zani haka kawai”.

“to ki riƙe wayata in na kawo seki bani,pls help me”ya faɗi cikin magiya.

Ɗukar wayar tayi ta riƙe a hannunta sannan ta kwance zanin nata ta koma kan gadon tana mita ta ware masa.

AJ rarrafawa yayi ya isa jikinta hannunsa na ɓari ya kamo boobs ɗinta da sauri ta miƙe zaune tana faɗin “wallahi 500 ay bamuyi ciniki da taɓa boobs ba inba haka ba na fasa”

Da sauri yace “na amince na amince”

Haka de Aj yasamu da ƙyar ya biya buƙatarsa ana ja masa lissafi kamar ɗan kasuwa.

Karanta>>> Wace ce ita (Who is she) Chapter 62 Complete Novel

 

 

Wanka ya shiga ya fito ya kimtsa fess dashi yana ƙoƙarin ɗaura agogone ta iso gabanshi tana sosa kai daya jima bega kitso ba,

Murmushi yay mata me ƙayatarwa yace a sanyaye “Madam AJ ya akayi ne?”

“dama kuɗin mejidda me maganin mata nakeso ka bani,anjima zata zo karɓa,in ban biya ba bazata ban wani ba”

Murmushi yayi yace “kibata haƙuri gobe zan baki ki bata kinji ta wajena”ya ƙarasa maganar cikin sigar tsokana.

Murmushi tayi itama kamar ba ita ba tace “to badamuwa,se ka dawo”

Ficewa yayi ita kuma ta koma falo ta haye kan doguwar kujera ta ɗauki mafici ta shiga fifita haq ɗinta dan zafi yake mata bana wasa ba,dan releasing ɗayan AJ shine goman wani namijin.

Makwabtanta ne suka shigo su biyu da hauwa da sadiya,suna ganinta haka suka kwashe da dariya,miƙewa zaune tayi ta gyara zanin nata tace “kufa baku da mutunci wallahi ku dazaku zo da ruwan zafi in gasa haq ɗin,wallahi maganin matsin mejidda nada shegen kyau kunga niima ? wallahi kamar ruwa”

Shewa sukayi suka tafa hauwa tace “da fatan de kwalliya ta biya kuɗin sabulu?”

“Dubu uku yaban da wayarshi in ya dawo ze cika min,amma fa na gurzu wlh. kunji azaba”

Shewa sukayi suka tafa daganan kowacce ta shiga faɗa mata yadda nata mijin yayi mata suna ta ƙyalƙyala dariya.

Seda suka jima sina bankaɗa sirrin nasu sannan nusaiba ta miƙe taje tayi wankan tsarki ta dawo suka shiga gulmar makwabciyarsu wata maman ummi,sabida ita bata faɗa musu sirrin nata mijin…

Domin Sauke Cikakken Littafin Sai Ku Danna Inda Aka Saka Download 

 

Back to top button